Showing 312001 words to 315000 words out of 420383 words
Chapter 105 - SAI KA AURENI DOLE BY AYSHA A BAGUDU.txt
iri me saka zuciya natsuwa, ahankali ya dan soma janta jikinsa sosai yana canza salon hirarsa zuwa wani nau'in na daban.
wani irin soyayyya da kulawa yake nuna mata me tsayawa arai da wuyar mantawa.
wata irin rayuwa suke wanda yasa su'ad sake amincewa kanta AK nata ne ita kadai muddin rai, yayinda a dan tsakankani lokacin nan ta sangarta kanta da dashi, duk sanda zata yi bacci baya daukarta sai da dumin jikinsa, shi kuwa ko yaya yaga tayi shr tana tunanin mahaifinta ko mahaifiyarta zai zo ya sunkuceta yayi ta juyi daita atsakiyar dakin dan ta saki ranta ta manta dasu.
tayi shr akan makeken gadonsu tana tunani har sanda ya fito daga wanka yakaraso kusa daita "meye na dagon tunanina km byn yanxu zanzo gareki?
ta dan hararesa tace ni ba tunaninka nake ba ummana nake tunawa.
ya kwaikwayi yadda tayi mgn yana murmushi sannan yace "kowa ma hk kike masa mgn kina wani kashe idanu ko?
bata bashi amsa ba illa fararen idanunta data tsura masa tana kallon halitar surar jikinsa dake kwance luf da kwantaccen gashi suna zuba sheki.
"su'adullah yakira sunanta cikin kasalalliyar muryarsa me matukar kashe mata jiki "kinsa kuwa kina da kyau na fitina me tafiyarta da ruhin duk wanda ya kalleki?
taji mgnr some how ya sake yin mgn "inda nasa kece farincikina da tun farko nayi saurin amincewa da soyayyarki da banbarki kin sha wahalar rayuwa akaina ba, ya matso kusa da kunneta ya zira harshensa cikin ya tsotsa sannan yacigaba da mgn ahankali , "ahalin yanzu abdulkabir bazai iya rayuwa ba matukar babu ke cikin duniyarsa, duk abinda nmj zai bukata daga cikakkiyar mace kina dashi uwa uba dadi da gamsarwa gurin kwanciyar aure .
kunyarsa tasa ta rufe fuskarta da tafuffukan hannuta, bai daina gaya mata zantuttuka masu sakata jin kunya ba har sai data dauki pillow ta kwada masa da sauri ta mike tashige bayi ta barshi yana mata dry .
batafi minti goma ba ta fito ta wuce kan rest chair ta zauna tana dubansa ya karaso ya sameta ya zauna kusa daita har cinyoyinsu na gugan juna ta miko masa fresh milk ya amsa ya sha ya mike yayi kwanciyarsa kan cinyarta ya kira sunanta "hrt beat inaganin ranar friday za'a kaddamar da bude kanfanin danazo kasar nan dominsa zuwa next week zamu bar koria zuwa kasar haihuwarta Spain ,"in da km akwai inda kika fi son kije honney moon dinki sai muje can yakarasa fadar hk yana kamo tafin hannuta cikin nasa yana massaging ahankali ahankali yana cigaba da dubanta tare da jin wani sauyi na daban agabadaya ilahirin sansar jikinsa .
cikin sanyi murya tace "ni me zance duk abinda kaga ya dace kayi kawai dan banida zabi ,zabinka shine nawa.
"nagode sosai hrt beat ina matukar jin dadin yadda kike min biyayya Allah yayi miki albarka..
"sai abu nagaba gobe idan allah ya kaimu za fita wani aiki me mahimaci ki min adduar samun nasara ..
