Showing 63001 words to 66000 words out of 159062 words
Chapter 22 - MALLAKIN WAYE COMPLETE Document from Queen Samy.txt
sai d'an k'aramin vail a wuyanta, sosai ta tafi dashiii...." Gyaran murya Ammah tayi kafin ta kuma kiran sunansa..... " Da sauri ya amsa yana mai sosa k'eya.
"Deejah da gaba d'aya kunya ya lullub'eta sad'af sad'af ta fice.....
"Ammah ta k'araso ga Irfan dake faman cewa" Granny ashe kin ida sallahn......" kunnensa ta kama har suka isa bakin gado ta masu masauk'i kan gadon, irfan na rik'e da kunnensa yana fad'in" Auchhhh Granny it hurts......" Sake kunnen tayi kafin tace" Hankalinka yana kan soyayya yaya kuwa zaka san na iddah.
"Hannunta na cikin na Irfan tana kallonsa fuskanta dauke da murmushi tace" You loves her right???.,...... "kafin yayi magana ta kuma cewa" Yeah I know you do, you do loves her, am so happy for you child, Deejah yarinyar arziki ce Allah ya tabbatar mana da alkhairi.... "Rungume Ammah Irfan yayi cike da farin ciki wanda saida ya tuno masa da mummyn sa.....
"Tambayanki ne dan ubanki wani 'dan shegiyan ne kika bud'e masa cinyoyinki.....Cewan Laila bayan ta shak'e wuyan Azee...
"Da kyar Azee ta kwaci kanta kafin tayi wa Laila bayanin komai......" Zama dirshan Laila tayi a k'asa ta shiga jero salati tana tafe hannu....Na shiga uku na lalace" yanzu Aziza dama wayon banza ne gareki, shukenan ya maki wayo ya raba ki da abunda bazaki tab'a samu ba koda da kud'i ne. To kuwa ya tsokalo wutar da bazai iya kashewa ba, sai naje har gidan ubansa naci ubansa tunda ya lalata min 'ya...... "cikin sauri Azee ta katseta da fad'in " Ki rufa mun asiri momy wallhi yace idan magann ta fito zai fadi komai, kuma dole Irfan ya tsane ni har abada, snn babu me yarda damu,......
"Wai ma miye abun damuwa momy, tinda dai yace zai min hanya na sami Irfan ai shikenan ko raina ne aka ce na mik'a sabida Irfan zan mik'a balle....... "bata gama rufe baki ba Laila ta bige bakin tace" Rufe mun baki sokuwar banza kawai, ki shirya da sassafe zan kaiki asibiti...... daga haka ta fice zuciyarta naci gaba da zogi. Wani b'angare na zuciyanta na fad'a mata" Gado tayi, barewa bazatayi gudu 'yarta tayi rarrafe ba.
★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★
*A week later*
"Zaune yake cikin office dinsa wanda yake a parlorn gidansa, gaba d'aya ya kasa tab'uka komai tinda Ammah tazo masa da maganar Irfan da Deejah, " wai meke faruwa dashi ne, deep inside his heart ba son Deejah yake ba, amma ko kad'an baijin yana son aurenta da Irfan shin me hakan yake nufi, kai he needs to have some time and talk to his son, da wann tunani ya dauki waya ya kira Irfan yace ya shirya masu dawaki su fita zagawa.. Da shike Engr mutum ne me son doki tun yana US yake da manyan dokuna irin na turawa wanda yakan fita kilisa ko polo dasu.
"Daddy naji dad'in fitowa kilisa ni da kai, mun jima bamu samu time haka ba, cewan Irfan yayinda suke kan sukuwa bisa doki a hankali.
"Murmushi Engr yayi kafin yace" Son I know you must be missing those moments da nakan dauke k gaban doki tun muna _Los Angeles_.......
