Showing 99001 words to 102000 words out of 148334 words

Chapter 34 - SO KO ABOTA BOOK COMPLETE BY Maman Nurool-Huda.doc

27 Sep 2025

2884

komai ba ni kaina ban San basu bane iyayena,but kin San meya faru?"

Zeenat tace" ah'ah"

Dana Fara zuwa school University sai na Fara rashin ji kullum Nike d'auko musu magana amma Basu tab'a fad'awa kowa ba har ya Kai ga duk makaranta dana Shiga sai nayi foaming group ha???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?r karatun ya gagare ni dan korata ake,sai wanan tsohon yace"duk a dawo gida ya gaji da yawon jirgin da ake haka dai yasa daddy ya bar aikinshi a can muka dawo Amma shi abba Bai dawo ba saboda a can yake business saidai Yana zuwa time to time da ummi ,anan d'in ma an sani a makaranta aiko Nan na samu abinda Nike so domin ko da Muka dawo ba garin nan muke ba mun zauna ne a Lagos domin Nan daddy ya samu aiki ni Kuma na Shiga Lagos State University Nan nayi foaming gang Wanda har yanzu ni ne kapon dinsu,Amma kin San me?dukda na kasance Mara ji in nayi wani Abu Zaki d'au bani nayi ba domin ni camelion ne I change colour when needed"

Kin San ya akayi na gane basu Suka haifeni ba?"hmmm akwai Randa na dawo gida da bindiga ranan munje opereation ne,mun bi wani member ne har gida Muka kashe family member dinsu domin ya sab'awa doka da yayi,kawai na ajiye bindiga a saman gado na shiga Ina waya da boys dina,domin anan akwai marasa ji iri na ashe daddy ya shigo domin ya dade ashe Yana samin Ido

Ina fitowa kawai na ganshi rike da bindiga yace"yanzu Kai abinda zaka saka min dashi kenan Sameer toh dole ka nimi ubanka domin ni bani na Haifa ka,shigowa mummy tayi itama tace"na Fara gajiya da halinka ka tattara ka bar Mana gida da haihuwa d'an irin ka gomma in mutu ba haihuwa Kai matsifa ce daga taimako kana niman jawo Mana magana,tun Ina d'aukar abin Wasa har na daina,dana gan fa da gaske suke korata zasu yi kawai sai na nuna musu bindiga nayi threatning dinsu akan zanyi wiping entire family dinsu,kwana uku sukayi a d'aure na tura a je har can gida a kashe Kaka fulani da matarshi just kawai in nuna musu Zan iya yin abinda na fad'an,Nan fa na kwancesu tare da kid'anya musu sharruda Haka suka amince Ashe shi yaje Yana canza sunayen kaddarorinshi da mummy tasa yasa sunana,a tunanin ta ko mutuwa yayi Ni Zan gaje komai sai muyi rayuwar mu tunda a matsayin uwa take a gareni Amma da Suka gane ni mugu ne sai komai ya canza Yana maidawa na shaheed Kuma ya sanar da alhaji jibo mijin Mami gaskiya, Ina gane plan dinshi nasa aka kashe su gab'ayan domin na gan alamun ya sanar da Abba Kuma abinda ya kawo su Abba Nigeria shine su canza Komai ,kashe su nayi kowa ya huta sai dai fa shu daddy ba ba ayi identifying gawarshi ba Wai ya kone Kuma nasan ni ba irin kissar da na musu kenan ba kawai sai nasawa alhaji jibo Ido Nan na gano Ashe shi ke kokarin canza kadarori Kuma Ina zaton b'atan gawar daddy duk game dinshi ne dukda na canza gawar gudun Kar a Nime shi,nayi me barazarana da Zan kashe Mami da amira in ya kuskura ya sanar da wani,Amma yaki Jin magana Ashe ya sanarwa buba not knowing that buba ba kaunarshi yake ba Yana son diamond dinsu shi Kuma ya sameni muka hadan Kai ya sanar Dani da akwai diamond"

So baby bazakiyi iya min komai ba domin na wuce duk inda kike zato

Zeenat tace"