"Allah ya tsare min kai a duk inda zaka sanya kafafunka Allah ya rabaka da sharrin mutun da aljani idan Allah ya yarda ka dinga samun narasa arayuwarka..
ya duko da fuskarta suna fuskantar juna tare da hade bakinsu yashiga tsotsa yana sauke naunayen ajiyar.
a yadda ak ya zaci aikin dake gabansa zai kammalu a yini guda sai gashi a kwanakin kullun bayasamu damar kasancewa tare daita sai tsakar dare a dan wannan lolacin ta sake gane yanayin rayuwa ta kan zauna tayi ta tuna rayuwarsu ita da mahaifiyarta rayuwar gidan yari datayi tare da su ganiya da ganga dinta, kawowa fitowarta daga gidan bursuna tare da muradin cima burinta akansa wanda gashi a yanzu burin nata yacika sai guda daya tal shine yadda zata meida mahaifiyarta ga danginta itama taji dadin rayuwa kmr yadda kowa keyi.
ahankali tunanita ya kare kan gwarzon mijin nata nmj daya tal tmkr da dubu ta dinga tuna yadda yanayinsa yake da matukar son tsafta ,murdanden halin dayake dashi wanda ke saka mutun jin tsoronsa , komai zaiyi arayuwarsa katsaye ne babu shakku ko tsoro atare dashi.
sosai take jin damuwa da kadaicinsa datake ji a halin yanzu datake zaune ta tuna abubuwan da yake dan yasata dry sai tayi murmshi ita kadai aranta.
ita kanta tasan tana matukar mugun kaunarsa yadda ko jinita aka duba sai anga kaunarsa na gudana a ciki.
gbdy tarasa gane kansa acikin sati tun safe zai fita km sai tsakiyar dare zai dawo yayi shirin bacci ya janyota jikinsa su kwanta yayita romacing dinta batare da ya kai ga yin sex daita ba, dan kwata kwata ta lura jarabarsa ta tsaya cak sakamakon aikin dake gabansa .
yau kam tun karfe shida ya dawo, tana lura da yadda yake kallonta shi km ya damu ne ganin tunda tayi masa sannu da zuwa bata kara kallon indayake ba ya kamo hannuta ya janyota jikinsa a tsakiyar dakin yana shafa kirjinta kasancewar kayan dake sanye da jikinta sun bayyana albarkatun kirjinta "kinyi kyau sosai hrt beat komai kika sa sai sun dace da jikinki.
ta zame jiknta tayi gaba ta zauna kan rest chair tana kallon tv yabiyota har inda take zaune ya tsugunna a gabanta ya tsura mata ido sosai har sai da ta juyo ta kalleshi ta dan hararesa yace oh ! sorry hrt beat daga yau komai yaxo karshe nima ba'ason raina bane abubuwan ne suka sakani gaba jibi Inshaallahu za'a yi bukin bude company.
byn kwana biyu aka shirya bikin bude company duk inda ak yake yana makale da matarsa kmr zai meidaita ciki ,ahaka suka dinga birge mutane dake gurin amadadin AK ya yanka igiya wace zata sada mutun da cikin kamfanin sai ya kamo hannu matarsa ya hade danashi ya yanka ana daukarsu a hoto hatta flower da aka rataya masa awuya cirewa yayi yarataya mata wanda hkn ya sake birge mutane .
idan ka kalli su'ad bazaka tabacewar tana da auri ba , kasancewar yanayin jikinta me azababben kyau ne da daukar hankali an bawa ak kyaututtuka masu dinbin yawa daga mutanen kasar koria yayinda duk kyautar da'aka bashi matarsa yake mikawa .
ak yayi samu alkhairi sosai a harkar kasuwamcinsa a kasar koria dan hk a Daren da zasu bar kasar zuwa spain ya rubuta mata cheek din millions of nara, yayinda yagama rubuta makudan mudin da zai bawa su'ad ya mike ahankali zuwa gaban mirrow datake tsaye tana gyara gashinta byn ya taimaka mata ya daure mata da band ya rungumota ta baya yana shinshina gashinta gbdy hannuwansa na yawo a sansar jikinta tayi shr sbd shock din data ji ajikinta .
ya dire hannunsa saman kirjinta yana shafawa ahankali ahankali yana lumshe mayattun idanunsa muryasa a kasalance "kullun kara kyau kikeyi why?
batace komai ba ya lalubo tafin hannuta ya cusa mata cheek din ya saki hannuta a hankali ta dago tana dubawa yashiga rada mata cikin kunneta.