"Irfan yasa hannunsa ya goge hawayen da suka zubo masa kafin yace" when mummy was still alive, "Engr ya juyo ya kalle sa take tausayin d'an nasa ya kamasa, sauk'owa yayi bisa dokin dama already sun iso wani park, kama dokin Irfan yayi ya taimaka masa ya sauko ya cire masa helmet din dake kansa shima ya cire nasa kafin suka k'arasa kan wani dogon kujera me daukan sama da mutum biyu suka zauna.
"Har lokacin Irfan na share fuskansa......" Engr ya rungumesa take shima yaji k'walla na nema ciko masa ido sabida tausayin d'an nasa, a hankali ya soma lallashinsa. " It's Ok Son, dukanmu munyi rashin Khadeejah Allah yayi mata rahama, she's in a better place right now.
"Daga kansa yayi kafin yace haka ne daddy I love you,.... I love you too son.
"Daddy meyasa 'yan uwan mummy tinda ta rasu basu tab'a zuwa Nigeria ko sau d'aya sun duba mu ba......." Take annurin fuskan Engr ya dauke cak..... Irfan ya sake maimaita masa tambayan da cewa" Daddy meyasa tun tasowarmu bamusan dangin mummyn mu ba, tun lokacin mummy na raye idan na mata maganar fada take min why daddy...." Mikewa Engr yayi kafin yace" Enough Irfan, zan gaya maka, but this is not the right time, we are here to talk based on another issue.
"Irfan bana son aurenka da Deejah, ka nemo wata yarinyar na aura maka........" Kaman sauk'an aradu haka Irfan yaji kalaman mahaifin nasa yayinda k'irjinsa ya koma tamkar an d'aura dutse.......●●●●
*Tofah masu karatu muje zuwa*
👸🏻QueenSamyNovels😍💄👄....
[8/22, 14:46] Umar Dalha: 🌘🌘🌔🌔 *Mallakin Waye*
46
*Na Sameena Aleeyou*
" K'irjinsa ne yaci gaba da dukan tara-tara sanda ya dago yaga fuskan Dad dinsa babu alamun wasa. Da k'yar Irfan ya iya lalub'o kalamai ya soma fad'in" Daddy pls don't do this to me, I love Deejah...... I love her with all of my heart. I can't bear loosing her...." Enough!!! Engr ya daka wa Irfan tsawan da yasa yin shiru babu shiri.... "
" Irfan na riga na gama magana, kaje ka samo wata na aura maka but Deejah,......"Daga haka Engr ya wuce ga dokinsa ya gyara linzamin ya soma tafiya....
"Tashin hankali wacce ba'a saka mata rana, jinsa yake tamkar a wata duniya..... da kyar ya iya mikewa dan barin wajen....
"Tunda Engr ya isa gida zuciyar sa ta shiga tuhumansa kan bai kyautawa Irfan ba, take kuma shawarin matarsa Laila ya fad'o masa" _Irfan shine danka na fari bai kamata ka barshi ya auri wacce batada asali ba, wata rana idan baka nan irfan shine magajinka, shin zaka so manyan mutane abokan ka suyi tattaki daga kasashe zuwa auren danka da matar da batada asali balle tushe_........ " Take ya toshe kunnuwansa dan kuwa gaba d'aya ji yayi bai son tuno kalaman Laila, kai duka wann abu marassa kyau da Laila ta fad'i gameda Deejah ko kad'an bai rage abunda Engr keji akanta ba, _Toh wai me Engr yake ji gameda Deejah ne_..... "Shi kansa Engr Nazif bashida wann amsar.
"Kaman wanda aka jefo shi haka Ammah ta gansa tsaye akanta...." Irfan lafiya meke faruwa, ta tambaya sanda ta k'arasa ta rik'o hannunsa....." Rungume Ammah yayi sanda yaji hawaye na k'ok'arin bin k'uncinsa" Ammahhhh ki fada mun meyasa Daddy baiso na auri Deejah pls Ammah..... yayi maganar cikin rawar murya.
