Showing 234001 words to 237000 words out of 420383 words
Chapter 79 - SAI KA AURENI DOLE BY AYSHA A BAGUDU.txt
ajikinsa tsam tsigar jikinsa suka mike tsaye yrrrrr sbd jin hanyar dayake shirin shiga cikin matsanancin tashin hankali da jimami yajita bammm akulle tare da tunanin me kenan hkn yake nufi ?
ya tmbayi zuciyarsa tare da mikewa tsaye jikinsa na wani kirma yasanya hannu ya gyara zaman wandonsa mamakin ko tsoro ko firgice ne ya riskeshi acikin wannan lokacin shi dai bai sani ba.
jikinsa ne ya cigaba rawa
gbdy tsoro da alajabi sun taru sun cunkushe zuciyarsa tmbyoyi ne makil cikin zuciyarsa wanda ya rasa wa zai yi wasu.. "daman macen datasan maza tana komawa ta hade irin hk ne ko ya? take zuciyarsa tabashi amsa da kai wannan bazai taba yiwu ba ,ita fa har yanzu da alamun akwai yanar buduri atare da kasanta. "kodai daman bata taba mu'amula da maza bane?
koda bai taba kusantar wata mace ba arayuwarsa yasan kofar mace a kulleta kmr yadda ya riski ta su'ad yanxu.
waigowa yayi inda take kwance tana kirma cikin tashin hankali yana kallonta ahankali ya dinga daga kafafunsa kmr wanda bai son dagawa ya isa inda wayoyinsa suke zube ya dauki daya daga ciki yashiga neman layin wani abakoinsa dake lasar spain wanda shi likintan mata ne, babu abinda bai sani ba wanda ya danganci mace, kira daya biyu jack ya daga tare da kiran sunansa, AK bai bi takansa ba yace kana jina jack bangaren jack yace sosai fatan lfy ka kirani cikin wannan lokacin ..........
mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
SAI KA AURENI DOLE
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
*Allah messenger saw said: a strong believer is better and dearer to Allah than a week one*
page 57
not edinting
"lafiya ba lafiya ba wani abu ne yashige min duhu har yake neman taba min kwalkwaluwa, shiyasa nakiraka domin ka karamin haske akan yanayin macen da bata taba sanin "da" namiji ba arayuwarta sannnan da yanayin yadda tsarin halittarta jikinta zaikasance ?
jack yaja numfashi tare da ajiyar zuciya ya sauke atare, sannan yasoma magana cikin harshen kwararren turancinsa "gasky wannan wani abu ne wanda ake kira da Virging , wanda duk macen da bata taba kusantar "da" namji ba ,zaka iske shi wannan yanar budurcin nata na nan batare da ya yaye ba, sannan alokacin da kazo saduwa daita zata ji zafi kasancewar bata taba kusantar "da "namji ba, sannan shi kansa gaban mace yana tattare da huji guda biyu ne, wanda huji na farko shine asalin inda zafin yake , wato inda yanar budurcin yake.
"sannan akwai ta bangare brest dinta sbd shi brest din mace wace virging ce, zaka ji sa kmr danye mangoro ne, wanda kana tabashi zakajishi da karfi," ita km macen da akayi disvirging dinta zakaji nata very soft sannan zai yi ruwa ruwa sbd hannun na yawan taba shi ,bugu da kari ya rasa mahadinsa wato yanar budurci...
cike da matsanancin tashin hankali ak yacigaba da sauraron doctor jack ,daki daki bayaninsa ke shiga cikin kunnuwansa suna bin sansar jikinsa ,sai dai yayi shiru tare da lulawa cikin duniyar tunanin wannan al'amarin me girma da taba zuciya.
wani irin gumi ne ya shiga tsatsofawa ta kota ina a sansar jikinsa duk da sanyi AC dake aiki a dakin ,take ilahiri gangar jikinsa ya jike sharkaf tare da daukar rawa, so yake ya sake yiwa doctor jack magana amman ya kasa furta komai, dan bazai iya ba ko yace zaiyi maganar, muryarsa bazata fito ba ahalin tashin hankali da rudanin dayake ciki .
dan hk ya kamo lip's dinsa na kasa yayita tsotsa ahankali ahankali yana kallonta daga inda yake tana ta kirma tare da shure shure akan gado .