Note:Mata muyi hattara most expecially Wanda Basu haihu ba,domin wasu sun d'aurawa kansu damuwar duniya Kuma suna so su samu by all mised ko ta Yaya zaizo ba matsala bane su dai su samu,sun manta shi Allah Yana tsane da komai Kuma komai mukkadari ne Kuma jarrabawa ne d'aga ubangiji,shi yasan abinda yasa be baka ba,wallahi da wani haihuwa gomma ka mutu bakayi ba,kin tab'a Zama kunyi tunanin ya iyayen armed robbers suke ji da Kuma iyayen Yan ta'ada da Suka zamewa kasa matsifa,toh mun canza tunanin and becareful in adopting children domin baka San root din wani ba iam not saying bashi da kyau Yana da kyau but becarefull domin wasu zuwa suke su zame maka matsifa,mu cire maganar gado mu nimi namu,karki ce in na mutu bani da magaji ko Kuma bazan gaji alhaji ba na tashi a tutar babu no kowa na da kaddararsa so mu kula please

Maman nur
[6/23, 1:11 PM] +234 703 129 7709: =?D?=?D?=?D?=?D?=?D?=?D?
*SO KO ABOTA*
=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?
By maman nurul
Hudah

Wanan littafin he has been having na kudine d'ari uku ga Mai bukata za a tura naira d'ari uku ta wanan account number 0092544083
Aisha Mohammed
Acess bank,ko katin mtn domin niman Karin bayani ayi min magana ta wanan number=?I?09090112846

Book>??


Bismillahir Rahmanir Rahim

Tace"you are disgusting,lallai ka wuce duk inda Nike tunani,a ce mutane su so ka su kaunace ka, Wanda kila in badan su ba da ka mutu amma ka saka masu da mugunta lallai Kai matsifa ce,aiko bazan Bari ka Kuma cutar da kowa ba"nuna shi tayi da yatsa tace"ni ce ajalin ka Sameer sai na tona maka asiri,sai na wulakanta ka wulakanci mafi muni,wallahi sai n....."

Dakatar da ita yayi yace"heeey yiwa mutane shiru ke kina ganin kin Kai ki taka min birki ko kin manta baki da hankali yaushe ma Kika daina fitsari a jiki bazan b'oye Miki ba you are the most stupid human being I ever seen,how can you stop me,iam very curning babu Wanda yasan fuskata dukda anyi declaring Dina wanted saboda dirty deals dina my real business is traffiking drugs ga Kuma school cult,hukuma sun kasa saike ke wacece?"

Zeenat tayi murmushi tace"and that stupid girl will supprise you wallahi sai na baka mamaki sai nayi sanadin mutuwar ka"

Dariya yayi yace"ok I dare you zeenat,but ko me zakiyi Ina son ki sani iam dangerous and I will not hesitate to kill anybody that stop me,and Ina da bad news da goodnews for you ,the bad news is Kakar ki na wurina watoh me kanti and he is alive but not healthy,and na biyu Kuma shine Zan kashe shaheed as soon as na samu dukiyarshi,and na uku yanzu Haka mutane na na gidanku suna operation,and the goodnews is i still love you"

Zeenat tace"over my death body in so wani irin ka and ni d'in da kake rainawa ce Zan baka mamaki"

Karasowa yayi dab da ita yasa hanun waiste dinta ya jawota jikinsa Yana binta da shu'umin kallo

Babu abinda jikin zeenat yake in Banda rawa tana jan kanta Amma yaki sakinta hade fuskarsu yayi da niyyar kissing dinta ta damke bakin ta

Wani irin Jan numfashi yayi ya goge hanci alamun dai Yana bukatar cocaine idanunshi cike da b'acin rai yace"in Kika hanani kanki wallahi sai nasa an Kai ki mental asylum kinyi rayuwa,and in Kika Kara kokarin tona min asiri sai na kashe Rabi'ah '

Zeenat ta kalleshi hawaye cike a idanunta tace"Rabi'ah Ina kasanta Dan Allah karka cutar da ita?"

Yace"eh Rabi'ah don't joke with me

. Sakinta yayi ya koma gado ya d'auko tab dinshi ya kunna yace"kalli Nan "

Jikin zeenat na rawa ta amsa su umma da Yan gidansu ta gani kwance flat an zagaye su da bindiga,sai d'anya ya d'auko mama yasa Mata bindiga yace hajiya yau zaki mutu "

Zeenat ta saki tab din ta shake shi tace"karka kashe min mama please kayi hakuri I will do anything you want please karka kashe ta

Yace"good kin Fara gane karatun baby,now kije ki kwanta a gado in biya bukata ta domin saboda dake Nike asibitin nan saboda ke nasa aka dake ni just kawai in goge zargin da kike nema haddasawa a zuciyar su mami,yanzu kwanta yau Zan kwana cikin farin ciki "

Zeenat na kuka tace"kayi hakur......"

