Showing 261001 words to 264000 words out of 273152 words

Chapter 88 - FULANI BOOK COMPLETE DOCUMENT by Khadijah Candy .txt

29 Aug 2024

72735

ai yadda ake wankan haila haka ake na janaba”


“To minene ita?”


A takaice yai mata bayani duk da ya san ba lallai ta fahimta da kyau, har sai ya nuna mata, ita kam gaba daya ta gama tsinkewa da shi ganin yadda ya zage dantse ya fada mata abubuwa babu ko kunya, tashi yai ya nufi gurin da aka aje musu ledodi, ya dauko ya kawo gabanta ya aje tana jin kamshin kaza ta fara hade yawu, sauka yai kasa ya shiga kitchen ya dauko plate da cup ya dawo dakin, da kansa ya zuba komai ya matsa kusa da amaryarsa ya kwanto da ita jikinsa ya dauki cinyar kazar ya kai mata a baki, kin bude bakin tai haka nan kawai ta samu kanta da jin kunya. Be ce mata komai ba ya kai naman bakinsa ya tauna ya saka hannunsa ya dago kanta ya hade bakinsa da nata ya tura mata naman, tana son namam kaza over amman sai ta samu kanta da kyamar ci wannan.


“Tauna ki hade”


Bata iya masa musu ba, ta tauna naman ta hade, aiko yana kai mata yankan a karo na biyu sai ta bude baki ta ci, haka yai feeding dinta ya bata madarar ta sha ta koshi, sannan ya tashi ya dauko mata mayan bachi.


“To ka tafi waje sai na canja”


“Aa ba inda zan je bari dai na kashe miki wuta”


“To zaka rufe idonka?”


“Eh”


Ya fada yana cire rigar shaddar dake jikinsa, tana ganin kirjinsa da farar fatarsa sai ta yi saurin rufe ido.


“Innalillahi”


Kamar wanda bata taba ganin namiji ba riga ba haka tai, duk ganin da tai ma Wasim a can baya ba riga ta manta da shi sai a yau, murmushi yai ya saka rigar bachinsa sannan ya canja wandon shaddar ma zuwa na bachi, ya nufi gurin da wutar dakin take ya kashe wutar dakin, jin motsinta a bayansa yasa ta bude ido.


“Ka ce zaka rufe idonka”


“Rufe idona yake”


Shiru tai tana jin yadda yake kokarin cire mata zip.


“Kai ni dai ka daina bana so, bana so Wallahi ko na fasa auren”


Murmushi yai duk da ya san bata ganinsa ya janye hannunsa ya nufi gadon ya zauna, sai da ta saka hannun tawulga ta ji ba ya gurin sannan ta cire rigar ta lalaba ta dauko ta bachi ta saka ta cire zanen lace dinta dauko wandon ta saka.


“Na saka ka kunna wutar”


Ya tashi ya isa ya kunna wutar ya tsaya yana kallon yadda ta janyo bargo tana kokarin shinfidawa kasa.


“Me zaki yi?”


“Zan kwanta a kasa”


“Ni kuma fa?”


“Ka kwanta a saman gadon”


“Saboda gani dan iska ko? A kawo min Amarya kamar ke kuma na kwana a saman gado ke a kasa”


“To bari na hau gadon sai ka kwanta a kasa”


Yayi murmushi ya kashe wutar ya nufo inda take tsaye ya saka hannayensa yana shafata.


“Ba wani abu zan miki ba, zaki kwanta ne kawai ni ma na kwanta”


“Rantse”


Kamar saukar aradu haka ya ji rantsuwar da ta bashi, sai yaji wata sabuwar kasala ta sako shi gaba.


“Idan baka rantse ba ba zan yarda ba”


Ta ture masa hannu.


“Wallahi amman a yau”


Ya rantse mata ne saboda bashi da niyar taba a yau, domin ya san halinta kuma ya san akwai gajiya a tare da ita kamar shi din dai. Daukarta yai ya kwantar saman gadon ya kwanta bayanta yana dan shafata a hankali.


