Showing 9001 words to 12000 words out of 148334 words

Chapter 4 - SO KO ABOTA BOOK COMPLETE BY Maman Nurool-Huda.doc

27 Sep 2025

2913

sallahr mahgrib mazan Kuma sun tafi massalaci
Basu dawo ba sai b?yan isha'i kafin su dawo har an zuba musu abinci

Natsuwa sukayi suna ci sai Yaya jafar ya kalli zeenat yace"

Ya na gan sir Shahid yafi sir Sameer samun masoya ne>?#?>?#?>?#?>?#?>?#?

*Nayi kuskuren number a previous pages ga real numberta 09090112846*



Maman Nur
[6/23, 1:08 PM] +234 703 129 7709: =?D?=?D?=?D?=?D?=?D?=?D?
*SO KO ABOTA*
=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?
By maman noorul
Hudah

Wanan littafi na kudi ne d'ari uku ga Mai bukata zai tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed
0092544083
Acess bank
Ko katin mtn,domin niman Karin bayanin a min magana ta wanan number via watsaap 09090112846


Bismillah Rahmanir Rahim

Yace"zeenat ya labarin aikin ne?ko dai the same old story ne ,baki samu aikin ba?"

Yaya aminu ya karben zancen da cewa'ka ji Yaya jafar fa,Kai sai ka b'ata miyaunka ka tambaya abinda ka rigada kasan inda komai ya kare"

Zeenat dai Bata ce komai ba Suka taru Mata kowa na fadin albarkacin bakin shi

Abba yace"ku barta haka Mana da wanne zata ji dashi please ku daina takura Mata"

Inna tace"Wai samun aikin hadisi ne da za a matsawa yariya ai bata bukatar sai tayi aiki abinda aure zatayi mijinta zai Mata komai ai

Yaya harun yace"ai ita mace Inna ana so ta nimi nata dan gudun gori wata rana,kuma ba komai bane namiji ke iya d'aukewa matarshi ba dayawa mazaje in suka suturta mace,suka ciyar da ita shikenan babu ruwansu da d'aukan nauyin wasu bukatun matansu, a ganinsu wanan shine ya zaman musu dole suyi,sun manta mace tana da bukatu da dama,akwai zuwa suna,wanda tana bukatar kudi Dan ta bada gudumawarta,gasu biki da dai hidimomi da dama,wasu ma ko pad basa siyawa matarsu,balle a ce kudin gyran gashi,kitso da sauransu,Kuma a Haka suna expecting su gan matar a cikin safta,Inna rayuwar ce ta yanzu mace bata Zama domin in ta Zauna zata gan zama,dole sai Mata sun jajirce wajen niman na kansu in ba haka ba zata gan wulakanci ko Kuma takaici ya kashe ta,zeenat tayi karatu toh miye amfanin karatun nata in har bazata Yi aiki ba ai sai ya zamto kamar anyi waisting kudine,in ma zata dage ta dage domin rayuwar ya wuci tunanin Mai tunani ta ajiye shirme a gefe"

Duk jinjina Kai sukayi,Yaya abdulrazaq yace"ai bana jin zata ajiye shirmen ta a gefe ta fuskanci rayuwa,yariyar da bata da tunanin da natsuwa"

Abba yace"Kuma gaskiya ne maganar harun in mace tana son ta taimaki kanta toh ta dage ta nimi na kanta

Mikewa zeenat tayi tace"Ina zuwa"su sun ma d'au fushi tayi

Yaya jafar yayi murmushi yace"karkiyi fushi Yar kanwata gaskiya ake fad'a miki,Karo min miyan Kan ki wuce cikin"

Kafin zeenat tace"wani abu anty Maryam tayi saurin mikewa tace"tafi abinki Zan Kara me"ta Kare da hararanshi

Shiko murmushi yayi Allah yasan Yana kaunar zeenat har ranshi,so bana Wasa ba aurenta yake son yi"

Zeenat Bata dade ba a ciki ta fito da appointment later ta karasa gun Appa ta duka tace"Abba ga takardar samun aikina,na samu aikin kayi min fatan alkhairi Kuma nagode da ka bani dukkar yardan ka,ka karfafa min guiwa nagode sosai appana Allah ya Kara girma"

Ai dipp kake Jin wurin tsit kowa na juya maganarta

Appa ko karantawa yake Yana mashaallah,Allah yasa albarka a dage wurin yin aikin, Allah ya Kare ki daga sharrin mahassada gaskiya na ji dadi sosai"

