Showing 198001 words to 201000 words out of 420383 words

Chapter 67 - SAI KA AURENI DOLE BY AYSHA A BAGUDU.txt

nemo masa mgn , shima ciwon zai iya dawo kanki .
"akwai tukunyar tsafin da zanbaki wanda zaki dauka akanki idan dare ya raba,sai ki samu hanyar data rabu gida uku ki ajiye wannan tukunyar tsafin, byn kin ambaci sunansa dana iyayensa sai ki saka wannan maganin a tsakiyar bakinki, ki juyawa tukunyar tsafin baya.
" karki kuskura ki juya bayanki idan kin ajiye tukunyar tsafin sannan karki kuskura kiyi kowa magana ,duk wanda yayi miki mgn karki tanka masa domin akwai matsala idan kika amsa kowace irin murya ce zaki sallawantar da rayuwarki.
"sbd amsawarki tana daidai da rugewar rayuwarki gbdy domin zaki dawo wata bake ba zaki dawo rikakkiyar yar daba me shaye shaye duk abinda ya danganci maye sai kin sha shi, banda fashi da makama.

nayi shr kawai ina kallonsa sbd narasa abinda zance masa yayinda tsoro da firgice suka farmami xuciyata da ilahirin jikina, naji araina bazan iya wannan kasadar ba.. mutumin da zanyi wannan aikin sai da rai akansa bai san ni ba bai san koni wacece ba yanzu idan nazo nagama taimakawa rayuwarsa yace bazai aureni ba meye makomar rayuwata?
nayiwa kaina tmbyr take zuciyata tayi rauni magangun ore suka dinga xuwa min 1 byn 1 ahankali hawaye suka cicciko idanuna na sake tsare alhj tapa da idanuna sannan na motsa labbana nasoma mgn cikin sanyi murya, "gsky aikin nan akwai hatsarin bazan iya sai da raina ba .......
"a she kuwa zaki yawo tsirara ai duk wanda yaji yanayin tsarin aikinmu da ka'idarsa dole yayi ko km ya koma tsince tsince a bola... nayi saurin zaro idanuna waje daidai da hawayen idanuna sun samu nasarar gangarowa bisa kuncina .
muryata a matukar tsorace "nace hauka kake nufin zanyi matsawar ban yarda ba?

"tubaran kuwa domin sai kin zama mahaukaciya karfi da yaji me yaga kayan jikinta tana yawo tsirara haihuwar uwarta ..

hankalinsa ya kai kololuwar gurin tashi jikina ya dauki rawa dan hk ina gama jin bayaninsa nacigaba da kukana ina dana sanin shigar da kaina cikin tashin hankali danayi.
ganin bani da wata mafita ko dabara yasa na amince da zabi na biyu wato daukar tukunyar tsafi dan bazan iya bari mutumin yasadu dani ba. ina zauna ya hada min ruwan magani nasoma wanka dashi tun agindansa sannan yabani wata yar karamar tukunya dake cike makil da kayan tsafi an tsiyaya manja acikin tunkuyar.
ahankali ya sake min bayani duk yadda zanyi na amsa na nufo gida.


tun a hanya zuciyata tabani shawarar nayi wa mahaifiya amfani da maganin bacci ta yadda zn samu damar fita cikin dare,take na amince da shawarar da xuciyata ta bani.
na tsaya wani pharmacy na siyi panador night .

ina shiga gidanmu nasamu waje karkashin step na boye tukunyar maganin sannan nashiga part dinmu inda na iske ummana zaune tana kallon TV nayi mata sannu da gida sannan nakarasa uwar daka nayi wanka na kimtsa zuciyata na wani irin bugu.

dadare byn nagama girki na hadawa ummana cucumber just na saka mata maganin baccin ciki na kawo mata abinci da cucumber just din dana hadata mata.
gama cin abincinta ke da wuya bacci yayi gaba daita akan kujerar datake zaune akai.
ni km ganin tayi bacci yasa na tasheta xuwa uwar daka ta kwanta nima kwanciyar nayi zuciyata cike da tunani iri iri da fargaba..

