Showing 90001 words to 93000 words out of 420383 words

Chapter 31 - SAI KA AURENI DOLE BY AYSHA A BAGUDU.txt

ya shafa kwantaccen sumar kanshi zuwa fuskarsa. kai dai Bari friend al'muran ne babu sausauci ga km yanayin aiki, yanzu how many weeks ya saura bakin? ak ya runtse mayatattun idanunsa yana sakin ajiyar zuciya da dan saura at least yanzu sauran 2months ok Allah yanuna mana. ameen. ka fito zuwa anjima mu hadu a spankys man ..
kai da wuya zuwan nan nawa .
gurin onye jikar iyamurai zaka tafi dan nasan baka da gurin dakafi dokin zuwa kmr gurinta.
a matukar zuciye ak yace gun uwarta zani me ka daukeni ? bani da abinyi sai na zuwa gurinta? ai kai din ne sai a slow dakata mlm ak ya katseshi karka dameni tunda nace banzuwa ka barni man ko dole ne? babu dole amman ka tausayawa yarinyar mutane da zaka aura dan gsky ni ina mugun jin tausayin zeey da har ta nacewa aureta.
idan yarka ce sai ka hanani aurenta yakarasa fadar hk tare da hangin din kiran .
ya koma mazauninsa ya zanyo files files da wasu document wanda suke bukarta sanya hannunsa . yasoma sing dinsu 1 byn 1 .
duk wannan aikin dayake ziciyarsa makale take da tunanin yarinyar da magangunta gareshi . zuciyarsa tashiga rawa rawa anya yarinyar nan ba aljana bace?
kokarin kawar da tunaninta yake amman hkn ya cutura cike da matsanancin damuwa yakasa aiwatar da aikin gabansa sakamakon tunanin yarinyar dake zuwa masa.

karfe hudu daidai ya komai gida gabadaya yaji damuwa tayi masa yawa kasancewar su ammin basu dawo ba km zamansa gida zai iya saka tunanin wacen banzar yarinyar ya dameshi .
    ganin shida tayi ga gidan shr babu kowa sai shi kadai da me aikin ammi dake part dinsu sai masu gadi ya sanyashi yanke shawarar yasamu su musty a spankys . wanka yayi ya shirya kanshi cikin haddadu wando thrre quarter baki iya gwiwarsa da white t shirt yasanya facing cap idanunsa manne da bakin glass ,sai kamshi turaren ameer al aud ne ke tashi a ilahirin jikinsa. ya fito wajen .
inda motocinsa suke ya nufa yashiga daya daga ciki yabar gida. direving yake ahankali yana jin music a hk har ya iso
a bear parlour .
spankys cike take makil da mutane iri iri ak tun daga nesa ya hango musty da Malik da wasu abokan holewarsu ahankali yaso takowa zuwa inda suke.