Appa ma karb'a yayi Yana dariya yace"ya na ji duk kunyi shiru kamar an d'auke wutar lantarki ne,toh wanan ya Zama darasi a gare ku ba a tozarta d'an adam"

Baba ya tabe Baki yace"ai bata Fara aikin ba ko ai ni nasan wanan koro ta za ayi wallahi"

Abba yace"watoh Babu hanyar da yariyar nan zata tsira kenan in ta fito tana Nan ku fita ta can,please ku Fadi alkhairi ko kuyi shiru

Inna tace"Zo oh takwara ga nama na ki cinye yau kin biyani Allah ya Kare ki"

Zeenat ta karasa cikin sanyi jiki ta duka wanan abin na Yan uwanta yayi yawa ko kad'an basa Mata zaton samun alkhairi kullum sai fatan akasin haka,wanan wani irin matsifa ce Allah ya had'ata dashi?

Duk Hira suka bude Sunayi Wanda duk na mamakin samun aikinta ne,anty Maryam tace"Wai ya akayi Kika samu aikin ne?"

Zeenat tace"ai lamari ne na ubangiji kin San shi ba ruwansa a kankanin lokaci ya Kan iya maida Baki ya Zama fari"

Yaya jafar yayi murmushi yace"hakane zeenat amma yanzu ai sai ki fidda miji shi kadai ya rage Miki ai"

Zeenat tace"shima ai in lokaci yayi sai ku Sha mamaki ai komai na rayuwar duniyar nan lokaci ne,wata rana sai labari nidai kuyi ta min fatan samun miji na gari"

Da sauri anty Maryam tace"amin,ai kullum Cikin Yi Miki addu'ar mu ke kiyi ki fidda miji ayi aurena ko marata ta saki in Samu fitsari"duk Suka kalleta sai tayi saurin cewa"ah'ah Ina nufin tayi aure ko zaku samu kwanciyar hankali be kamata mace kamarta ta zauna haka"ta Kare da hararan jafar da besan ma tanayi ba shi tunanin shi yayi zurfi Yana tunanin Wai sai yaushe ne zeenat zata gane Yana sonta gaskiya lokaci yayi da zai fito da son fili kowa ya gane kafin ayi wuf da ita"

Wayar zeenat ce tayi Kara ta duba new number ne

D'agawa tayi sai ta ji wani sallamar da ya mugun girgiza zuciyarta yanayin inda akayi sallamar yasa duk tsigar jikinta ya mike,a lokaci d'anya bugun zuciyarta ya sauya sai bugawa yake a sitin,gyran murya tayi domin ta rasa me zata ce

Sai ji tayi an Kuma cewa"aminci Allah ya tabbata a gareki ya aminiyata"

Zeenat bata San lokacin data mike ba tana dariya tana shigewa ciki

Tace"wa'alaika Salam ya amini na mai kyakyawar zuciya an yini lafiya"

Wani ajiyar zuciya ya sauke da yasa zeenat cire wayar a kunni ta kalla"

Sunfi second 40 babu Wanda yace komai cikin su,ajiyar zuciyar ya Kuma saukewa yace"friend are you there?"

Cikin kasala da baa San me ya kawo shi ba tace"uhmmm"

Yayi murmushi yace"ya su mama da baba?"

Tace"alhamdullilah yanzu Muka Gama dinner na baro su a tsakar gida ana hiran zumunci,kasan gidanmu yawa ne damu"

Yace"mashaallah ki ce ke a babban gida Kika fito"

Zeenat tace"sosai ma friend yanzu ma sharrin da suka Saba Suke min kasan fa dana dawo babu Wanda na fad'awa na samu aiki shiru nayi da bakina aiko sai aka Fara min dariya ana min sharri"

Yace"toh meyasa baki fad'a ba na d'au ai kina cikin farin ciki?"

Tace"eh Mana ina cikin farin ciki amma na b'oye musu ne domin Appa kadai ne yasa yardashi a kaina ka gan shi ya kamata ya Fara Jin godnews din nifa Ina mutunta duk wani Wanda ke bani kwari guiwa"

Gyara kwanciya sir Sameer yayi yace"mashaalla ai Haka ake so"

Tace"uhrmmm but friend Ina da matsala that I feel Kai kadai Zan iya fad'awa"

Yace"har kin min yardar da Zaki fad'a min sirrin ki?"

Tace"yes friend zuciyata ta aminta da kai,duk da yau Muka had'u Ina matukar bawa abotar mu muhimmanci,friend my mum"

Yace"what about her bata da lafiya ne?"