" ayau ina cikin farinciki maramisaltuwa kasancewar nasamu abubuwa masu matukar mahimmanci arayuwata, " samun mace ta gari me tsanani kaunata da km Abinda ya shafi fanni kasuwancina hk yasa naga dacewar na mallaka miki wani abu daga cikin abinda nasamu..
ta juyo gbdy tana fuskantarshi ya kashe mata idonsa daya yana cigaba da yawo da hannunwansa duka ajikinta tare da lumshe mata mayatattun idanunsa, ahankali ta fara girgiza masa kai ala'mun bazata amsa ba shima yashiga girgiza mata kai, "na dade ina tunani abinda zan maki hrt beat wannan ma ina ganin kmr su miki kadan.
ta sake kallonsa tana jin tsinkewar zuciya, yayi murmushi yana matso daita jikinsa sosai ya hade goshinsa danata yana busa mata iskar bakinsa me tattare da hucin Numfashinsa "karki ce komai akan wannan kyautar sbd kin cancaci fiyye da ita.
"na kasance me tarin zunubi na dauki tsawon shekaru ina bata rayuwar ya'yan mutane duk da bana sex dasu, amman nasan zina nake aikatawa, Allah bai dubi mugayen dabi'una ba ya hadani da mace ta gari me siffar kamala sauran kyautarki ma sai mun koma Nigeria yakarasa mgnr yana sunkutata zuwa kan gadonsu wanda daga nan komai ya sauya suka fada duniyar ma'aurata.
kwanansu 2 a kasar Spain da daddare su'ad ta fito daga wanka daga cikin bathroom din da suka sauka har tagama shirinta AK na zaune yana kallonta ya lura yanayinta ya sauya iya tunaninsa ummanta ta tuna yakaraso yazo kusa daita yana mata tafiyar tsutsa a tafin kafarta ta dinga tutturesa tana kyalkyale dry ya rungumota jikinsa yana rarrashinta yana shafa bayanta su dukansu dryr suke .
koda suka zo gurin kwanciyar ma sai daya lura da rashin walwalarta ya matseta gam akirjinsa yana tmbyrta me yasameta ta zare jikinta daga nashi tare da mikewa zaune shima ya mike yana kallonta yana nazarinta "wai meke damunki ne ya danyi mgnr a kasalance .
muryara cike da in ina tace "marata da bayana ke min ciwo..
ya tsura mata mayatattu idanunsa sosai ahankali ya juya yayi rigingine akan gado still idanunsa na kanta sannan yace "mean you are period?
ta girgiza masa kai kmr mara gsky yacigaba da kallonta har ta dauke idanunta acikin kwayar idanunsa ya jima yana kallonta sannan ya lumshe mayattun idanunsa tare da kiran sunanta "tun yaushe yazo?
jikinta da bakinta rawa suke gurin cewa uhm uhm dazu ne .
ya furzar da iska me zafi ta bakinsa "me yasa har yanxu kika kasa daukar cikina ne ko akwai abinda kike sha ne bansani ba?
wani irin bugu zuciyarta tayi har bata san sanda ta dafe daidai saitin zuciyarta ba, fuskarsa a daure yacigaba da kallonta "gbdy tunanina yatafi ne akan ciki gareki ashe.... kawai yayi shr ya kasa karasa mgnr ya juya ya zame yayi kwanciyasa ta matsoshi sosai jikinta na wani irin rawa ta kamo tafin hannusa tarasa me ma zatace masa kwata kwata bata xaci hk zai fasarata ba ita kanta tana bukatar ta haifar masa bouncing bby me kama dashi sak.
" yaya zayi mata hk ?
muryarta a sanyaye tace "dan Allah abdul kayi hakuri wlh bana shan komai asalima bansa me zan sha din ba da zai hanani daukar cikinka ,takira sunansa cikin mutuwar jiki" abdul meye ribata nakin haihuwa dakai?
" ka tuna asalina abdul da yadda aka bi akasameni sannan bani da wani wanda zan kalla a duniya nace dan'uwana ne na jini.. to dan me zanki haihuwa?
"ya'yana fa sune komai nah sune farincikina a duniya byn mahaifiyata takarasa fadar hk tana kuka ya kalli yanayinta ta mugun bashi tausayi yasa hannu ya janyota ta fada jikinsa yashiga rarrashi "am really sorry hrt i don't mean to hurt you.. kawai i need bby from you ina tsananin bukatar ki haifa min bby me kama dake ta kalleshi cikin serious yayi mgn ta danyi murmushi.