Daka Mata tsawa yayi yace"ke ki je Kan ranki ya b'ace call kawai suke jira in Kika b'ata min lokaci Zan sa a kashe ta Kuma ayi raping rab'ia


Zeenat ta

Hummm tirkashi


So sorry fans yau na so muku 4pages amma Allah beyi ba inshaallah in na samu caji gobe za ayi page 4 a min uzuri please

Maman Nur[6/23, 1:11 PM] +234 703 129 7709: =?D?=?D?=?D?=?D?=?D?=?D?
*SO KO ABOTA*
=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?
By maman nurul
Hudah

Wanan littafin na kudine d'ari uku ga Mai bukata za a tura naira d'ari uku ta wanan account number 0092544083
Aisha Mohammed
Acess bank,ko katin mtn domin niman Karin bayani ayi min magana ta wanan number=?I?09090112846


Bismillahir Rahmanir Rahim

Zeenat ta ja baya tace"karkayi Haka Sameer ni matar aure ce,karkayi abinda Zan rayu cikin bakin ciki dan girman Allah kayi hakuri ples......"

Bata karasa ba ya wanka Mata Mari da yasa ta gigice,cikin wani irin murya dake nuna shi din mugu ne yace"kina hauka ne zaki b'ata min lokaci nace kije ki kwanta kan in Miki na karfi,karkiyi tunani dan nace Ina sonki ki d'auka Zan Miki da sauki,ko a baya na raga Miki ne kawai dan Baki San waye ni ba, Kuma ina son in b'oye Miki real colour dina if not ni bana tolerating nonesense"

Zeenat ta dinga yarfa hanun tace"ni fa matar aurece karka Shiga gonar da bana ka ba please kayi hakur......."

Dariya ya kyalkyale dashi dashi yace"aure my foot ke kin San matan aure nawa na kecewa rigar mutunci,ni fa saidai mace Bata min ba,ko ita shaheeda Allah ne ya taimaketa da ta shiga tsawon matar dana shiga,amma Dana lura b'ata min aiki zatayi harda Kai muku short note d'anki Ina kallonta domin nasa CCTV camera a ko Ina na d'ankin tana fitowa na jata d'anki na Bata sound warning dole ta bar kasar now je ki kwanta Kan ranki ya b'ace'


Ganin zata b'ata me lokaci yasa shi d'auko wayarshi a kasar filo yayi dialling number ji tayi yace"ku halbe ta,ita Kuma yariyar a Mata fyade in kun Gama Ina son gobe a sace min wata yariya a hanyar futmin Zan turo muku hoto......"

Be karasa ba zeenatu ta had'iye wani abu tana zubewa kasa tace"na amince spare my mum please "

Ya shafa gefen fuskarta yace"good choice

D'anga ta yayi zai turata gado sai Mami tayi tari ta juya

A razane ya juya ya kalleta with shocked,kasa kasa ya ji tace"zeenatu an bawa balarabe maganin Daren kuwa"

Wani irin sauke numfashi zeenatu tayi tana had'iye kukanta,shiko tuni ya haura ya kwanta ya rufe da bargo Yana kokarin sakala bandage a wuyarshi"

Cikin kokarin dai-daita natsuwarta tace'mami yanzu Nike son zuwa Kiran likitar ban gan key ba shi Nike nima"

Da k'yar Mami ta tashi zaune tana musuke Ido tace"ikon Allah kina nufin babu key jikin kofar?*

Tace"eh Mami "

Ta duba agogon wayarta tace"har lokaci ya
Wuce haka,ban San wani irin bacci nayi ba Haka ban tuna komai ba"

Zeenat dai jikinta rawa yake Bata San wani Hali iyayenta ke ciki ba,gashi Kamar ya rufe Ido pretending to be sleeping

Mami ta dudduba tace"ikon Allah Ina makullin yake?"

Zeenatu na goge zufa tace" mu Danna Bell din nasan nurse zata zo"

Bude Ido yayi Yana Mika ya mance hanunshi dayayi karyar ya Kare Mami ta kalli hanun sai kawai ya saki Kara ouch"


Mami tace"baba meyasa baka Jin magana hanun ne kake d'angawa"

Yace"mancewa Nike ai Mami "ya Kare da kashewa zeenat dake zufa Ido "

Danna Bell zeenat tayi ba ayi 10 minit ba sai ga nurse ta tura Kofa Amma be budo ba

Tace"ku bude Mana"

Mami tace"ai bamu gan key din ba

Nurse din zatayi magana sai Sameer yace"Mami gafa key din can na hango shi"

Tace"a Ina?"