Zeenat ta ja majina tana goge hawaye tace"mum dina Bata bani kulawar daya dace na rasa miye nayi Mata Bata sakar min fuska but kanne na sai ka gan tana nan Nan dasu wallahi duk wani lack of confidence dinnan da ita a ciki"

Yace"so sorry my dear ki daina kuka,kukan Nan taki tana sani in ji zafi a zuciyata,baby please ki daina kukan nan"

Kuka ne ya ci karfin zeenat domin duk duniya bata da damuwa da yafi wanan

Ganin Bata da niyyar yin shiru kawai sai ya yanke wayar domin ji yayi ranshi ya b'ace

Fitowa yayi falo ya tarar da mami zaune tace"yauwa Sameer Kai nike Nima Ashe kana ciki shine Hanan tace" ta gan fitar ka'

Yayi murmushi yace"

[6/23, 1:08 PM] +234 703 129 7709: =?D?=?D?=?D?=?D?=?D?=?D?
*SO KO ABOTA*
=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?
By maman noorul
Hudah

Wanan littafi na kudi ne d'ari uku ga Mai bukata zai tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed
0092544083
Acess bank
Ko katin mtn,domin niman Karin bayanin a min magana ta wanan number via watsaap 09090112846


Bismillah Rahmanir Rahim

Yace"no Daman na so in fita ne sai Kuma na fasa na dawo"

Tace"toh Ina shi Shaheed din?

Ya b'ata rai yace"nifa ban San inda yake ba,be wuci Yana can wajen shaye-shaye shi ba yana abinda ya Saba ke ma kin San halin shi"

Ummi tace"haba d'an nan Kayi ta fadin alkhairi mana,Shahid fa d'an uwanka ne,mahaifinshi shi ya Sha nono ya bawa mahaifinka meyasa Kai baka da magana sai kushe shi

Yayi tsaki ya shige ciki,ta bi shi da kallo mamaki ta rasa meyasa ko kad'an basa jituwa da Shahid Kamar ba Yan uwan juna ba

Yana shiga ciki ya kalli wayarshi Dake ringing zeenat ce har yanzu,murmushi yayi ya d'anga

Yace"har kin Gama kukan ne?"

Turo baki tayi kamar Yana gabanta,ta lumshe Ido ta bude su tace"shine ka yanke wayar ko?"

Yace"toh ai ko kad'an bana son kukan naki ne Kuma kin isheni da kukan shiyasa na yanke ai"

Tayi murmushi Hira suka cigaba dayi cikin nishad'i zeenat sai juyi a gado takeyi

______________a waje ko bayan zeenat ta shige appa yace"Kuma fa Maryam tana da gaskiya,yariyar Nan ya ci a ce tana gidan mijinta yanzu haka,me ake jira tunda Allah yasa ta gama jami'a tana da karancin shekaru kawai ayi auren kowa ya huta mu kanmu zamu fi samun kwanciyar hankali"

Anty Jamila tace"balle yanzu ta fara waya"

Abba yace"ba lallai dan tayi waya ya zama saurayi ne ba,in ma saurayi ne a jira har sai ta furta Mana da kanta tunda ba niman Kai muke da ita ba,komai lokaci ne in lokaci yayi zatayi auren"

Anty Maryam Bata ji dadin maganar Abba ba,itafa in ba aure zeenat tayi ba bazata samu kwanciyar hankali ba "

Washe gari tunda zeenat tayi sallah asuba Bata koma bacci ba sai shiri take abin har ya bawa Yan gidan mamaki domin sun Santa da sakarci da bacci asara sai gashi wanan karon tayi serious

Rigar da yafi ko wanne kyau cikin kayanta ta fito dashi ta goge tayi sa'a akwai wuta lantarki

Bayan ta gama ta Shiga wanka ta fito ta zauna gaban madubi ta Fara tsansara kwaliya abinda Bata Saba ba harda su mascara aiko tayi mugun kyau,ta mike ta d'auki mayafi da wayarta sai jaka

Tana fitowa kowa ya juya Yana kallonta Yaya Jafar dake zaune saman dining a babban falon ya kura Mata Ido har fake na fadiwa a kasa

Anty Maryam kamar ta had'iye Rai ta mutu dan kishi

Mama tace"ah'ah zeenat ce haka kamar wacce zata je gasar kyau ko duk aikine??"

