Showing 114001 words to 117000 words out of 420383 words

Chapter 39 - SAI KA AURENI DOLE BY AYSHA A BAGUDU.txt

da tsanar kanshi kmr yau.. why why why abdulkabir how many week's remain for ur weeding?
yayiwa kanshi tmbyr zuwa yanzu yaci ace ka daina abinda kake aikatawa.. kirjinsa ne yayi wani irin maseefar buga sanda zuciyarsa da idanunsa suka hasko masa wulgawar wata kmr su'ad.
" da sauri ya dafe kirjinsa sbd yadda gabansa yayi wani mahaukacin bugu yasoma takowa yana zipping wandonsa ya isa ya yaye labulan tagar yana dubawa yagani ko ita din ce da gaske. amman bai ganta ba sai wata fuskar yagani tana shawagi daga can nesa kadan.
ajiyar zuciya ya sauke da karfi gani baita bace. kudi yaciro masu yawa ya ajiyewa onye akan wata yar karamar stood yasanya kanshi ya fice daga dakin...
tabe baki onye tayi dan da sabo tarigada saba da halinsa zuwa yanzu sai dai tabawa wani labarinsa.
dan hk ta hayewarta gado ta kwanta tsirara haihuwar uwarta.
bata fi minti biyu da kwanciya ba taji an banko kofar dakinta da karfi ta zabura ta mike zaune tana neman abinda zata rufe jikinta dashi ,wasu zara zaran mata tagani su uku suna kokarin sanyo kai cikin dakin sanye cikin kaya iri daya ,wando da rigar shirt kamaninsu iri daya kmr yadda shigarsu take, suna mazurai da idanu jikinta ne ya dauki rawa ta kai hannunta tasoma lalubar makwanin wutar dakin.. ahankali daya daga cikin ya'mmatan tasoma takowa zuwa inda take ta tsaya kikam tare da daura kafarta daya bisa gefen gadon tana kallonta .
daguwa ce sosai fara sol kyakkyawa gaske ajin farko siriruwa mara kiba ..
kallon yarinyar take daga kasa zuwa samanta tana mata kallon sani ..
dan tunani tashiga yi akan inda tasan wannan fuskar..
tabbas ita dai tasan wannan fuskar sai dai ta manta inda tasanta ga rashin hasken da babu adakin bazai bari ta gasganta hkn ba.
ahankali su'ud tasoma mgn cikin siririyar muryata tace kmr kina min kallon sani ko?
onye tayi saurin girgiza kanta alamun eh.
su'ad tayi shiru na kusan minti goma tana jiran taji abinda onye zatace amman taji tayi shr taki mgn sai idanu data zuba mata tana kallonta ..
su'ad ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tare da jan numfashi ta fitar da kyar kana tace.
har yanzu baki tuno inda kika san wannan fuskar ba...?
takarasa mgnr tana nuna fuskarta da yatsan hannunta..
onye ta sake girgiza kai on-expecting kawai taji saukar wani gigitaccen mari wanda yasa jinta ya dauke na wasu yan mintuna sannan ta dawo haiyacinta ta zabura zata mike dafe da kuncinta da niyyar zata rama, su'ad ta ingizata takoma kan bed jagwab ta zauna ..
nasan zuwa yanzu kin tunani abinda nake so dake ki fita hanyar abdulkabir... ki fita cikin rayuwarsa ..ki fita gonata kafin na illataki.
idan baki barshi ba zansa garin lagos yayi miki dumi.. ..
"zaki bar garin nan batare da kin shiryawa hkn ba .
matsawar baki rabu da abinda nake matsanancin so ba. banzo miki da sigar fada ba .....
ina miki gargadi na karshe ,idan kin fahimceni zan wuce salin alin batare da wata matsalar ba.
rashin fahimtata zai haifar miki da tashin hankali maramisaltuwa..