misalin karfe biyun dare na tashi dan dama banyi bacci ba, na sauya kaya zuwa doguwar riga da dan guntun hijabina na dauki takalmina sadaf sadaf zan fita har na kai bakin kofar fita, na tsaya ina jin yadda kirjina ke tsananta bugawa.na dawo da baya ahankali na isa inda ummana ke kwance kmr ta mutu na dan duka nayi kissing dinta sannan na sake juyawa na bar gidan gbdy.


a matukar firgice nake tafiya cikin wannan daren sbd rashin sabo domin ban taba tsintar rayuwata acikin wannan yanayin ba, byn school da islamiyya bana zuwa koina da zarar na dawo gida bana sake fita sai wata goben .
sannu ahankali na kawo hanyar data rabu gida uku na ajiye tukunyar tsafin ,na tsuguna gaban tukunyar tsafin nayi kirarin sunan abdulkabir dana iyayensa sosai kmr yadda alhj tapa ya koyar dani ,sannan na juyo nasoma tafiya zuwa hanyar komawata gida cikin rashin sa'a har naci rabin tafiya nasoma jin sautin muryar mutane ana ihu tare da sautin gudu ,a she police ne suka biyo barayi wani irin mahaukacin tsoro da firgice ne ya mamaye ilahirin jikina.
take km jikina yasoma rawa naki juyawa nacigaba da tafiya cike da dauriyar xuciya, cikin hk naga barayin sun kwaso aguje sai gashi munci karo dasu gbdy na rude na gigice sbd jin yadda suke harbi ,police na meida musu da martani .
"a matukar tsorace nasoma neman hanyar tsira batare dana juya ba amman hkn yaki samuwa sbd jin sautin police danayi ta bayana suna futar you are under'arest ,all of you drop your gun nan fa na sake gigicewa da shiga matsanancin tashin hankali ,jikina ya sake daukar rawa nayi saurin fita ciki barayin zuwa gefe guda na tsaya jikina nacigaba da kirrma.

inna lillahi wa inna ilaihi rajiun shi nashiga furtawa ina sake maimaitawa ,da bindiga naga wani police yana min nuni na koma cikinsu .
"bakina na rawa nace ai batare muke dasu ba, ban ma sansu ba yau shine rana ta farko dana taba ganinsu ni nazo kawo... short up police ya buga min tsawa nan fa na sake rudewa na daura hannuna bisa kaina ina kuka ina cewa wallahi batare muke dasu ba.
ganin hk yasa daya daga cikin barayin kwashewa da wata uwar dry sannan yacewa police din yasani tare muke fitar dare dasu.
aiko ina jin hk nan na zube kasa bisa gwiwowina na kara sautin kukana ina rantsuwa akan bana cikinsu ,amman hk police suka hadeni dasu muka koma zuwa hanyar dana ajiye tukunyar tsafin, wanda sai lokacin na tuna da sharadin da alhj tapa yace min .
kuka nake sosai har sanda muka isa (area g) police station aka watsa mu cikin cell .

idanuna kuri akan yan'ta'adda nan da suka min sharri, banji ba ban gani ba gashi sun kullamin kullaiya , kallonsu nake daya byn daya hawaye nabin kuncina meyasa kuka min sharri alhalin kunsa tafiyarmu ba daya ba?
meyasa kuka gwamaci ku tsomani cikin rayuwarku me cike da kalubali da tashin hankali?
bancanci wannan rayuwar ba, ni ban kasance me irin halinku ba ,dan girman allah na rokeku ki fitar dani cikin wannan tashin hankali mamana na can na barota kwance tana bacci idan ta farka bata gani ba zata iya rasa ranta .
dan Allah kuyi hkr idan wani laifi nayi muku kuka zabi ku hukuntani ta hk.