"that means zuciyarsa ce ke zargin yarinyar da aikata zina alhalin ba mazinaciya bace? yayiwa kansa tmbyr can wanda babu me bashi amsa sai jikinta .
nan take wani irin matsancin nadama me tattare da danasani yashigeshi, tare da furta nayi zarginta cikin rashin sani afili yana sake tsura mata mayatattu idanunsa zuciyarsa na cigaba da tsananta buga da karfi.
cike da sanyin jiki yake daga kafafunsa kmr wanda bayason dagawa yana saka da warwara acikin zuciyarsa har yakaraso zuwa inda ya barta kwance ,jikinsa a sukwane ya sake hawa kan gadon ya saka hannuwansa duka ya janyota zuwa fadadden kirjinsa me cike da wadataccen gashi kwance kmr ta bby sai sheki suke , ta fada jikinsa tana kirma AK najin diran tudun nonuwanta bisa kirjinsa ai take jikinsa yacigaba da rawar dayake a tun farko ya rungumeta tsam ajikinsa yana shakar numfashinta me gauraye da kamshin turarenta kafin daga baya , ya kwantar daita bisa cinyarsa ya tsura mata mayatattu idanunsa yana kallonta yana jin wani irin sauyi na daban ailahirin ajikinsa ,gbdy tsoron ciwon ya kau acikin zuciyarsa kimar da darajar yarinyar ne kawai ke shiga cikin zuciyarsa tare da bata wani muhali me girma.
hannunsa dake rawa ya kai kan nonuwanta yana shafawa ahankali ahankali yana sake kare musu kallo yana busa mata numfashinsa dake fita ahankali cikin wani irin salon shauki ya fara murza kan nipple dinta h
da hannayensa duka tare da hade wani miyo daya tsaya masa amskoshi , yana sake daukar singlet dinsa ya goge mata bakinta dake fitar da kunfa ,stil hanuyensa na kan brest dina yana faman murzawa.
ahankali ya kai bakinsa kan nipple dinta da suke daskare da kirjinta, bakin nipple din atsuke kmr andasa mata su sai kyalli suke da daukar hankali wanda ke nuna ala'mun ba'a taba shansu ba .
tsotsan nipple dinta ya farayi cikin wani irin salo kmr yasamu sweet yake tsotsan brest dinta tare da lumshe mayattun idanunsa , yana jin wani irin dadin na fita daga cikin brest dinata yana circulating gababin jikinsa wanda bai taba jin irinsa a sansar jikinsa ba.
sotsan brest dinta yake yana dan cicciza kan nipple dinta ahankali yana jin yadda numfashinta ke fita da karfi yana shiga cikin hancinsa dama fuskarsa gbdy, yana gauraya dana shi numfashin, ya kai hannunsa kasanta yana shafawa ahankali ahankali har zuwa cibiyarta while bakinsa na kan nipple dinta tsotsa sosai yana cigaba shafa kasanta tare da tsaita fingers dinsa guda days tal a cikin jikinta wanda zuwa wannan lokacin yaji wani dumin ruwa yana tsiyaya daga kasanta, dan dangwalo ruwan yayi yana kallon fingers dinsa sannan ya sake meidawa cikin kasanta .
kusan minti goma ya dauka yana wasa da yatsunsa cikin jikinta sannan ya kwantar daita flat akan gado yana sake karewa halittar jikinta kallon tsab.
yana kallonta ta kamkame jikinta tana kirma sosai, wani irin tausayinta ya kamashi har yaji gbdy tsigar jikinsa sun mike yrrrrrr.... ya ware kafafunta tare da sauke bakinsa cikin kasanta ya zira harshensa ciki for the first time arayuwarsa dayaji yana ra'ayin soucking din mace.
hannunwasa duka yasa ya tallabo bombom dinta sama ya fara lasar cikin kasanta dake fitar da wani sirrin kamshi tare soucking dinta, yayinda ita km take can cikin duniyar cutar farfadiya batasan wainar da'yake toyawa daita ba.
ahankali ya sake gwada shigarta dan shi kansa zuwa lokacin yayi nisa cikin shaukin son kasancewa tare daita.