“Baby ba a fada miki ki yi min biyayya ba? Ba a fada miki ki yi duk abun da nace ba?”


“An fada min”


“To ki daina min musu, okay”


“Tau”


A hankali yakr shafata, can kuma ya tashi zaune yai mata addu'ar bachi ya tofa mata yai ma kansa, sannan ya sake komawa ya kwanta. Ya kai bakinsa saitin kunnenta a fara karanta mata Bakaqa murya can kasa, yana shafa ta har bachi yai gaba da ita.


Be taba ta har safe, sai da rabin bachin nata a jikinsa tai yi, sai asuba ya tashe tai alwala shi kuma ya shiga yai wanka sannan yai alwala ya fito su kai sallah a tare, bayan sun gama suka sake komawa bachi, misalin 9am aka kawo musu abinci kala kala daga masarauta cikin manyan kuloli na alfarma, da kamsa yai feeding din matarsa sannan ya shiga da ita bandaki sai aka fara drama ita ala dole ba zai taba ta.


‘Da can kai kake min wankan ne, sai wani maida ni kake jaririya kana ce min baby’


Ta fada a ranta tana dan turo baki, sai yai murmushi ya kai bakinsa ya sumbanci bakinta.


“Sarauniyar shagwaba, idan ba ki sonba zan cilasta ki ba, amman ni za ki min”


Ta bude baki


“Babba da kai?”


“Very soon zaki bukaci haka”


Ya fada sannan ya sa kai ya fice ya barta a bathroom din, she a tsaye tana kallon bathroom din tana duba gashin kanta da lallenta kamin ta cire tufafin jikinta tai wanka.
Gidan ya wuni da mutane kala daga bangaren Ammy da kuma Mai Martaba, sai kuma su Inna da suka zo mata sallama, a nan ta fara sabon kuka tana jin kamar ta fasa auren, har tana cewa Inna wai akwai dakuna a gidan idan zata zauna, Farinciki ganin inda Fadime take zaune ya manta Inna wani zancen kewarta ta shafe komai a ranta tana ta hamdalla ga Allah.
Ba ta wani dade a gidan ba ta tafi tare da direban da ya kawo ta, yan'uwanta da yan'uwan su Bappa da suka zo bikin kan a gidan suka wuni sai dare sannan sukai mata sallama. Ana sallah magariba Hajiya Mairo ta zo gidan ta kawo mata ragowar maganin matanta kuma ta fada mata yadda zata yi amfani da shi, Fadime bata ji kewar ta gaske ta kama ta ba sai da kowa ya watse aka barta a katon gidan ita kadai sannan ta fara kuka tana kewar su Inna da za su koma gobe.
Ana sallah isha'i Shattima ya shigo gidan, mai gadinsa ne ya shigo masa da ledodin dake hannunsa, ya aje a falo ya fice da sauri, Shattima ya dauki ledodin ya wuce sama, ya tura kofar dakin ya shiga, sai ya same ta kwance saman gadon tana kuka a hankali, aje lododin yai ya karasa inda take kwance ya sa hannunsa ya dago ta.


“Babyna ya akai?”


“Su Inna ne za su tafi gida gobe”


Rumgumeta yai a kirjinsa yana kissing din kanta.


“Haba Baby ba gani nan ba? Kuma idan an kwana biyun ai zamu je mu gaishesu, kuma za a kawo miki Hadimai a gida masu ta ya ki zama fa”


Ta dago kanta ta kalleta.


“Da gaske?”


Ya sumbanci bakinta ya shafa fuskarka.


“Yes Baby”


Sai ta maida kanta a kirjinsa tai lamo, yana shafa bayanta gemunsa a saman kanta.


“Kin yi sallah?”