daya daga cikinsu "yace ke meya fitar dake a daidai wannan lokacin ?
"wannan lokacin da aka ganmu tare dake, ba lokacin mutanen arziki bane ,lokaci ne na irinmu masu hawan dare.. sauran biyu din suka hada baki.
" ki gaya mana gskyr abinda ya fito dake a wannan lokacin mu km zamu fitar dake cikin wannan maseefar .
nashiga girgiza musu kai wallahi bazan iya gaya muku abinda ya fitar dani ba, domin sirrri ne wanda bazan iya gayawa kowa shi ba, ok sai kiyi hkr ki dauki kaddara kasancewa tare damu gobe bazaki sake fita a daidai wannan lokacin ba.
" ke ko gaba kika ga wani zai fita daidai wannan lokacin zaki hanashi, wannan ruguntsiin dazamu shiga tare ya isheki ajiye tarihi arayuwarki.
cikin kuka nace allah ya isa tsakanina daku bazan taba yafe muku ba har duniya ta nade kun cuci rayuwata .
"amman ina son ku san wani abu zan tabbata ina kaiwa ubangijina kararku Allah domin yabimin hakikana da kukaci.
kun zalinci ne hk kawai zaku saka rayuwata cikin kunci rayuwa.... ko kallona basu sake yi ba suka soma hira kasa kasa a tsakaninsu, a yadda nake kallonsu banga ala'mun tsoro ko firgice atattare dasu ba ,da ala'mun sun saba kwana cikin cell.

ni kuwa duk inda tashin hankali yake yayi min dirar makiya kuka nake sosai da iyakacin karfina ina kiran nayiwa kaina, meyasa na jefa rayuwata cikin tsaka me wuya ...

washegari da safe
daya byn daya aka dinga fitowa damu zuwa wasu dakuna dabam dabam. domin yi mana tmbayoyi lokacin da akashiga dani tmbyta aka soma yi tun yaushe nake tare da ganga din barayi, zuwa yanxu sata nawa akafita tare dani ?
"nasoma kuka wiwi ina cewa wallahi bansansu ba sharri suka min asalima ban taba sata ba arayuwata ..

"to me ya fitar dake cikin wannan daren har muka ganku tare dasu?
nayi shr na kasa amsawa sai kuka da nake sbd bansa abinda zance musu ba.
ai wannan shr danayi ashe karawa kaina laifi nayi agurunsu.
aiko take sai ji nayi an rufe da wani irin duka ta koina ajikina sai da suka mun lilis sannan suka barni suka cigaba da aiko min da tmbayoyin. tsayawa nayi kan gskyta , "ni ba barauniya bace km bansan yadda ake sata ba.
wani sabon dukan naci kafi kace me hancina da bakina sun balle da jini kamanin fuskata yasoma sauyawa dukana suke da iyakacin karfinsu dan kawai na amsa laifina, ni km naki amsa laifina na tsaya akan ni barauniya bace km bansan barayin ba...
dan hk wani police ya bada umarni a sakani cikin under ground..under ground guri ne wanda ake saka rikakkun yan fashi masu taurin kai, waje ne dake da tsananin zafi da hudu dan ko tafin hanun mutun bazai iya gani ba.
haka suka daukeni babu tausayi balle imani suka turani cikin Under ground kusan awana biyu ciki wanda zuwa wannan lokacin numfashina ya dauke ,dan koda suka fito dani na suma.
da wani dukan suka farfado dani sannan suka cigaba da azabtar dani wanda babu shiri dana ga azaba ta isheni na amsa laifina, akan tare mukeyin harakar fashi da makami, aka tmbyeni inda muke ajiye makaman aikinmu nace gidanmu.
aranar aka nufi unguwarmu dani byn an saka min handcop hannu da kafa .
tunda muka shigo cikin unguwar idanun mutane ya koma kanmu, Jama'a suka cika makil akaina gbdy police suka firfito tare da tsayar dani , nan fa mutane suka soma gane ni dan da farko babu wanda ya. ganenice sbd kunburin da fuskata da kaina yayi kallona mutane suke suna alajabi ganina cikin wannan yanayin me cike da rudani ,duk wanda ka gani cikin yanayin danake, fuskarsa cike take da matsanancin mamaki sbd kasancewata shiru shiru marason mgn da hayani ,ahankali na nuna musu gidanmu da hanuna dan bazan iya mgn ba sbd muryata ta dashe, wani sabon tashin sai da mukashiga compound dinmu da muka hankalina ya sake tashi jikina ya dinga rawa hawaye yasoma bin kuncina ta inna zan soma hada ido da mahaifiyata alokacin babu abinda yazo zuciyata kmr tausayin mahaifiyata da halin dazata tsinci kanta, da bindiga wani police ya ingiza keyata nakarasa bakin part dinmu na tsaya suka shiga buga kofar da karfin tsiya cikin hk wata makociyarmu ta fito ai tana ganin police da ganin halin danake ciki tayi saurin komawa cikin dakinta ta sake danna key, police suka cigaba da bugun kofar ,daga bayana naji sautin muryar ore tana kuka ,a she anje an gaya mata gani can police sun kamani, na juyo ahankali ina kallonta da kumburarrun idanuna jikinta na rawa tashiga tmbyta abinda ya faru nan fa police sukayi caa akanta suna aika mata da tmbyr ko tasani tace eh tasani sosai.
"wani sana'a nake tace ni student ce a unilag tare da tmbyarsu laifin danayi suka ce mata aikin fashi da makami nakeyi .....