joystick dinsa ya sake tsaitawa cikin kasanta very slowly ya shegeta da dan karfi sai dai bai shigeta duka ba, sai daya sake yunkura nan rabin joystic dinsa tashige.
wannan bakon al'amarin daya risketa yasa ta zabura jikinta ya sake dauka kirma kmr mazari bakinta na sake fitar da wani kunfa .
take zuciyarsa tayi rauni hankalinsa ya tashi ganin irin kirmar da jikinta yake ya tsananta dayawa, ga idanunta sun sake kakkafewa hawayen tausayinta ne suka shiga gangaro masa ya janyo singlet dinsa yashiga goge mata kunfar dake fitowa daga bakinta still yana having sex daita
ahankali ahankali ya dinga shigarta har joystick dinsa ta shege duka amman stil kasanta bai gama budewa sosai ba.
jinsa cikin jikinta ya haddasa masa jin wani sabon shauki na daban me tattare da zazzafar sha'warta, dan zuwa wannan lokacin ya gama fita a haiyacinsa ,bai sake binta da wasa ba kmr farko, hawaye yake zubarwa na tsananin sha'warta yana sake shigarta har sai da yayi mata fatata yana zuba sambatu tare da kiran sunanta dana ammi wayyohhly Allah ammi washhhhh ..ashhhhhh dadi ammi ashhhhhh uhmmmmm uhmmmmm yana sake kamkameta ajikinsa karki barni su'ad dan Allah karki barni idan kika barni mutuwa zanyi ....zan mutu na barki da tarin kaunata wayyohhly Allah ban taba jin irin wannan dadin daga kowace halitta sai ke ,yau ne na fara jin wannan dadin wayyohhly Allah kin da dadi kina ruwa... Ashe hauka nake ada can baya, a she ga inda ainihin asalin dadin yake wayyohhly Allah ammi dadi zai kashe miki abdul dinki .......wallhi bazan barki ba kema karki barni.... ....ina ai bazan yin kuskuren zaki subuce min ba oh.. my God ,this thing is totally sweet and sweet gona make crazy ahhhhhh yana cigaba shigarta ahankali .......
ammi dake tsintiri a parlour idanunta cike da matsanancin bacci tayi saurin matsowa jikin kofor sakamakon sunanta dataji yana ambata ,ai aguje ta koma da baya tayi taga taga jiri na dibanta wanda kadan ya rage batayi karo da kujera ba, ta koma jikin kofar shigowa parlour ta makale tana kamkame jikinta guri daya tare da zare idanu waje tana furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun "kai kai !!! yaran zamani sai dai abarsu kawai, kalli yaron dayake faman kuka bazai kusanci yariyar nan ba, da kyar nasamu na shawo kansa ya amince amman ji irin shirmen dayake tsulawa kai kai Allah ka shirya mana ya'ya, ni dai Allah ka taimakeni kar ya kashemin ita.
har lokacin tana jin sautin muryarsa suna kawo wa kunuwanta ziyara,hkn yasa tasaka hannuwanta duka ta toshe kunneta tana girgiza kai.
shi kuwa ak gbdy ya zauce ya dimauce sai sake ware kafafun su'ad yake yana hakarta yadda ransa ke so tun to 12:00 yake abu daya har biyun dare, sai daya tabbatar da ya gamsu da yanayin budewar gabanta tukun ya sarara mata,badan yagaji ba sai dan kasancewar tana cikin halin ciwo bugu da kari wannan lokacin shine Karonta na farko da wani da namiji ya ratsa jikinta.
ya koma gefenta ya kwanta yana mayar da ajiyar zuciya kansa na cigaba da sarawa ahankali.
wani irin dadi yake jin yana ratsa zuciyarsa da gangar jikinsa sakamakon "dan" dana zumarta da yayi wanda tunda yake arayuwarsa bai taba dan dana irinta ba.
tabbas su'ad tacika macen da duk wani cikakken namiji zai mallaka arayuwarsa Allah na gode maka daka mallaka min ita amatsayin matar aurena dan iya cikar mace tacika har ta zarta.