" ashe kuwa zamuyiwa juna rashin mutunci kinji min yar kutumar uba yarinya nima nan da kike gani nafiki tantiranci da zafin kai ..ni zaki kawowa hauka da barikanci nafiki zama mahaukaciya.. au shine ma har da xuwa da mutane me kike nufi kina nufin zanji tsoro ne ko me?
gbdy dayanku zan iya gamawa daku wlh zan cin ubanku daya bayan daya kin kuwa san koni wace ..ewooo tabuga cinya tana kira heeeehu chineka minera okweghi omume ..yanxu a tunaniki wannan hargowar zai sa na rabu da abdulkabir ...
bari nagaya miki kinyi kadan i said you are to small ..abdulkabir nawa ne ni kadai km wlh yanzu ma nasoma sonshi ke duk duniya banga wanda ya isa yarabani dashi ba ko iyayensa ne balle ke banza kawai stupid animal.. ... ore ta matso da sauri ta damki gashin kan onye da karfi tana jijjigawa zata kai mata barin mari..
su'ad tace barta tukun ore kinsa idan mutun ya dade acikin harakar karuwanci fahimta tana masa wuya...
sbd kwalkwaluwarsu a dode take basa saurin fahimta cikin sauki. abinda sukafi ganewa ace su bude acisu ..
ore tacire hannuta ta koma gefe daya ta tsaya .
kinajin ko ya ma sunanki ne su'da ta fada tana runse idanunta koda yake ma no need of it tacigaba da mgnr tana kai kawo adakin abinda nake son ki sake fahimta anan shine ki rabu da abdulkabir kmr yadda nace rabuwa km ta har abada domin yin hkn shi zai sa ki cigaba kasuwancinki cikin kwanciyar hankali.
" akwai maza da yawa wadan da zasuyi miki fiyye da abinda abdulkabir yake miki. su'ad takarasa mgnr tare da tsayawa cak agaban onye tana jifanta da wani irin kallo wanda yasa zuciyar onye bugawa .
karfin hali tayi gurin cewa hk kazalika kema akwai maza dayawa wayanda suka fi abdulkabir komai da komai why not kisosu baki tsaya makakewa wanda baisonki bai son ganinki ... dau taji an sake dauketa da wani gigitaccen marin wanda yafi na farko wannan karon ba su'ad bace ganiya ce, that's good my friend inji cewar su'ad karo na karshe zanyi miki mgn as Sister to sister ki rabu da zuciyar su'ad .. dafe da kuncinnta onye take kallon idanun su'ad sannan baki isa ba wlh yadda kike takama kina matsanancin sonshi hk nake matsanancin kaunarsa idan dan wani biyan bukatarsa ne da yanzu na manta dashi arayuwata su'ad tayi saurin idanunta zuciyar na harbawa sbd jin abinda onye tace.
onye tacigaba ke yanzu banda hadama kalleki fa wlh kinyi saurin ido.. ta yaya mazaki ce abdulkabir kike so i tough bakisan kowaye abdulkabir domin kin masa kantar da bazai iya aurenki ba..
ta yaya zaki iya daukeshi balle kisan yadda zaki sarrafashi, ta yadda uwarki ke sarrafa ubanki take dauke ubank ta hkn zan iya sarrafashi da daukeshi stupid woman kawai.
ok tunda hk kikace sai mu gwabza aga wanda zaiyi nasara tsakanina dake amman zanso ki hakura kibar min shi sbd nafi bukatarsa km ni zan iya dauke lalurarsa sabanin ke d.. lolade iyabo ogundipe shade ife'oluwa hk su'ad ta dinga jera kiran wayan nan sunaye yayinda masu sunan suka dinga shigowa daya byn daya. wasu murdadu dasu fuskarsu babu yabo babu fallasa tare da sarawa su'ad olori gamu halan bata gane yaren bane ...?
bata gane ba amman yanzu zaku ganar daita ta yaren dayafi sauki dauka.
ku daki shegiya har sai takasa tashi ina son naganta bata motsi tasoma nadamar kasancewarta karuwa arayuwarta ..
su'ad na takarasa mgnr ta juya baya tana jijiga jiki cike da takaici.