su'ad wace aka sanarwa da zuwan ak spankys tazo tare da ore amman waje tabarta ta shiga ciki sai dai duk inda ta sauke fararen idanunta domin ganinsa bata gansa ba sai wasu mutane dabam take gani
suna kai kawo agurin wasu a zaune wasu atsaye rike da kwalaban bear suna kurba suna rawa sakamakon sautin kidin dake tashi agurin.
duk da kasancewarta tantiriyar kanta taji wani yanayi na dabam a sansar jikinta kmr zata tattaka mutanen dake gurin haka ta dinga ji.
mutane ta dinga ratsawa ahankali tana wucewa hannuta rike da tabar wiwi tana zuka ahankali har sanda ore takirata take gaya mata taga shigowar ak yanzu cikin gurin .
take tayi cilli da sauran tabar wiwin hannuta tana kore warin hayakin tabar ajikinta tare da ciro sweet lemon plus ta bare ta jefa cikin bakinta . dube duben inda zata ganshi take ko ina harabar gurin cike yake makil da abokan shashanci ana kai kawo.
,kowa ka ganshi cikin maye yake.
daga gefe guda ta hango tarin abokan ak ciki har da wani dan ungwarsu ,suma sun ganta ganin bataga wanda tazo gurin dan shi ba yasa ta juyo da sauri domin juyowa tabar gurin
       Batayi aune ba sukaci karo da shi dai dai lokacin daya kusan karasowa garesu kanta ya daki daidai saitin kirjinsa ,tayi luuuuuuuu zata fadi ta koma ta fada saman lafiyayen kirjinsa, me cike da tarin yalwan gashi .
zuciyarsa kamar zata fito waje gane kowacece kwance a saman fadadden kirjinsa .
wani irin shock zuciyarsa tayi .ahankali ya furta you again...
wani abu ya dinga ji yana mamaye masa ilahiri gangar jikinsa abinda bai taba jinsa ba kenan atsakaninsa da wani bil'adama. a iya tsawon rayuwarsa.
yunqurin janyewa,tasoma yi daga faffadan kirjinsa amman ta kasa samu nasara yin hk sbd hannunsu dake makale cikin juna .
wani irin firgitaccen bakon al'amarine yabakunci ruhinsa a sanda yake duban cikin kwayar idanuwanta,masu matukar haske da kassara ilahirin jikin duk wanda yayi nasarar kallon cikinsu. kamshin turarenta da kamshin tabar wiwin datasha ke kaiwa hancinsa farmaki hkn yasa take yasoma jin ransa yasoma baci zuciyarsa tashiga dagulewa gabadaya yanayinsa ya sauya wannan kamshin nata ya buwayi hancinsa da zuciyarsa.
       So yake ta sakar masa hannu ko don idanuwan mutane da ggbdy ya raja'a akansu ,uwa uba tsabar tsanar da yayi mata .bazai taba barin tararyarsu tayi tsawo ahalin yanzu .
cike da natsuwa
yayi yunqurin zame hannunsa cikin nata amma abu yaci tura tana tsaye kyam rike da hannushi tana murzawa ahankali tare da kallon cikin mayatattun idanunsa Wanda zuwa yanzu cike suke da bacin rai da rudaani iri iri babu abinda take hangowa acikinsu Illa tsagwaron tsanarta da kiyayyarta tare da tsansar kyamarta. dubanta,yake kmr yaddda take kallonsa batare da nuna wata fargaba ko tsoro ba zuciyarta dake harbawa tacigaba da akinta datasaba, sbd wani irin kwarjinisa daya cika wajen ,idannu mutane gbdy ya koma kansu gashi ita kwata kwata babu alamun kunya atattare daita koda zasu cigaba da tsayuwa a hk bazata damu ba. bakinciki takaici haushinta da matsananciyar tsanarta suka taru suka dugunzuma zuciyarsa har yasanyashi cewa