"koda bai taba kusantar mace ba yasan ni'imarta dabance data sauran mata babu abinda ak ke yi illa mayatattun idanunsa daya zuba mata yana kallonta dan har cikin zuciyarsa yake jin wani abu dangane da yarinyar wanda yake jin tabbas yanxu idan babu ita bazai iya rayuwa ba .
ahankali ya haura ya sauko daga saman gadon jikinsa na rawa jiri na dibarsa yakarasa inda ya ajiye rigar baccinta ya dawo ya zauna gefen gadon ya janyota zuwa jikinsa nan fa yaga aika aikan da yayi jini yaga yana fitowa ajikinta me gauraye da spam dinsa.ya runtse idanunsa yana dafe goshinsa sannan ya sanya mata rigar baccinta ya meida jallabiyarsa yasoma kokarin fitowa daga dakin yana layi kmr wanda yasha wani abu.
gefen kansa na masa wani irin mugun sara, a parlour ya tarar da ammi tana zariya kmr wace tayiwa sarki karya idanunta cike da bacci tana ganinsa tayi saurin zuwa gareshi ta dafa kafadarshi tana kiran sunansa abdul.. "kansa ne yacigaba da sarawa a hankali ya dafe goshinsa tare da zamewa ya zauna akan daya daga cikin kujerun parlour gumi yacigaba da tsatsafo masa bakin ammi da jikinta rawa suke gurin cewa "abdul ta farfado ne?
kanshi kawai ya iya girgiza mata batare da yace mata komai ba sbd yadda yake ji a jikinsa bazai iya mgn ba.
da sauri ta nufi dakin amman halin data iske su'ad ciki yasa ta dawo parlour da sauri tana kiran sunansa "abdul abdul!! yanxu irin wulakacin da kayiwa yarinyar nan kenan sbd Allah da annabi?
"meyasa kwata kwata babu imani cikin zuciyarka balle tausayi ?
takarasa mgnr cikin raunin zuciya hawaye na bin kuncinta .
dago mayatatun idanunsa yayi ya zuba mata ya kasa cewa daita koma "to idan ma yace zai yi magana, me zaice mata tunda yasan irin barnar da yayi... ?
"komawa dakin ammi tayi cikin sauri tana cigaba da zubda hawaye, ta haura saman gadon da su'ad ke kwance har lokacin tana kirma ta tattarota zuwa jikinta tana kukan cike da matsanancin tausayinta.
mikewa yayi da kyar ya sake koma cikin dakin, ammi ta dago idanunta tana kallonsa da mamakin abinda yayi, ji yayi gabansa na faduwa zuciyarsa na harbawa da sauri da kyar yasamu yasanyawa jikinsa kuzarin karasowa inda take rungume da su'ad tana kuka, ya kai hannuwansa ya amshi su'ad ya rungumeta ajikinsa kai tsaye hanyar bayi ya nufa daita yana shiga ya kwantar daita cikin bathtub tare da da tsura mata mayatattun idanunsa yana kallonta cike da tausayawa ganin yadda rigar baccinta y baci da jini "tabbas bai Kyauta ba, kamata yayi yabita ahankali .... hannunsa daya ya kai yana gyara mata gashin kanta daya baje yana kokarin rufe mata ido, daidai lokacin da ammi takaraso bayin hannunta rike da wani karamin towel.
bucket tacika da ruwan dumi ta tsirka dana sanyi kafin takaraso har ya cire mata rigar baccin dake sanye da jikinta ,muryarsa a matukar sanyaye yace "ammi kawo nayi mata , wata uwar hararar ta sakar masa " dan Allah ni tashi kaban guri tunda kasan ka aikata barna dole kace hk, tsam ya mike tsaye batare da ya sake furta daidai da kalma daya ba, sannan ammi takarasa ta fara tsarkake mata gabanta ,ahankali ta dinga tsoma towel din a ruwan zafin tana gasa mata kasanta dashi byn tagama gasa mata jiki sosai takira AK muryarta a dakile dan har lokacin xuciyarta na tattare da jin haushinsa ,yashigo ya dauketa kmr yar baby ya fito daga bayin ya nufi dayan dakin ammi ya kwantar daita dan wancen gadon yabaci da jini.... ammi ta sanyata gaba cike da matsanancin tausayi ranar kam kwana zaune ammi tayi byn ta zabga uwar tagumi.