“Eh na yi sallah”


“To taso muje ki ci abinci”


“Ammy ta aiko mana da rana da dare ma”


“Iyeee yar gatan Ammy, kuma ga kaza can na siyo miki muje ki ci”


Kamar jiya a yau ma shi ya ciyar da ita, banbanci jiya da yau, Jiya ya kyaleta yau kuma ba zai iya daga mata kafa. Azatonta irin bachin jiya da akai lami lafiya ba komai, har da wani kara shigewa jikinsa take domin ta ji dadin na jiya, kyaleta yai sai ta ta natsu bachi ya soma daukarta sannan ya kai hanunsa yana shafata.


“Yau ba zaka min karatu ba?”


“Kina so ne?”


“Eh ina jindadi”


Yayi murmushi.


“To zan miki wani sabon karatu da yafi wacan dadi”


“To”


Ta kara yin lamoooo a jikinsa tana jiran ta ji kira'arsa a kunnenta sai ta ji yana kokarin sa hannunsa cikin rigar bachinta.


“Minene haka?”


“Shine sai an tattaba mutum?”


“Eh haka ake yinsa”


Ya janta ta yi sama sosai sai ya saka bakinsa cikin nata yana kissing a hankali, yana kissing yana shafa bayanta sai wani yarrrr yarrrr yarrrr take ji tana jin wani bakon lamari na kusantarta, bata hana shi kissing din ba saboda ta san ba zata iya ba, kuma bata son gantsara masa cizo kamar na jiya. Ya dade yana ta bautawa bakinta sannan ya cire bakinsa ta dan samu salama, tashi yai zaune ya cire rigar bachinsa sannan ya koma ya kwanta yana shafa ta tare da jan hannunta ya kai kirjinsa sai ta ji shi babu riga, da sauri ta janye hannun ta tashi zaune.


“Ni bana son haka?”


Hannunsa ya kai ya nuna bedside lamp ta yadda zai iya ganin fuskarta ita ta samu ganin ta shi. Hannunsa ya kai yana shafa gefen fuskarta sai wani lumshe ido yake.


“Minene”


“Karatun da zan koya miki ne ai”


“Aa ni bana so”


“To zo ki kwanta”


“Zaka kara ai”


“Ba zan kara ba”


“Sai ka rantse”


Ya fara janta, kallonta yai ya ga a bakin gaskiyarta take nufi domin har gyara zama tai wanda hakan ke nuna ba zata kwanta ba matukar be rantse ba.


“Wallahi, amman Baby ba a son yawan rantsuwa, ni kaina ba a saka ni rantsuwa kawai dai ina miki ne saboda ina kaunarki, ki daina haka”


Bata dai ce komai ba ta koma ta kwanta a jikinsa domin tana jindadi ta kwanta a kirjinsa.


“Ka min karatu?”


“Babba ko karami?”


Shiruu tai tana tunani Qira'a ita ce karama wacan shine babba, zuciyarta ta ayyan mata, sai ta ce.


“Karami”


Murmushi yai ya kai bakinsa saitin kunnenta ya soma karanta mata wani bangare daga Suratul Baqara, sai ya tabbatar bachi ya dauke ta sannan ya matsa kadan ya raba jikinsa da nata ya sauka saman gadon yana kallon fuskarta.


“Rigimammiya”


Ya fada yana murmushi ya dan kwanto saman gadon yai kissing dinta ya shafa fuskarta a hankali, sannan ya mike tsaye ya fice daga dakin. Kasa ya sauko ya kunna tv ya kai volume din kasa gaba daya, sannan ya hada ma kansa tea ya zauna yana ta sauraren yadda jininsa yake gudana domin ya saka ma ransa zai yi kuma be samu damar hakan ba. Ya dade a zaune har kusan 1am bachi be ziyarce ba, daman can idan irin haka ta taso masa cikin dare abu ne mai wahala ya iya yin bachi, 1:30am ya kashe kallon ya dawo dakinta ya shiga bathroom yai alwala ya fito ya saka jallabiya ya shimfida prayer mat ya fara nafila, sai kusan 3am ya sake komawa saman gadon ya kwanta ya ja Fadime jikinsa yana ta kallon fuskarta.