ta naga ta daura duka hannuwanta bisa kanta tana kuka da kururuwa sharri aka min ita bata san ni da wannan aikin ba.
asalima ni yarinya ce da babu ruwana, sannan bana shiga shirgin mutane , tana kuka take musu bayanin halina nima kuka nake alokacin.

ina kallo police suka balle kofar part dinmu suka shiga sukayi iya bincike da zasuyi amman basu ga komai ba wanda ya danganci aikin fashi. ba dan hk suka tmbyeta inda mahaifiyata taje, ta dago jajayen idanunta ta saukesu akansu "tace tashiga gari nemana dan yanzu ma tabar gidansu.
" ok idan ta dawo sai ki sanar mata da abinda ke faruwa sannan suka tasa keyata zuwa waje inda sukayi parking din motarsu .
"hawaye ne suka shiga gangarowa daga cikin idana bakina ya kasa furta komai sai kallon dandazon jama'ar da suka cika unguwarmu makil nake, ina cigaba da kuka.

jikina a sanyaye nashiga motar police muka bar unguwar.
in takaice muku har school dinmu police suka kaini zuwa ga shugaban makarata amatsayina na rikakkiyar yar fashi da makami ..

kwanamu uku cikin cell ban ci ban sha dan duk abinda aka kawo bana ci yunwar ma bana jinta tashin hankali danake ciki ya girmami abinci. sannan aka fito damu lokacin idan kagani bazaka taba ganeni ba sbd dukan mutuwar da aka min kaina ya sake yin wani irin kumbura ko iya bude idanuna banayi sai da wata police tace daya daga cikin barayin ya riko hannuna tunda shi da dan sauransa .
kai tsaye koto aka wuce damu .

a koto ma babu wata hujja data nuna ni ba yar fashi da makami bace.
" ni kaina banida effidence din da zan kare kaina agaban majisret , tunda wuya tasa na amsa laifina da kaina a tun farko, batare da wani bata lokaci ba koto ta zartar da hukunci bisa ga laifin da wasu suka aikata har dani........


mmn sudais ce

💗💗💗💗💗💗
SAI KA AURENI DOLE
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗



~NA~



*AYSHA A BAGUDO*



~DEDICATED TO~
HAUWA A USMAN
JIDDAR


*Allah messenger saw said:the different between the sarvant of Allah and infidelity is to abandon prayer*

page 51

"ahankali na dinga maimaita abinda naji majestret ta zartar akanmu ,ina wani irin kuka me cin rai da ban tausayi.

"bisa kwakwarar binciken da kotu tayi akan wadan nan yan fashi da makamin, "kotu ta yanke musu hukunci zama a gidan yari na tsawon shrkaru 3 tare da aikin wahala me tsananin. "sannan lokaci zuwa lokaci za'a dinga kawosu koto idan km basu gamsu da shari'ar ba zasu iya daukar lawye domin daukaka kara .

"court ..... me shari'a takarasa fadar hk tana me mikewa tsaye tare da gyara zaman rigar jikinta ,ta juya tabi wata karamar kofa zuwa cikin office dinta.