"mayya ki sakar min hannu" cikin izza da kamewa ya motsa bakinsa..
Dago fararen idanunta tayi ta sake watsasu cikin nasa ,duk da yadda kirjinta ke mahaukacin bugawa,lumshe mayatattun idanunsa yayi ya budesu fesss akanta yana janye nashi idanun daga kallonta.
,bata taba ganin nmj me lumtsatsun kwayar idanu ba kamar nashi .
ta raya hk cikin zuciyarta .
kana taja ,tsaki a fili sannan ta soma sakin hannunsa ahankali har ta zare hannuta cikin nasa .
tsakin data ja masa yayi mugun hassalashi bai san sanda yasoma yaryarfa mata mari ba sannan yasoma mgn cikin zafin rai
polish girl ban daukar iskancin da rainin hnkl ni zaki jawa tsaki akan shirmen banzanki " ya fada yana duban cikin idanunta..
idan kina haukane ki dawo cikin sense dinki.
daga yau karki kara kuskuren barin dirty body dinki ya rabi jikina.
ta kalli jikinta up and down sannan ta sake meida idununta kanshi ta tsuru masa fararen idanunta ,ita ke iskanci da shirmen da hauka ga maruka ?,abun yayi matukar bata haushi,kmr ta rama marukan dayayi mata ,amman sai ta fasa kawai ta tsinci kanta da zabga masa wata uwar harara.
duk da yadda kirjinta ke bugawa hkn bai hanata yin masa mgn cikin tsiwa ba.
"Kai..kaine babban dan iska shirmamme mara hankali da tunani sai ka dinga lura tunda ba ni kadai ke da idanuwa ganin hanya ba .
kana rike da hannuna sama da minti goma amman ka furta min kalmar iskanci byn kai ne shugaban tantiran yan iska duniya.
ahankali ya gyara tsayuwarsa tare da tsare dan karamin bakin rashin kunyarta datake motsawa ido yana kallonta ,karo na farko kenan da wata 'ya mace ta maida masa da martani magana.da zumar rashin kunya. yanzu shi zata kalla takira da dan iska.. dan iska fa yashiga maimaita kalar..
makil yataso kmr guguwa zai dauketa da mari ak yayi saurin rike masa hannu yana girgiza masa kai ,dan girma allah kar ka dakatar dani kabarni na casa shegiyar nan .na nuna mata akwai baban ninta a bangaren rashin kunya kai zata kalla ta gayawa hk sbd ita bariki ce.
aa kaje kawai abunka ni kadai Dina na isheta.
meyasa ka dakatar dashi ya tsinkayi sautin muryarta yadaki dodon kunenshi..
da kabarshi ya taba lafiyar jikina man ..
wlh daya gane ya tafka babban kuskuren arayuwarsa pulishi man me idanun akuya kawai ,duk datayi mugun sake bashi haushi da takaici Amman sai da mgnrta takarshe ta dan so bashi dry amman ya danne yaki yarda dryr ta fito .
sai su musty ne suka kwashe da dry suna tafa hannu da nuna malik .. daya zama tkmr wawa agurin .
zagaye ak tayi gaba abinta tabarsu nan. suna dryr malik me idanun akuya gsky yarinyar nan taci mutuncinka malik idanun akuya fa inji cewar musty.
,wani abu ne ya tsaya masa a rai,ranshi in yayi dubu ya baci matuka yau shi akewa rashin kunya har da zagi ?
,abinda yafi tsana kenan a rayuwarsa tun lokacin kuruciyarsa,lallai zaiyi maganinta,wacece ita da har take jin kanta daidai da shi ?
ita din wacce da har ta isa tayi masa hk?
me tataka datake ganin kanta ita wata abace babu shakka sai ya hukuntata bisa daidai da laifin data aikata masa .juyawa a zuciye ya bar gurin musty na kiransa ya dawo amman ko kulashi bai yi ba.