"Allah yabani cikinka abdul ina son haihuwa da kai ta rada masa hk cikin kunnesa yayi murmushi tare da cewa "ameen..
"yanzu sai ki san dabarar dazaki min dan gsky a hannu nake kmr jira take ya fadi hk ta hade bakinsu guri daya tashiga tsotsa tana shafa kirjinta tare da yunkurin rabashi da farar singlet dinsa ,ahankali ya taimaka mata ta cire masa rigar da boxes dinsa ya saura daga shi sai shi, sannan ta fara saffara jikinsa cikin nata salon da km wanda ta koya daga garesa hannuwansa ya kai ya cire mata rigarta ta saura daga ita sai pent da bra ya zaro nonuwata daga cikin bra dinta yana shafawa ahankali ahankali kafin daga baya ya daura bakinsa akai yashiga tsotsa yana sauke
naunayen ajiyar zuciya yana yawo da hannunwansa duka ajikinta gyara kwanciyarsa yayi yayinda ita km ta duko jikinsa ta ta kai bakinta daidai kan joystick dinsa ta cafki tasoma tsotsan kan tana murza nipples dinsa da hannuwanta duka.... wani irin numfashi yaja da karfi ya fitar yana daura hannusa daya saman kanta yana shafa sumar kanta yana lumshe ido while dayan hannunsa na murza nipples dinta..
ahankali ta dinga danna zandariyarsa cikin bakinta tana tsotsa tana murza kan nipples wani irin nishin dadi yake fitarwa yana sake ware kafafunsa tare da dannan kanta ,wanda hkn yasa ta dinga jin joystick dinsa har cikin makogaronta hk ta dinga sarrafashi ahankali shima yana murza kan nipples dinta dukkaninsu dadi suke ji gbdy ji suke tmkr suna yawo agamare.
" ina jin dadi sosai plz hrt beat ki shani da kyau kinji .....kanta kawai ta daga masa batare da ta iya amsawa ba.
ashhhhh shiiiiiiiii uhmmmm dadi nake ji tsotse duka, dan Allah ki tsotse ni duuuuuuuuu
yakarasa yana sauke naunauyen ajiyar zuciya lokaci daya wani irin karfi yazo masa jikinsa ya dauki kirrrma ganin hk yasa ta dinga sucking dinsa cikin sauri sauri tana hadowa da kayan kasansa tana sucking dinsa ashhhhhhhhhh ashhhhhhh wayyohhly Allah dadi abinda ak ke iya fada kenan cikin rawar jiki ya zare joystic dinsa dan karyayi realize acikin bakinta ...
mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
SAI KA AURENI DOLE
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
YA MUTAKABBIR
THE SELF GLORIUS
page 71
komawa tayi gefe ta jingine bayanta da abin gadon tana kallonsa da idanunta da suka gama rikidewa xuwa ja.
cike da mutuwar jiki ya kai hannusa kan tissue ya yagoge jikinsa sannan ya janyota zuwa jikinsa ya rungumeta yana kissing dinta yana rada mata wasu tsumammun kalamai acikin kunnenta wanda yazamanto sirrinsu ne.
tsawon minti shabiyar suna hk daga bisani ya mike ya nufi bathroom yayi wanka ya fito yasameta inda yabar kwance, sai dai idanuwanta a runtse suke ala'mun tayi bacci.
ya goge jikinsa tare da feshe ilahirin jikinsa da turare me dadin kamshi, arayuwarsa yana son kamshi sosai kwata kwata baya kaunar shakar wani abu sabanin kamshi da cent me dadi, "haka zalika hancinsa bai iya hakurin jin wari ba duk kankatar wari zai ji shiyasa yake mugun son su'ad dan tun lokacin baya tun bai san zai fada tarkon sonta ba yake maseefar son kamshin turarenta.
saman gadon ya hau ya kwanta abayanta hade da janyota ya manneta da kirjinsa yana kai bakinsa daidai saitin wunyata, kamshi jikinta yake har lokacin ..
washegari tun da sanyi safiya kiran musty yashigo wayarsa, wayarsa dake ajiye akan mirrow yasoma kokarin dauka wanda kiran ya katse har wani yashigo idanunsa cike da mayen bacci ya dauka yana manna wayar a kunnenshi.
bangaren musty kuwa yanajin ya dauka yace "hello friend "
"ya'akayi ne musty kira da sanyi safiya sbd baka iyali?