da sauri onye ta dafe kirji sbd zuciyarta dake bugawa ganin wayan nan mata sunyo kanta gadan gadan gadan .
take cikinta ya duri ruwa barin ma ganin murda murdan matan datagani tsaye sun karaso agabanta suna numfashi da kyar .
juya bayan su'ad ke da wuya wayan matan sukayi kan onye.
kokuwa sukashigayi daita suna dukanta tana ramawa da iyakacin karfinta tare da ihu ganin zata bata musu plain yasa suka rufe mata bakinta.
tana kallo suka ciro igiyoyin shanya zasu daureta dashi tasoma girgiza musu kai sbd babu bakin mgn da hannu tasoma basu hkr amman ina da alamun babu imani atare da zukansu.
hk tana ji tana gani suka daureta a tsirara haihuwar uwarta da ubanta suka shiga jibgarta .
duka suka mata sosai na fitar da mutun cikin hankalinsa ,tun tana iya motsa jikinta har tazo bata iyawa sai hawayen wahala dake zubo mata .
" ore ta ciro nikaken ataruga daga aljihun wandonta tasa su lolade suka kwance mata kafafunta onye tare da waresu onye na kuka tana girgiza mata kai amman ina hk ore tasanya hannuta cikin leda ta dibo atarugu me yawa gaske ta cusa mata cikin kasanta ..
take jikin onye ya dauki kirma tmkr wace aka jonawa wutar lantarki wani irin azababben radadi ta dinga ji ajikinta ihu take son yi amman babu halin yin.
hk su'ad ta juyo tana fuskantarta da kyau ku kwance min bakinta ina son jin sounda dinta da sauri lolade ta kwance bakin wani irin mahaukacin kuka onye tasaki tana zaro idanunta wayyohhly Allah dan girman allah kuyi hkr naji na yarda da kalamanki zan bar miki abdulkabir ba dan banason shi ba sai dan na tsira da rayuwa ..
very good abinda nake son ji Kenan daga bakinki .
da alamun kingane wannan yaren da'aka karanta miki onye ta girgizawa su'ad kai.
su'ad ta matso sosai kusa da onye Wanda bai fi taku daya tsakaninsu ba ta daura kafarta daya abakin karfen gadon kana tasoma mgn fuskarta a daure wannan shine Karo na farko da karshe arayuwarki da zaki sake wata mu'amula sa abdulkabir dina... matsawar kika rabu dashi bilhaki ,zaki zauna lfy amma bujirewa umarnina daidai yake da tashin hankali gareki .
zan aikata miki abinda yafi wannan.. naji naji.. kuyi hkr na rabu dashi tayi mgnr bakinta da jikinta na rawa murmushin su'ad tayi da kin kyautawa kanki you guy's lest go suka juya gabadayansu suna kokarin barin dakin suna fita onye tasoma jan gindi ta sauko daga kan bed tasoma rufe kofar dakin sannan ta nufi cikin bathroom ta dauki sabula tashiga wanke gabanta tana kuka tare da kiran yeeeeeee Jesus have mercy on me those guy's they are try to kill me ihun take tana karawa sbd azabar radadin datake jin yana ratsata.
ta dade tsugune tana wanke kasanta har sai da taji radadin yasoma yi mata sauki sannan tayi wanka ta fito da kyar ta kwanta akan bed tana fidda numfashin wahala tare da tsinewa su su'ad yayinda zuciyarta take cike taf da mugun takaicin kanta sbd me zatace musu ta hakura da abinda ranta ke matsanancin so.
kawai itama zagewa zatayi ta zage damtse gurin ganin ita ta mallaki AK ba wai tabarwa wata karamar yarinya ba..
ta yaya ma za'ayi tarabu dashi ina wannan ma ba abu bane me yiwu .
report kawai zan kaiwa police station amman kafin nan bari nakira ak nasanar masa ta lalubo wayarta tashiga neman layin ak.
amman bata shiga sai is not respon computer ke sanar mata hk ta hkr ra kwanta lamo tana cigaba da neman layinsa..