"ai ganin hk dana yi da km yadda ganduroba's sukayi caaa akanmu tare da zagayemu tmkr za mu gudu ya sake firgitani .

na daura hannuwana duka bisa kaina ina kururuwar kuka da iyakacin karfina "ina furta ni ba yar fashi da makamin bace ,dan Allah me shari'a ki taimakawa rayuwata ni marainiya ce banida kowa sai mahaifiyata .... .

"sannan na juya inda yan fashin ke tsaye kusa dani "nace ku tausaya ku fadawa kotu gskyr lamari bana cikinku "karku yi sanadin shigata gidan yari " idan hkn yakasance "zan tabbata ina muku adduar mugun al, kaba'i a dukkanni shafuffukan rayuwata.

tafiya muke a tsakiyar ganduroba wadanda suka zagayemu, kowanemu hannunsa daure handcop .

duk cikin barayin nan babu wanda yashiga tashin hankali kmr ni, shiyasa mutane dayawa suka dinga tausayamin da jimami ganina cikinsu.
tausayina nake hangowa acikin idanun mutane suna tayani kuka tare gasganta maganganuna yayinda wasu suke ganin tmkr karya nake ni din abokiyar al'kalarsu ce.
har muka sauko zuwa farfajiyar samuel ilori court dake da kusanci da agege local government kuka nake da sambatu iri iri wata mgnr ma bansa lokacin da suke fitowa daga cikin bakina ba . ...

"ai gama isowarmu farfajiyar kotun keda wuya yan jarida sukayi kanmu da tmbayoyi iri iri yayinda lawyer's suka dinga kokarin kawo mana ziyara dan son taimaka mana, idan bamu yarda da hukuncin da me shari'a ta zarmana ba ,muna iya daukaka kara kmr yadda majestret ta fada ...

"ina bukatar daukaka karar amman wazai taimaka min? "wa zai tsaya min?


bayan motar dazata kaimu gidan yari aka bude tare da bamu umarnin shiga cikinta, nan fa hankalina ya sake kololuwar gurin tashi, kukana ya sake tsananta hankalina yayi mugun mugun tashi na zube kasa ina birgima da ihu.

"wayyo Allah nashiga uku ku taimakawa rayuwata .

"ku taimakawa rayuwa marainiyar Allah.
"ku gaya musu gsky bana cikinku, "karku dauki hakina, na zura zan kwasa a guje ganduroba da police sukayi kaina suna Mazurai da ihu kiran he ..he.. dont move to any where ,tare da tsaitani da gindin bindiga.
hankalina a tashe nake kuka me hargitsa 'kwal'kwaluwa wanda gbdy zuwa lokacin nagama fita haiyacina sosai nake kuka ina zunduma ihu ,zaman dirshan nayi agurin ina cigaba da ihu tare da dibar kasa ina watsawa kaina.. .."gasu nan ku tambyesu basu sanni ba ban sansu ba.
" asalima ban taba ganinsu ba a iya tsawon rayuwata.

"me nayi muku kuka min sharri ?

"me nayi muku kuka zabi ku gallazawa rayuwata?

na rarrafa na isa xuwa inda suke tsaye abakin motar black mariya, suna kallona, na durkusa bisa gwiwowina ina kuka ,ina rokonsu, da su gayawa kotu gsky kar su bari a tafi dani .

"cikin wata irin murya da ban taba jin irinta ba naji an buga min razananniyar tsawa wanda yasa hantar cikina kadawa, batare da nacigaba da rokonsu ba na mike zumbur tsaye ina mazurai da idanuna .

" tarin police's da ganduroba's ke tsaye bisa kaina, umarnin shiga cikin motar akabamu tare da sake bagu mana tsawa..


hk ina ji ina gani nashiga motar zuwa kirikiri prison zuciyata tmkr zata tarwatse, muna isa gabduroba's sama da ashirin suka zagayemu suna kallonmu 1 byn 1
nima kallonsu nake da kallon koina agurin , build's ne jere agurin sama da guda goma sha kowane ajikinsa an rubuta number tkmr yadda ake

Chapters

Related Ebooks
19, September 2025
Aisha Auwal

Wow

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login