Murmushi zeenatu tayi tace"eh mama an ja Mana kunni ne Wai basu San kazanta sunfi son ana gayu shi manager ma sanda ya jamin kunni personally"

Wani kishi ne ya tasowa Yaya Jafar ya d'aure fuska yace"keee maza je ciki ki wanke wanan penti da kikayi"

Turo baki tayi tana kunkuni mama tace"ka gan bana son sa Ido ka kyaleta

Mikewa yayi ranshi b'ace duk anty Maryam na lura dashi ta saki wani murmushi takaici Wai a ce mijinta ya rasa Wanda zai so sai kanwarshi

Itako zeenat guduwa tayi abinta

A titi ta tare abin hawa cikin mituna da Basu wuce goma Sha biyar ba Suka Isa nagarta builders

Fita tayi ta biya me Keke ya Bata canji d'ari kallon shagon jiya tayi sai ta tsalleka

Yana zaune a bench din hanun shi rike da sigarin da yake Sha Yana zuja lokaci lokaci Yana furzar da hayakin

Ita Bata lura dashi ba ta

Maman Nur
[6/23, 1:08 PM] +234 703 129 7709: =?D?=?D?=?D?=?D?=?D?=?D?
*SO KO ABOTA*
=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?
By maman noorul
Hudah

Wanan littafi na kudi ne d'ari uku ga Mai bukata zai tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed
0092544083
Acess bank
Ko katin mtn,domin niman Karin bayanin a min magana ta wanan number via watsaap 09090112846

Please katin mtn Nike so ga Wanda beda account not etisalat


Bismillah Rahmanir Rahim

Tebur din ta buga me shagon ya taso kallonta yake Kamar ya tab'a ganinta Amma ya mance
Tace"Ina kwana baba"

Yace"lafiya lau"

Ajiye me kudi tayi a tebu tace"zuwa nayi in baka hakuri akan abinda ya faru jiya na fisge kudin da nayi a hanunka wallahi bukatar kudin ne yasa na aikata hakan Amma ba halina bane wallahi,kayi hakuri Dan Allah nasan da rokon ka nayi bazaka bani ta dadin rai ba"

Jikin shi yayi sanyi yace"ok ba damuwa daman ba canji na bane canji ogane gashi Nan zaune ki Mika mishi"
. Wani mugun fad'iwar gaba ta ji ta juya domin kallon inda yake nuna Mata jikinta harya Fara rawa Aiko tana juyawa ta gan ya buso hayaki Yana bin sama,tsanye yake da bakin glass Aiko sai ya fito a boss dinshi,ga bakeken suit

Jikin zeenat yafara rawa tayi baya ai sai takalminta da yike Yana da d'an hill kafarta ya d'an gurd'e kawai sai jinta tayi jikinshi ta Fadi dimmmm"

Me shago yace"subhannallah ke lafiyarki kuwa"

Cike da b'acin rai sir shaheed ya tura ta ta Fadi kasa sanan ya manna Mata wutar sigarin hanunshi yace"are you stupid?why are you so daft and useless"

Kuka zeenat takeyi domin ta mugun buguwa har goshinta na fidda jini tashi yayi ya take ta da karfi,sanda me shagon ya saki Kara ganin mugunta kiri-kiri Amma be bi ta kanshi ba ya d'angata ya wanka Mata Mari guda biyu masu zafin gaske yace"me na fad'a Miki?Ashe bana ce miki karki bari ki Shiga harkata ba da har Zaki wani zube min a jiki dan rashin kamun Kai da niman maza,you think iam stupid and useless like sauran maza how dare you tab'a jikina Ashe banyi warning d'ink...."

Cikin kuka zeenat tace"kayi hakuri wallahi ba a son Raina hakan ya faru ba na gurd'e ne kayi hakuri......"kuka ne ya ci karfinta

Shaheed ko tausayinta beyi ba ya damke gashin kanta gam yayi ta ja,idon zeenat ya fifito waje dan azaba sai kuka takeyi

Yace"this should be the last time da zaki Kara Yi min iyayi wallahi in Kika Kara bari muka had'a hanya sai na kashe ki,kina ji ko"

Zeenat tace"uhmmmm"

Yace"Dan gidan ku baki da Baki ne?"

Da sauri tace"Ina dashi bazan Kara Bari mu had'a hanya ba"

Ture ta yayi ya take ta ya Kara gaba abinshi"

Me shago ya fito da ruwa mai sanyi ya Mika Mata yace"Sannu, ikon Allah ashe haka yaron ban

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login