a round 5:00 am su'ad ta farka allah sarki bawar Allah ta galaibaita matuka azaba ya addabi rayuwata da ilahirin jikinta most especial kasanta da radadin azabarsa ya addabi rayuwata hawaye ne kawai ke tsiyaya daga ciki kwarnin idanunta dan ko iya daga hannunta batayi daidai da sautin muryata ba'a ji ,sheshekar kukan datake yasa ammi karasowa kusa daita da sauri" sannu mamana Allah yayi miki albarka.
mgn ammi take mata amman Kwata kwata batasan abinda take cewa ba, sai faman kuka take jikinta yayi zafi sosai tmkr garwashin wuta .
washegari da safe da zazzabi dukansu suka tashi .
sai dai na su'ad yafi nunawa ba kmr na ak ba.
ammi data lura da hkn hankalinta yayi matukar tashi kwarai da gaske cike da matsanancin sauri takaraso inda take kwance tana kuka tashiga jero mata sannun, da kyar ammi tasamu ta lallabata ta kaita bayi ta sake gasa mata jiki tare da bata umarnin yin wanka tsarki .
zuwa wannan lokacin ak na can kwance shima ranga ranga akan gadon su'ad dake part dinsa kasancewar a can aka mata jerenta wani irin zazzafan zazzabi ne ya rufeshi da kyar yasamu yakira musty yace yaxo masa da doctor ,lokacin da musty yakaraso yasha mamakin matuka da ganinsa a gidan ammi ba'a gidansa ba kmr yadda suka kai shi daren jiya .
bai damu da tmbyarsa dalilin dawowarsa gida ba illa umarnin dayaba likita akan yayi masa allurar zazzabi, yi masa allurar ke da wuya bacci yayi nasarar daukarsa musty suka juya tare da doctor.
shi kuwa sai kusan 11:00 sannan ya tashi jikinsa da sauran gajiya jiyar atare dashi, ya sauka daga kan bed ahankali yashiga bathroom domin yayi wanka ya dade tsaye yana cuda jikinsa zuciyarsa na hasko masa surar su'ad me abin mamaki ,dan sunan da zuciyarsa ta rada mata kenan wajenta mamakin cikinta mamaki ya fito daga bayi kungunsa daure da sabon farin towel wan da yagani rataye a jikin kofar bayi.
tsaye yayi gaban mirrow zuciyarsa makale da tunanin yarinyar, daga daren jiya zuwa yau bai san adadin tunaninta da yayi ba, har kawo wannan lokacin dayake tsaye tunaninta bai barshi ba.
jallabiyarsa ta jiya ya Mayar kasancewar bashi da kayan da zai canza dan gbdy kayansa ya kwashe ya meidasu sabon gidansa .
kai tsaye part din ammi ya nufa, cike da matsanancin sanyin jiki yake daga kafafunsa kmr wanda ake tsomashi cikin ruwan kankara ana fito dashi ,zuciyarsa cike fal da matsanancin tunani ,abubuwa dayawa zuciyarsa ke saka masa akan lamarin yarinyar, yadda yake daga kafafunsa ahankali hk yake saka da warwara acikin zuciyarsa a game da yarinyar har yakarasa zuwa dakin ammi.
anan AK ya tadda su'ad zaune jingine da jikin gadon, ammi ta kara mata pillow ta bayanta tana rarrashinta, kallo daya zaka mata kasan tana cikin matsanancin damuwa ,domin ta sake yin firi firi daita ta rame ta dashe tmkr wace babu jini ajikinta.
kallo daya tayi masa ta dauke idanunta akansa tacigaba da kukanta, yayinda shi km yayi shuru tare da tsura mata mayatattu idanunsa yana kare mata kallo tsab , ahankali ya dinga takowa yana karantar yanayinta sannan ya karaso xuwa inda take zaune, ammi na zaune a gefenta tana bata tea abaki tana sha da kyar.
cikin wani irin yanayi ya kai hannunsa ya shafa sumar kanshi zuwa keyarsa sannnan muryarsa a matukar sanyaye yace "ammi mun tashi lfy ya jikin nata?
take gaban su'ad
19, September 2025
Aisha Auwal
Wow