bangaren ak kuwa yana fita daga dakin onye yaga wasu yan mata guda biyar suna faturo kmr wasu ma'aikata shi dai bai kawowa ranshi komai ba ya sanya kai yacigaba da tafiya hk ma a harabar hotel din yaga gang din mata sama da goma km da irin kayan wayancan daya baro.
jikinsa ya dan bashi wani abu amman ganin babu wata hujja yasa ya wuce abinsa yashiga motarsa ya bar hotel din .
a mota yakira number musty .
yana dagawa muryarsa a dakile yace kana gida ..? a'a yanzu na fito ina sheran ko zaka karaso ne? a'a gida zani documents din adads mali nake da bukata.
mu hadu agida kabani.. musty dake zaune yana zukar sigari .
ya sake ja ya fesar kana ya dafe goshi gashi km yana cikin mota ka karaso kawai ka amsa ok gani nan zuwa inji cewar ak ya karasa fadar hk yana juya akalar motarsa zuwa sheran...

shiran wani babban tafkaken club ne wanda ya amsa sunansa ya tattara matattara tantirain da yan isa..
yan gbana kokin da manya karuwa duk wani dan iskan daya ya kwana ya taahi ya amsa sunanshi na cikakken dan iska zaka sameshi a shiran.
shiran itace cibiyar tantira agarin lagos .
cike take da tarin million's of people who are the best smoka and rogged's working around the sourand babu abinda ake sai shaye shaye daga maza har mata giya suke sha amman banda ak dake zaune yana cin popcorn tun daga nesa su'ad ta hangoshi tasoma takowa cikin natsuwa tare da wani irin taku wanda yasa duk ilahirin jikinta rawa yake most especial albarkatun kirjinta, wando da riga ne sanye ajikinta duk black sai agogon hannun silver dake daure da tsintsiyar hannunta kanta daure da bandana kalar kayan jikinta hannunta rike da tabar wiwi tana busa hayakin.
yayinda sauran kawayenta ke take mata baya tun kafin takaraso shade tayi saurin karasowa ta ja mata kujerar gefen ak ta zauna tana jijiga kafa batare da ta kalli inda yake zaunnr ba.. ahankali ya juyo da fuskarsa gabansa na dukan uku uku ya sauke ganinsa akan kyakkyawar surar jikinta dake sheki yana binta da wani irin mayataccen kallo zuciyarsa na harbawa .
juyowa tayi ahankali idanunsu suka tsarke cikin juna atare suka ji wani irin faduwar gaba yayi saurin juyar da kanshi gefe yayi tmkr bai san tana zaune agurin ba yacigaba da cin popcorn dinsa yana korawa da wine nor alcohol .
aranshi yake mamakin zuwanta gurin ko shi dayake nmj bai taba zuwa shiran ba.
wannan shine Karo na farko daya dako cikinsa har yagama ci popcorn dinsa bai daina mamakinta ba ya mike tsaye yana kallon musty kasame ni a waje ya rabe ta gefenta zai wuce ransa a hade .
tayi saurin riko hannunsa cikin nata wani irin jummmmm yaji ajikinsa wanda yasa tilas ya tsaya ya juyo a fusace yana zabga mata harara kayi hakuri abdulkabir nasan ina takurawa rayuwarka da nacina ni kaina ba'a son raina nake uzzira maka ba laifin zuciyata ne.
ya fixge hannunsa daga cikin nata yayo baya ya fuskanceta sosai hakurin uwar me kike bani?
hakurin kuntatamin da kike ko hkrin kasheni dakike neman yin? ta dan gyaran zamanta kana tace ina baka hakuri ne sbd dalilaina masu yawa ..
dan Allah abdulkabir ka saurareni , babu mutsu ya koma mazauninsa ya zauna yana kau da fuskarsa ta motso kusa dashi sosai ta tsugunna a gabansa ta daura hannuwanta duka bisa cinyoyinsa dole tasa yayi juyo a tsukane yana kallon cikin kwayar idanunta wani irin abu yaji ya caki tsakiyar kirjinsa itama idanunta ta tsura masa yayi saurin kawar da fuskarsa ahankali tasoma mgn nasamu labarin aurenka sauran satinai da zainab ya sake juyo ahankali ya kafeta da mayatattun idanunsa wanda yasa taji gabanta ya bada rasss sai dai ina son kayi hakuri ka dubi daraja manzon Allah ka hadamu ka auremu tare zan zauna daita lfy..