"Kalaman Irfan sunyi matuk'ar bawa Ammah mamaki, yanda take ganin Engr ya rik'e Deejah tamakar 'yar da haifa batayi tunanin za'a sami mishkila daga garesa ba, mussaman duba da yanayi na hankali da nutsuwa da Deejah keda shi. "Ammah ta rik'o hanunsa suka zauna bakin gado, ta rik'e hannayensa sosai cikin nata kafin tace" Irfan ta yuwu Daddynka ya hango wani abu damu bamu hango ba, child kayi hakuri........" bata gama rufe baki ba Irfan ya mik'e idanunsa sun kad'a sunyi jajur haka fatar jikinsa tamkar jan gauta haka ta koma....., kallon Ammah yake yana girgiza kai kafin ya soma fad'in" So you don't want my happiness too, you want me to live a miserable life.... Granny I thought you loved me, I thought you'll be by my side, I thought I could feel presence of my mum with you... ashe ba haka bane, I was wrong all this while danayi tunanin kinfi kowa understanding dina, how I wish my was here or even her own mother or maybe her relatives nasan su zasu fahimce ni bazsu taking side din daddy ba,......" Shut up Irfan Ammah ta katse sa!!!!
"Irfan ya d'ago ido yana kallonta tun tasowar sa bata tab'a mas irin wnn tsawan ba. "Yana huci siririyar hawaye take bin idanun sa guda d'aya. " Gyada kansa yayi yana murmushin takaici kafin yace" Na dauka idanazo maku da batun aure zaku saurare ni and you'll be happy, but I was wrong.
"Yasa bayan hanunsa ya goge hawayen da ys sauk'o masa kafin yace" Zan tafi zan koma loss Angeles, I can't stay here any long...." Zai fice Ammah tayi saurin rik'osa hawaye na k'ok'arin kufce mata take fad'in" No Irfan dan Allah kr kuma tafiya ka barmu, bansan meyasa Daddynka bai son aurenka da Deejah ba,,,, she's not the only girl ka nemi wata koma er gidan waye I assure you zansa ya aura maka ita.....
"Girgiza kai ya soma yana k'ok'arin fizge hanunsa yake fad'in " Granny I LOVE ONLY DEEJAH....... JUST HER ONLY HER. Can't you understand, zan tafi zan nemi 'yan uwan mummy na duk yanda suka shiga I know they will support me. Daga hak ya fincike hanunsa daga rik'on da Ammah ta masa cikin sarsarfa ya isa k'ofa tana kiransa ko tsayawa beyi ba,.
"Daga yanda suka lab'e sun gama ganin komai, Lail ta shek'e da dariya tace ashede maganin malamin nan aiki.... Azee da damuwa ya d'an nuna a face dinta tace" momy what if he leaves yaya zanyi na shiga uku, kinga yanda ya koma tamkr damisa anya zaiji lllashi ya yarda ya zauna, karfa ya tafi American. ?......" Murmushi Laila tayi ta shafi kan Azee tace" yaro dai yaro ne, Azeeza ki kwantar da hankalinki malam na kan buzu ya tabbatar mana babu yanda Irfan zaije, haka dai zasu gama fadace fadacensu da iyayensa har ya sauko tinda ya ksance yaro mai biyayya dukda kafiya da taurin kan da yake dashi.... Azee ta sauke ajiysn zuciya... ganin Ammah da Engr sun nufi sashen Irfan hankai a tashe yasa su saurin juyawa da niyyan barin wajen, saiji sukayi Azee ta buge tukunyar da Malam na kan buzu ya basu, yana isa k'asa kuwa ya fashe tushhhhhh!!!! Wani ihu Azee ta sake Laila tayi k'arfin halin toshe bakinta dukda itama masifan tashin hankaline ya ziyarceta, dan kuwa na kan buzu ya sanar dasu kwaskwan nan tana fashewa to babu abinda zai hana auren Irfan da Deejah......
★★★★★★★★★★
"Da k'arfi Engr ya shiga doka k'ofan Irfan yana kiran sunansa," Irfan!...Irfan!! Son open this door........