tunda dayaje gida yakasa zaune yakasa tsaye zariya kawai yake da tunanin yadda zaiyi da yarinyar da ko takamaiman sunanta baisani ba, numfashi kawai yake busarwa wani tunani yazo masa Wanda yasakashi yin murmushi sbd tasamo mafuta.


tafiya take ita kadai rataye da wata yar karamar jaka sanye cikin wando da riga .
wasu gayu ne su uku suka zo wucewa ta kusa daita. har sun gifta ta sai km suka dawo da baya ,daya daga cikinsu wani murdede ya janyo jakar dake make ajikinta, ji mana yammata.
su'ad tayi saurin fixge jakarta da karfin tsiya, yammata kaniyarku ..
suka kwashe da wata mahaukaciyar dariya me firgitarwa lallai ke cika ce kalata, kai tiger daukota ka kai min ita kangona yau daita zanyi abinci dare. wanda aka kira da tigar yasoma kokarin daukarta.
ai su'ad naganin hk ta kwasa aguje tayi kwanar dazata kaita gidansu ak daman gidansu zata, gudu take kmr zata tashi sama tana fidda numfashi suna biye daita har ogansu.
daidai ak ya fito daga gida shi da musty zai masa rakiya ,aguje takaraso gurinsa tana haki ta boye abayansa tare da lafewa abayansa tana sauke numfashin ka taimakeni dan Allah zasu cutar dani, a daidai wannan lokacin datake boye abayansa taji tmkr shi din runduna ne atare daita.
ahankali ak ya janyota daga bayansa yana kallonta sama da kasa da kallon yanayin shigarta ta kullun zuciyarsa na wani irin mahaukacin bugu yayinda tunin musty ya ja da baya kasancewarsa mugun matsoraci .
cike da hargagi wannan babban cikinsu ya kai hannusa zai janyota kabani kayan marmarina ita din tawa ce yayi mgn yana murmushi.
ak yayi saurin janyota zuwa garesa tmkr zai shigarta da cikin jikinsa yana sake kallonta.
gbdy ma ya manta a wani yanayi yake. kabamu ita tun bamu tarwatsa maka lisafi kwalkwaluwarka ba yanayin yadda yake kallon cikin kwayar idanunta yabata kwarin gwiwar motsa labbanta ina sonka... daidai lokacin da ogansu ya dauko wani itace ya makawa ak atsakiyar kanshi wanda hkn ya dawo dashi cikin hayacinsa .
ak ya firgita matuka da jin furucinta dataka mana kana ganin takware min. kikace me ina sonka bakinta na rawa ta sake maimaita fadar hk sake maimaitawa yayi mgnr idanunsa cikin nata har bai son daukesu. narigada na fada .
sake fada naji yayi mgnr cikin tsawa ina sonka babu yadda zanyi dole na furta maka ina sonka batare da na shiryawa hkn ba kmr ya to? kmr yadda kaji na fada duk macen datasamu saurayi irinka me bata kariya ai ita dacewa soyayya.
meye take mgn akai ne wayasan mata ita sani ita dashi inji cewar mutanen da suka biyota kunga kawai mu wuce. muryar ak a tunzure yace kenan da wayan nan mutane basu biyoki ba bazaki samun karfin halin da kuzarin furta min wannan banzar kalmar ba....?
ta lumshe fararen idanunta wannan ita ce damar dana samu shiyasa nace bari nagaya maka amman na jima da kwarewa cikin tafkin soyayyarka na boye wannan sirrin na sake boye wa.
na karanta litafin sirrinka na sake karantawa na maimaita har ban san adadi ba ma. tausayi ne yasaki sona ya matsota afusace meyye kika sani akaina dama har zakiji kina sona ..?
ilimin nazarin halayan dan adam.. ilimin nazarin halayar kaniyarki wannan mgnr tamu bata nan bace kazo muje kangona mayi mgn a can wani irin kallon tsana yayi mata up and down take km kwalkwaluwarsa ta tabbatar masa wannan shirinta sannan yace ina Allah ya tsareni da jerawa dake.
kasan ko waceceni nice shugaba ga wannan yakin da duk wasu tsageru da tantiran unguwa idan har baka yarda kabini munje kangona ba to kangon da kanshi zaizo har inda kake .
matsowa yayi sosai kusa daita tmkr zai shige cikin jikinta wanda har suna iya jiyo numfashin junansu da bugun zuciyoyinsu ahankali yasa hannuwansa ya kamo habarta bakinsa daidai nata.
idanunsu tsarkafe cikin juna hancinsu na gugan juna suna shakar numfashin junansu muryarsa a raunane yace ki kalli cikin idanuna.
ai hkn ma nakeyi ahalin yanzu ..
bana ra'ayinta ko muradin fadawa soyayya dake kingane ko. meyasa sai daka matso kusa dani hk sannan zaka gaya min abinda bashine acikin ranka ba.
karya ne kace baka da muradina arayuwarka muryarsa kasa kasa yace sbd tasirin hk ki bani latafin sirrina da alamun tausayina ya janyo kike nema jafa kanki kangin wahala dan bazaki taba samun soyayyata ba har abada bai km zama dole ki fuskanci hk ba.
nabani litafin sirrina. matsawar kana bukatar litafin sirrinka ka amincewa soyayyata.
Allah ya tsareni ......
yana karasa fadar ya saki fuskarta tare da juyawa zuwa inda musty ke tsaye yazama dan kallo.tmkr a fillm
da ihunta tace kai tsohon me cutar farfadiya yanzu soyayyar tawa zakawa hk.. cak ya ak ya tsaya ya kasa motsi balle ya cigaba da daga kafafunsa...

_ku dinga min hkr dan allah ba wulakanci bane abubuwan ne dayawa ku da samun post sai on Monday ko tuesTuesday_😏👏🏻👏🏻👏🏻