idan ke kazaki zauna daita lfy ita bazata iya zama dake amatsayin kishiya ba sannan ni kaina bani da ra'ayin tara mata ..
musty ya kira sunanta su'ad.. ta dago fararen idanunta tsaitin inda yake tana dubansa batare da tace masa komai .
kinajina ko su'ad ki tafi zanji da komai tun da yanzu abin yakasance hk zamusan abinyi kunsa walahar danake sha akansa kafi kafin nasamu na hada kawunanku mu hadu anan wani irin wahala ne banci ba sannan kacemin zakaji da komai duk abinda zakaji dashi kayi shi anan ..
ak ya juyo ya kalli musty da malik da mamaki.. kai km malik sai wani kurbar giya kake kaki cewa komai balle ka tabuka wani abu am sorry su'ad jira nake naji abinda me gida zaice, yauwa ak dan Allah karka bari sura me kyau ya wuceka fa... taja tsaki sura fa kace tayi mgnr tare da mikewa takoma ta zauna a'a ina nufin kar yarasa kyakkyawar yarinya...
a matukar hassale ak yasoma mgn kun dameni pls ni ayanzu bana bukatar wata soyayya da kowa.. amman ni km nan ina sonka inji cewar su'ad ..nasan ba dan komai kike sona ba sai dan kiyi alfahari ..? alfahari fa akan kenan..?
ai kuwa soyayyarka da ra6uwa da kai da duk wani jin kai naka nake so mlm.. ....
wani irin ihun musty da malik sukeyi ak yayi musu wani irin kallo me tattare da tsantsar takaicin .
su'ad ta matso ta kamo tafin hannunsa cikin nata tana murzawa ahankali tana kallonsa wani irin shock ya dinga ji ajikinsa zuciyarsa na harbawa da sauri sauri uhm kayi shr abdulkabir kaki cewa wani abu ..kace min wani abu man koda zagina ne kayi hakan ma dadi zai min ..
zai fimin dadi ma idan ka zafeni ka tofamin yawu a fuskata bazan damu ba akan kace baka sona bazaka aureni ba inta tabbatar maka wannan soyayyar danake maka itace soyayya ta gsky.. kome zaki fada sai dai ki fada amma bazasu taba sawa naji ina sonki ba ..haba hb aboki inji cewar malik yasoma mgn cikin maye giya yarinyar nan fa tayi 💯ka manta komai ka amsheta kasanyata aranka ka dauka itace komanka kai ma ka dinga kiranta da rayuwarka..
ke km ki koma sanya kayan mutunci da kamala... ki daina yawon tazubar kirabu da wayancan tsamayen ki daina shaye shaye ta hkn ne kawai zai iya fuskanrarki amman a yadda kike din nan bazai taba baki soyayyar da kike nema daga gareshi ba ..su'ad ta daga hannunta zata naushi bakinsa ko me ta tuna sai km ta fasa shi kuwa ak a tsawace yace kai malam kayiwa mutane shr sam bazan iya ba duk abinda zatayi bazan iya soyayya daita ba.. Meyasa bazaka iya ba tayi mgnr tana tura masa kwalaban giya gabansa kana shayen wannan kwalbar zakaji na shiga cikin ranka
kana sake kara wani biyu ma komai zai daidaita zakaji kana muradin ka kasancewa tare dani har ka furta min kalma i love you..
ai nasan irinka sosai wlh babu ta inda zaka layancemin ko kofi nawa zan sha bazaki taba samun gurbi a zuciyata ba... wannan mgnrtaka hk take abokina amman yanzu gwada shan kofi daya sai ka tabbatar mana da bazaka iya soyayya daita ba.
inji cewar malik ..
akanta bazan taba aikata hkn ba. musani amman ka gwada kutumar ubanka baza'a gwada ba ..ke km dan ubanki ki bar gurin nan yanzu tin raina bai soma baci ba ..
musty yace cool down aboki duk abun bai kai ga hk ba shima wasa yake maka ..
shr ak yayi yakasa cigaba da cewa komai. kanta ne yasoma sarawa

Chapters

Related Ebooks
19, September 2025
Aisha Auwal

Wow

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login