“Na auri shagwababbiya kuma yar rigima dole na yi hakuri”


Ya fada murya can kasa yana sa dayan hannunsa ya ja hancinta.


“I love you”


Ya furta yana kissing din goshinta sannan ya rumgume ta tsantsan yana addu'ar nemo inda bachi yake.




Washe gari ma shi ya rigata tashi sai da yai alwala sannan ya tashe ta, sai ta soma wani lankwashe tana mike kamar ba zata iya tashi ba, daman ko a gida haka take wani lokacin idan Bappa ya tashe ta tai sallah, sai dai yana ganin ta fara haka sai ya tsaula mata carbi ko ya watsa mata ruwa dole ta farka da sauri, Inna ce mai hakurin tashinta har sai ta gama mikar ta tashi.
Shattima na ganin haka ya san bachin ne ya saukar mata da kasala, sai ya saka hannunsa ya dauke ta cak ya shiga da ita bandakin ya kunna fanfan ya saka ruwa ya wanke mata fuskarta sai bachin ya wartsake. Sumbatar kumatunka yai ya ja zirin hancinta.


“Baby ki yi alwala kai mu yi lattin sallah”


“To”


Ta amsa tana kallonsa ta madubi, sai sake sumbatarta sannan ya fice, binsa tai da kallo sai da ya fice tai dariya.


“Wallahi aure yana da dadi, da a gida ne Bappa zai ce tashi tashi.. Ko ya tsaula min carbi kara ma Inna tana lallaba ni amman shi Shattima dauko ni yai ya kawo bandaki ya wanke min fuska, bawan Allah gaskiya yana so na sosai”


Ta fada tana jin wani dadi a ranta.


“A yanzu Bappa sai ya ga wanda zai tsaula wa carbin sai yayi marnarina ma”


Sai da ta fara wanke bakinta sannan tai alwalar ta fito. Da kansa ya saka mata hijabi sannan suka soma sallah, bayan sun sallame ta mike tsaye ta durkusa tana masa ina kwana.


“Lafiya kalau, an tashi lafiya”


Ta amsa tana dariya kamar yadda yake domin ta ji abun wani dabam, zaunar da ita yai kusa da shi yana azkar ita kuma ya mika mata wayarsa dake da copy alqur'ane a ciki tana tilawa, sai da rana ta fara fitowa sannan ya karbi wayar ya kwantar da ita a cinyarsa ta soma bachi shi kuma ya shiga karatun alqur'ane.


Ba laifi yau ma mutane sun yi zuwa gidan ciki har da Kausar da Rima da Nana da kawayensu, sai kuma sauran yan'uwan da ba su samu zuwa ba, a yau ma ta wuni tana karbar baki kowa sai yabawa yake da ita, domin ta yi abun kai ta natsu kamar ba ita ba, wadanda ake nuna mata a matsayin yan'uwan Ammy ko Mai Martaba kawai take gaisarwa, domin bata manta hudubar Hajiya Maryam ba, karku so ganin yadda ta rika sakewa da Mama Fulani kamar daman can ta santa ko sun saba, har da su tambayar Ataa da Aliyu da Muhseen.


“Sun zo daurin aure amman ba tsaya ba suka tafi”


Mama Fulani ta amsa mata, sannan ita ma ta shiga yi mata nata karatun na yadda zata zauna da kowa. Ba kamar jiya ba yau kam tun da yamma kowa ya watse sai dai ta yi sa'a Shattima ya shigo gidan tun kamin ayi magariba, bakin kofar falon ya tsaya yana kallon yadda ta sha ado doguwar rigar shadda.


“Zo ki tarbe ni mana”


Ta yi dariya, sannan ta taso ya ware mata hannayensa sai ta zo da gudu tana masa ayoyo ta rumgume shi sai ya daga ta sama.