"Jifa da kayans yaci gaba da yi daga cikin sip yana cusawa cikin trolley... " kome ya tuna kuma sai gani nayi ya nufi k'ofan jiki a sab'ule.... ysna budewa ya koma cikin dakin
"Ammah da Engr sukabi d'akin da kallo yanda duk ya haustina yayi fashe fashe. Bai ce masu komai ba sai kobawa da yayi yaci gabs da hada kayansa......" Irfan will you stop this nonsense and listen to me!!!!"" Engr ya fadi cikin daka tsawa.
"A hankali ya dago kansa wasu hawayen na k'ok'arin zubo masa yake fad'in" Daddy I need to go and find my mum's relatives tinda ku kunk'i gaya mana yanda suke, idan zan iya tunawa lojacin mummy tana raye ta tab'a cemun ita er asalin Lebanon ne, garin Berut, zan je na neme su,... su nema mun auren tinda ku....."Marin d Engr ya kifa masa ne ya hanasa k'arasa maganar, da sauri Ammah ta k'araso ta rungume Irfan......."Ya isa haka, ya isa Nazif, kar ka sake tab'asa, idan baso kake yayi irin rayuwar da kayi a baya ba toh ka aura masa wacce yake so,,.... " Cikin kunan rai Engr yake fadin " bazan aurawa d'ana yarinyar da bamusan salinta ba, Ammah pls kar ki biye Irfan har yanzu yaro ne....."Kasacewa komai Irfan yayi sai kallon mamaki da ysbi daddy dashi, watarana idan daddynsa yayi wani abu tamkar bashi ba.....
"Cikin zafin rai Ammah take fad'in " idan har Khadeejan yanzu batada asali ka fada mun shin khadeejah ta farko kasan asalinta? Shin kasan iyayenta ne har ka yarda ka aureta.....Kasa karasawa Ammmah tayi dan kuka dake shirin kufce mata, da sauri ta fice daga dakin Irfan.
"Engr ya dago yana kallon Irfan duk shima jikinsa yayi sanyi, kirjinsa na dukan uku da kyar ya iya furta, "Irfan.........." Irfan yayi saurin katsesa da girgiza kai kifin ya soma fadin cikin rawar murya irinta me kuka"
"Daddy dama mahaifiyar mu batada asali..... daddy dama wann ne dalilin da yasa muka kasa sanin dangin mahaifiyarmu tun tana raye.... daddy dama wnn ne dalilinku na b'oye mana......
"Girgiza kai Engr ya soma cikin rawar murya yake fad'in" Irfan mahaifiyar ku tanada asali, mahaifiyar ku tanada asali. Da kyar ya k'araso yanda Irfan yake su duka biyun suna kuka.
"Hannun Irfan ya rik'o suka zauna bisa sofa kafin ya soma fad'in " Son yau zan baka labarin sirrin da muka birne maku ya goge hawayen idonsa kafin ya soma fad'in"
" Tunda nake da mum dinku ban tab'a sonta ba, macen da na so a rayuwata guda d'aya ce tak, kuma tunda na rasata ban kuma son wata ba, d'iyar Baba Alhjai 'yar uwar Laila FATEEMAH itace macen danaso da duka zuciyata,
"Mahaifiyar ku....... Sai kuma ya danja fasali hawaye na k'o'karin ciko idonsa. Irfan ya bude idanunsa sosai yana sauraren me Daddy zaice.
"Engr ya share hawayen idonsa kafin yaci gaba da fad'in " Mahaifiyar ku aiki take a wani resturant dake cikin makrantar mu a lokacin, kullum idan naje sayan abinci ita ke kawo mun, nasha mamaki ganin ita kdaice musulma cikin masu aikin wajen, kullum zaka ganta cikin yalwateccen kaya snn gashinta a rufe ba kaman sauran ma'aikatan ba,
"Toh ana nan wata rana na shigo cin abinci sai na tarar shugan wajen wato me rusturant din yana faman cin zarafinta..... yana k'o'arin rabata da suturunta wai bata kawo masa customers, ma'ana bata zan ra'ayin masu zuwa cin abinci.