"sannu kashin awaki dan rainin hankali kawai ,"kakira ammi takirani yanzu wai tana ta neman number's dinka batasamu, "ni dai na tabbatar mata da number's dinka suna zuwa..
" ok naji zankira ya katse kiran tare kashe wayar gbdy ya sake rungume matarsa yacigaba da bacci.
*********
bolaji zaune ita da zeey acikin dakinta inda zeey ta rafka uban tagumi tare da tsura mata idanunta tana sauraron bayanin bolaji daki daki "zeey gsky bansa yadda zance miki ba iya kokari nayi miki akan naga ki koma dakinki ,amman hkn yaki samuwa "me zai hana ki koma gurin boka na kan dutse ki nemawa kanki mafuta tun lokaci bai kure miki ba akarasa mgnr tana dubanta?
"tinanina karshe kenan sbd aikin da kikasa ayi akan abdul babu wanda yayi tasiri akansa ,hanyar fita ce matsala gareni mama bata barina fita har abun ya fara damuna.
"ki saci hanya kije batare da saninta ba idan fa kika tsaya sanya kice zaki kwana a ciki ,ki duba kigani shi wanda ake abun akansa yana can yana cin dunuyarsa da matarsa may be ma zuwa yanzu ya mantaki a duniyarsa, ke kin zauna jiran tsamani " aiki zaki saka na kan dutse yayi miki akansa me zafi ta yadda zai dawo kasar a firgice batare da yasan hkn ba, idan da hali ma ya baro shegiyar yarinya a can mu dai ya dawo .
"hk ma za'a yi bakiji yadda nake jin zuciyata a duk sanda na tuna ya dauki tsinanniyar yarinyar nan zuwa wata kasa ba, "amman zasuci ubansu wlh dan wallahi sai nayi maganinsu daga shi har ita sai sun zama abin tausayi takarasa mgnr tana jan numfashi da kyar ta fesar.
"kedai ki san yadda zakiyi kije ga bako.
"gobe Inshaallahu karfe takwas agaban boka na dutse zata min.
"kece nan kusa zaki koma gidanki tayi mgnr tana mata dry.
"sosai ma kuwa komawata km tana nufin abubuwa dayawa dan kuwa zan tsula tsiya wallahi sai nabawa abdul mamaki sai yagane ni yayiwa wulakaci.
kwance suke cikin bargo suna manne da juna ,ak na aika mata da zafafan wasanninsa yana gaya mata yadda matsayinta yake a zuciyarsa da km yadda yake sonta, su'ad ta shige jikinsa sosai tana mgn a shagwabe "ni dai abdul... dan Allah alfarma daya zan nema agurinka..
ya birkitota suna fuskantar juna tare da cewa "tun kafin ki fada abinda kike so an miki ki fadi koma meye shi.
ahankali tasoma mgn atsanake tana kallon cikin kwayar idanunsa shima kwayar idanunta yake kallo yana jin yadda bugun zuciyarsa ke karuwa akanta "dan abdul kada ka rabu dani ina sonka fiyye da komai ina sonka fiyye da yadda nake son rayuwata "dan Allah karikeni amana kmr yadda kasha gaya min kai kanka ka tabbatar maraicina, "ni marainiya ce banida kowa byn mahaifiyata da ammi sai km kai daka kasance jinin jikina, "duk randa kayi kokarin barina nasan mutuwa zanyi dan bazan iya jure rashinka ba takarasa fadar hk tana sauke ajiyar zuciya sannan tacigaba .
"dan Allah koda ka meida zainab kada ka juya min baya ,bazan juri rashinka ba abdul , "a da can baya na kasa hakura dakai ballanatana yanzu danake jinka tmkr rayuwata kada ka juya min baya abdul dan...
yayi saurin hade bakinsu guri daya tayi saurin lumshe idanunta jin hawayen idanunta na daf da zubowa.
kafin kace me tuni