“Look at you Baby kin yi kyau”


Ta yi dariya domin ita kanta ta san ta yi kyau, be sauke ta ba har sai da ya tsotsi bakinta, sannan ya riga hannunta suka zauna ya rumgume ta kamar zai saka ta cikinsa.


“Yau kam ba zancen rantsuwa ba zan cuci kaina ba”


“Ni kuma ba zan yi bachi ba”


Yayi murmushi ya ciro wayarsa.


“Bari na kira Bappa mu gaisa ko?”


Ta daga masa kai da sauri.


“Eh dan Allah”


In few minutes ya kira Bappa suka gaisa sannan ya bata wayar ita ta gaisa da shi sai wani zumudi take kamar zata shige cikin wayar.
After sun ci abinci sun yi komai sukai shirin bachi, sai dai wannan karon zaunawa yai a falo suna kallon tv kamin ya kashe komai ganin ta fara hamma suka nufi dakinta.
Kwanciya tai kamar jiya tana sauraren yadda ya fara taba ta, sai ta tashi tana bashi rantsuwa.


“Aa ba zan rantse ba, ai na fada miki ki daina saka ki rantsuwa ko?”


Sai tai narai narai da ido tana kallonsa, tashi yai zaune ya matsa kusa da ita sosai yana mata wasa a hankali yana kissing dinta, ta yi ta kokarin hana shi ya ki hanuwa gashi tana jin sakon yana ratsata tana jin wani yanayi mai dadi, sai da ya tabbatar ta fara sakar masa jikinsa sannan ya kashe lamp din ya kwantar da ita sai yai firgigit ta tashi.


“Ni dai gaskiya yan iska suke wannan abun ba da mutanen kirki ba, Inna ta taba fada min duk wanda ya tattaba ni na masa ihu”


“Yes a waje take nufi ba da gidan aure ba, wannan abun ai shi ake kira da aure, kuma na kin ce kina son yan biyu ba?”


“Eh”


“To ki daina min musu, idan ba haka ba yan biyu ba za su samu ba”


Shiruuuu tai tana ta sauraren yadda yake aika mata da sakwanni, cikin hikima da gwarewa, hakan yasa ta saki jikinta sosai tana jindadin yadda bakinsa da hannayensa suke ratsa ko'ina na jikinta. A tunaninta iya haka za a tsaya sai ta kara sakin jiki tana jin komai zamzam. Sai da ya gama aika mata da sakwannin sannan ya isar da kansa gareta. A lokacin ne ta fara kiran Allah tana rikonsa, shi kansa da farko ya ji yadda gurin yake sai da sanin halinta yasa be saurara mata ba, domin ya san idan ya barta gobe ba zata yarda ba, kara ma idan zafin ne ta ji gaba daya tun a yanzu.


“Wayyo mutuwa, Bappa kai, Inna, Wayyo na na bari dan Allah kai hakuri, Ammy Nana ke Shattima... Na fasa auren Wallahi na fasa”


Haka ta rika kiran sunayen mutanen ciki har da na shi, domin azaba ta saka ta manta a tare da shi take, shi kam be jinta balle ya tausaya mata, abun ka da an dade ba a hadu ba kuma gashi yar gidan Mai fata ta gyara ta, hakan yasa be ji ciwo da yagar da take masa ba balle ihunta.






_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:59 - 🤐🤐🤐🤐: *Khadeeja Candy*


*Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*






kwata kwata a rayuwarta bata taba ganin azzalumin mutun irin Shattima ba, babu kalar kuka da bata masa ba, babu kalar rokon da bata masa ba amman be saurara mata ba sai da ya ji ya samu natsuwa sannan ya dawo hayyacinsa, saurin shiga yai bandaki ya hada ruwan zafi ya zo ya dauke ta sai wani sankarewa take kamar mai aljanu yana saka ta cikin ruwan zafin ta kwarara masa ihu, sai ya rumgume ta yana jin wani irin kaunarta


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login