Yace"gashi can a kasar gadon yanzu Haka rudaddiyar matar Nan ce ta cire shi,zeenat ta kalleshi kwalla cike da idonta sai yayi murmushi Yana lashe Baki

Nan ko ji take kamar ta kurma ihu bata San halin da Yan gidansu ke ciki ba

Shiko mamaki yake ya akayi Mami ta farka ta katse me jin dadi

Budewa Mami tayi nurse ta shigo

Kukan da zeenat ke rikewa ya sub'uce Mata tace"nurse ki Kira Dr a dubashi ko motsi bayayi"

Mami tace"baya fa motsi Kika ce zeenatu Kuma kikayi shiru tun d'anzu

Zeenat ta rasa me zata ce damuwa yayi Mata yawa kawai sai ta zube kasa tana kuka
. Mami ta girgiza Kai a ranta tace"sakarya"

Tasowa Sameer yayi Yana dingishi yace"Wai da gaske ne baya motsi Mami"

Mami tace"eh ga zahiri Amma zuciyarshi na bugawa"

Kuka ya fashe dashi yace"Mami kar wani abu ya Sami d'anuwana duk duniya bani da Kamar shi Mami "

Mami tace" yi hakuri Sameer inshallah babu abinda zai samu balarabe da yarda Allah"

Zeenat ko ta kasa motsawa a inda take har nurse ta dubashi ta fita domin Kiran Dr "

Dr na shigowa zeenat ta mike ta karasa tace"


Maman Nur
[6/23, 1:11 PM] +234 703 129 7709: =?D?=?D?=?D?=?D?=?D?=?D?
*SO KO ABOTA*
=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?
By maman nurul
Hudah

Wanan littafin na kudine d'ari uku ga Mai bukata za a tura naira d'ari uku ta wanan account number 0092544083
Aisha Mohammed
Acess bank,ko katin mtn domin niman Karin bayani ayi min magana ta wanan number=?I?09090112846

Book>??


Bismillahir Rahmanir Rahim

Tace"Dr da matsala ne "

Yace"Bari in duba shi"duba shi yayi,yace"wani Dr ya duba shi last "

Zeenat tace"wani Dr ne Baki haka but he was wearing a facemask shi yayi me allurar last dai Kan mu kwanta"

Kafin Dr yayi magana Sameer yace"in wani abu ya samu kid brother akan sakacin ku wallahi sai nayi Shari'a da ku"

Dr zaiyi magana ya danga me hanun sai Kuma ya rike yace"ouch"

Mami tace"easy please calm down baba"

Yace"no Mami let me make it clear wallahi in wani Abu ya same shi sai nasa an rufe asibitin nan "


Itadai zeenat kallonshi take ko kad'an be bata mamaki ba domin tasan zaiyi fiye da Haka "

B?yan ya Gama budewa Dr Ido yace zai Shiga toilet

Mami ta bude me kofa be Shiga ba sanda ya d'auki waya

Zeenat ta bishi da kallon gefen Ido

Waya ta d'auka ta Shiga message ta rubuta me text :please spare my family I will do anything u want"tana turawa ta rungume wayarta a kirji hawaye na saukar Mata

Sai Kuma ta bawa Mami tausayi tace"karki damu balarabe zai samu lafiya toh ko dai kulle kanshi yayi a toilet da muka kwanta yayi shaye-shayen shi domin in ya Sha fa sai yayi wanan bacci"
. Cike da Jin haushi zeenat tace"Kai mami kiyi ta kyautata me zato D
Dan Allah"

Tace"toh Allah ya kyauta"

Reply yayi Mata :hahhhhhhh hahhhhhhh Zan barsu yau amma duk Randa kika nimi kimin musu wallahi Zan Baki mamaki"

Tace"bazanyi ba"

Da k'yar likitoci suka dawo da Shaheed ya farka Yana mugun jin jiri

Kwantawa zeenat tayi a jikinshi tana shafa kirjinshi tana kuka

Ya Kai hanun ya shafa kanta yace"ai da sauki"
. Zeenat tace"mu tafi gida bana son asibitin Nan ka gan sai likita yayi ta zuwa Yana duba ka"

Yace"I don't like it either bari

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login