"A ranar nayi duka ma baturen nan dan kuwa duk yanda naga za'aci zarafin mace tofah sai yanda k'arfina ya k'are..... a takaice dai na kwaci yarinyar nan a wann rana. Na kafa masa doka kan cewa duk randa ya takurata tofah zan hada sa da hukuma. Kasan bature idan
Kwai abinda yake tsoro tofah hukuma ne. Da wnn yarjejinya muka rabu.
"Bayan wasu kwanki naje wann resturant har sau kusan biyar bani ganinta, koda na tambayi wata daga cikin ma'aikatan sai cemun tayi ai an koreta. Ban kwo komai ba a lokacin nace yamafi mata sauki..
"Toh bayan kaman sati na ganta a ksan gada tana kwance dashike watarana da kfa nse shiga cikin schl dan gidanmu babu nisa da sch.
"Tunda ta ganni naga t soma murna, toh nan dai ta bani labarin itama zuwa tayi illegally ma'ana ba ta amintecciyar hanya take zaune a US ba, koda na tambayeta dalili sai ta fashe mun da kuka, haa nayita lalashinta, krshe har ta hakura ta bani kabarin knta, yanda ta sanar dani iyayen mahaifiyarta sun kasance masu kudi sann ita kadai Allah ya basu, sun rasu sun bar mata tarin dukiya, tanda masoyi wanda ashe dan kudinta yake sonta, yan uwanta basuso aurenba amma kasancewar ita tanaso dan haka suka aura mata shi, koda ta haifi Khadeejah suka hade baki suka kasheta shida matarsa dama batasan yanada wata mata ba, nan sukayita gallazawa khadija azaba har kawo girmanta yanda mahaifinta da kishiyar uwarta suka tassama kasheta ta tsere ta biyo jirgin ruwa ta taho US......labarin gallazawan da wad'an nan bayin Allah sukayi wa Khadjia babu dadin maimaitasa. Na tausaya mata sosai, dan kuwa taga rayuwa.
"Da kaina na kawota gida wajen Ammah, na bata kabarin ta, Ammah ta tausaya mata snn ta riketa tamkar 'yar da ta haifa, toh ana a haka Ammah ta matsa sai na auri Khadeejah ganin yanda take bala'in sona, ni kuwa a da nayi kudirin nida aure har abada tunda ban samu Fateemah ba, da matsi da naci dai har na yarda na aureta... tunda muke tare ban tab'a fada mata kalman so ba koda daidai da rana guda ne, tayfarkin hakan ta ksance yafi sau babu adadi amma hakan bata kasance ba, Khadeejah tana mun son da bansan adadinsa ba, a haka har taifa min ku, yanda ta rok'eni kar na nunawa yaranta bsna sonta, na kuma mata wann alk'awari. Toh har bayan ta haifi Nilam randa zata bar duniya saida taso na fada mata kalman so "amma ban fad'a mata ba dan ban kawo mutuwa zatsyi ba......... " kuka me k'arfi ya kufce wa Engr...... "Irfan wanda shima hawayenne ya wanke masa fuska da sauri ya rungume dad dinsa yana kuka, saida sukayi mai isarsu babu me iya lallashin kowa kafin Engr yaci gsba da fad'in " Khadeejah ta mutu bataji wann kalma na so a bakina ba, nayi kukan rashinta nayi kuka sau babu adadi. Shiyasa nayi alk'awarin son abinda ta haifa ta bari da iya abinda na *Mallaka* shiyasa na dauki son duniya na daurawa 'ya'yanta shiyasa nayi devoting my entire life to her children...... "Shiru sukayi na dan lokaci yayinda kowa a cikinsu ke sharan kuka.
"Ammah dake zaune a parlor ta gama jinsu, ta share hawayen da ya wanke mata fuska, hakika yau mutuwan khadeeja ya zame mata sabuwa, yarinyar arziki wacce a iya zamansu bata tab'a sab'a umarninta ba koda da rana guda. A haka Ammah ta shigo ta zauna a tsakiyan Engrr da Irfan ta dafe kafad'unsu.
"Da kyar ta