mmn sudais ce

💗💗💗💗💗💗
SAI KA AURENI DOLE
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗



~NA~



*AYSHA A BAGUDO*



~DEDICATED TO~
HAUWA A USMAN
JIDDARH


*qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam :assaburu nisful iman*

*Allah's messenger (s a.w) said patience is haif the faith*


page 25

wani abu ne me kama da dalma yaji yana masa yawo a dukkanin ilahirin sansar jikinsa.
,tun daga tsintsiyar kafafunsa har zuwa tsakiyar kanshi yake jin wannan radadin .
"mgnrta ba iya sansar jikinsa kadai ta tsaya ba har cikin zuciyarsa yake jin dacin kalmar datayi amfani dashi.
babu wata mace datasamu wannan damar ta cin zarafinsa da tsohon ciwon jikinsa.
yau shine karo na farko da hkn ta faru dashi.
ko lokacin dayake cikin ganiyar ciwonsa bai samu wanda ya zageshi dashi ba sai yanzu daya tabbatarwa kansa babu sauran burbudin wannan ciwon ajikinsa .
hakika zai ganar daita kuskurenta na shigowa cikin rayuwarsa datayi.
ayau ne zai nuna mata shi din wanene da true colour dinsa .
zai wujijjiga rayuwarta tasan shi ba sa'an yinta bane ..
ya juyo a harzuke jikinsa na tsuma yasoma takowa ahankali zuwa inda take tsaye.
fararen idanunta masu kalar madara ta sanyasu akansa tana kallonsa. kirjinta ne yayi wani irin mahaukacin buguwa da karfi .
take km zuciyarta tashiga shawagi da girgiza tare da harbawa. lokacin daya fargaba tattare da matsanancin tsoronsa ya kaiwa zuciyarta bakunta.
daidai ya kusan karasowa gurinta tasoma ja da baya da baya sbd matsanancin firgita datayi da ganin yanayinsa.
wayyohhly Allah ta furta acikin zuciyarta ....
ya Allah ka taimakeni ka taimakeni kar yayi min komai...
matsota yacigaba da yi a matukar fusace tana ja da baya .
jitake tmkr kasa ta tsage tasamu gurin buya acikinta batare daya cimmata ba .
bata ankara ba kawai tajita ta zube jikin saman wata mota wanda kadan ya rage hannunsa bai kai jikinta ba tsabar tsuma da jikinsa ke yi .
tmkr wani mayunwacin zaki yakaraso gareta zuciyarsa na
wani irin mahaukacin bugu me tattare da muguwar tsanarta da takaicinta .
ya rankwafo samanta . kirjinsa na bugawa yana kallon yadda nata kirjin dake sama da kasa ala'mun atsorace take.
sannan km numfashinta nafita sama sama. ahankali numfashinsu yasoma gyaraya guri 1 zuwa wani shauki na daban.
" yayinda nata numshinta tare da kamshin turarenta dake kaiwa hancinsa farmaki suka shiga circulating cikin kwalkwaluwarsa . ganin abunda ke faruwa yasa musty kamewa guri daya yana kallon ikon Allah da abun mamaki tamkar wasu sumammun masoya wayanda suka shahara cikin duniyar shauki juna. mayatattun idanunsa ya tsura mata yana mata kallon da bai san lokacin dayakeyi aikata hkn ba, tayi saurin runtse fararen idanunta, Dan jin wani abu na tsarga mata har cikin kasanta da kirjinta . tsawon lokaci ya dauka yana kallon kyakkyawar fuskarta kafin daga bisani ya tuno abinda yakawoshi gareta .
wanda yake shirin aikata mata .
take ya dawo abdulkabir dinsa sak... tare da murtuke fuskar nan tasa tmkr kumurcin maciji.
hannusa dake rawa ya kai ya damki makoshin wuyanta muryarsa na rawa yace ni.. ni kike cewa tsohon me cutar farfadiya....?
take idanunta suka birkice suka soma raina fata sbd yadda ya shakar mata wuya.
tashiga girgiza masa kai .
musty dake tsaye tmkr picture yakaraso gurin da sauri.
ak kabar yarinyar mutane karka mata illa .......
wai meyasa kake daukar komai da zafi ?
wannan abun da zaka aikata kuskure ne .hannusa daya yasa ya hankade musty baya . batare da yace masa komai ba ..
yashiga zuba mata wasu gigitattun maruka masu fitar da mutun cikin haiyacinsa .
wanda yasa take jinta da ganinta yasoma daukewa .
ya mikar daita tsaye bisa kafafunta yasoma janta sai jikin wani bango gida yana kaiwa bai tsaya wata wata ba ya buga kanta da bango..
ta saki wata razananniyar kara tare da fashewa da marayar kuka.....
zaki sake furta min wannan bazanr kalmar taki mara ma'ana .?
tayi saurin giriza masa kai ala'mun aa .
cikin muryarta dake nuna sanyinta tace Dan girman Allah kayi hkr bazan sake ba amman

Chapters

Related Ebooks
19, September 2025
Aisha Auwal

Wow

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login