Showing 270001 words to 273000 words out of 420383 words
Chapter 91 - SAI KA AURENI DOLE BY AYSHA A BAGUDU.txt
tsaye tashige dakin eiman tana shiga bata ganta ba ta fada saman gadonta ta kwanta tare da kudindine kanta jikinta na wani irin kirma ta runtse idanunta ahankali, data tuna yadda ta hango joystic din abdulkabir sai ta cusa kanta cikin cinyoyinta " wayyohhly Allah tsigar jikinta na tashi yrrrrrrrrrr ta kasa motsi duk tabi rikice kasancewar bata taba ganin girman joystick dinsa a zahirance ba.
ammi har 8:00 da wasu yan mintuna taji shiru su'ad bata shigo ba yasa ta kira wayarta, tana jin ringing din wayarta ta kara makurewa guri daya tana boye fuskarta kamar tana gaban ammi ne ahankali ta ce ko guduwa zanyi daga gidan nan gbdy na hutawa raina dan kwata kwata ji tayi zaman gidan gbdy ya fita akanta a sukwane ta fito daga cikin dakin eiman
Ta fara bin bango zata fito daga parlour sai ga eiman ta fito daga kitchen ta hangota lafiyarki su'ad ina zaki by this time? ammi najin haka ta fito daga dakinta taga ko lafiya?
Ba arziki su'ad tashiga zare ido tana hada uwar gumi .
Magana ake mata amma sai kyafta idanu take ,taki cewa komai .
ammi takarasa gabanta ta rikota zuwa jikinta "mamana lafiyarki kuwa naganki duk a hargitse ?
"ko wani abu yayi miki?
rasa abinda zata cewa ammi yasa kawai ta fashe da kuka, ita kanta bata san kukan me take yi ba ,na tuno joystic din AK ne ko km na cewa da yayi zai biyota har dakin ammi yayi me gabadaya daita .
Hankalin ammi yayi mugun tashi ta ja hannuta sukayi dakinta,tana sake tmbyrta.
tambayar duniya babu wanda ammi bata mata ba amman ta kasa bata amsa .
ammi tayi shr zuwa na wani lokaci tana kallonta tare da nazarinta, tasan halin danta karshenta wani abun yayi mata ganin yanayin kallon da ammi ke mata me tattare da ma'anoni iri iri da tunhuma yasa can ta numfasa tace ammi babu abinda ke damuna fa kawai zazzabi nakej..
"anya kuwa mamana bawani abun abdul yai miki ba?
"babu komai ammi zazzabi ne kawai..
" mamana rashin lafiya zai sa ki zauna kiyi ta kuka haka? ke dai ki gaya min gskye Menene ke damunki?
"Zazzabi ne kawai ammi .
"ok bari akaiki asibiti.
"A a gida zanje gurin ummana ta durkusa kasa bisa gwiwowinta dan Allah ammi kibarni naje gida gurin ummana ..
Jikin ammi ya sake yin sanyi anya kuwa yaron ya bar yarinyar nan kalau kuwa ? taiwa kanta tmbyr
Tana dafa kafadarta,tare da cewa "kiyi hakuri mamana ki bari zuwa da safe muje hospital ki amshi magani daga nan sai muje kiganta.
Duk ta rikice bata son yashigo tana gidan don tasoma jiyo kamshin turarensa taji da kyar ammi ta shawo kanta ta hakura tabata magani tasha da abinci .
washegari akwance Ta wuni adakin ummanta dan daga hospital kai tsaye gidansu ammi tabari direbanta ya zarce dasu. data tuna da abinda ya faru jiya tsakaninta da AK da joystic dinsa sai ta kankame jikinta.
Shi ma wuni yayi kamar an mishi bushara da gidan aljanna a office. yau yaba kowa mamaki yanda yake ta murmushi wanda rabonsa da yin fara'a irin hk har ya manta .
Karfe 2:00 daidai ya dawo gidan cin abinci yana ta waige waige ta inda zaiga matsoraciyar matarsa ,a ransa ya furta a fuskarta kmr bazatayi tsoro ba amman agangar jikinta muguwar matsoraciya ce ta bugawa a jarida.
ammi banda satar kallonsa babu abinda take .
eiman ta fito daga dakinta zata shga store ya dago da mayatattu idanunsa yana dubanta "ke kirawowa ammi su'ad kice tazo inji ammi .. yadda yayi mgnr tare da shan mur ne yayi matukar bawa ammi dariya amma tadake tare da sharesa .
eiman tace "ai su'ad ta tafi gidansu tun safe , ya waigo da wani sauri zuwa inda ammi take, a matukar firgice yake kallonta gidansu din , lafiya ammi ?
" To nidai jiya byn ka dauketa ta dawo min duk a hargitse tana kuka gidansu zata gbdy na kasa gane kanta yau ma na kasa gane kanta har safiya babu lafiya so daga hospital muka sauketa agurin mahaifiyarta ........
yana gama sauraron mgnr ammi kawai ya kwashe da wata uwar dariyar da bai taba yin irinta ba wannan shine Karonsa na farko daya kyalkyale dariya har da rike ciki .
ammi ta hade fuska kamar da gaske tana cewa" zargina ya tabbata gsky kai ne kake da alhakin firgicewarta ko ..?
" Me na mata ammi ? kawai dai Wannan yar taki muguwar bagidajiyar matsoraciya ce, hkn ya nuna bata bar mutane kauyen babanta ba yayi mgnr tare da mikewa tsaye zai bar gurin dan yasan yayi barna.
"kaniyarka abdul tushen nawa kake zagi?
wai meyasa ka meidani kmr wata kakarka ne ? ya dan tsaya tare da juyowa ya rungume hannuwansa duka akirji yana kallon ammi sannan yace "to ya zanyi ammi kece komai na, ke kike da alhakin uwa kaka dangi da komai nawa kinga idan ban jaki ba wazan ja, byn hjy banida wata kakar data ragemin ......
ya juya jikinsa a sanyaye ya bar parlour ,yabar ammi cikin zullumi da tuno mahaifiyarta da km tilon dan uwanta datarasa..
" yana tafiya zuwa part dinsa yana zance zuci Guduwa tayi kenan ko me ?
"aiko kuwa bata isa ba har gidan zanbi anjima.
gbdy Kwanciyar ta isheta ana sallame sallar isha'i ta mike tacewa ummanta zata shiga gidansu ore ta dawo umma tace karta Dade ta sanya kai ta fito tana tafiya ahankali kmr kazar da kwai ya fashewa aciki dan bawani abinci kirki taci ba.
Tana kunno kai shima yana zuwa daf da kofar , numfashinta yayi sama sama kmr zata shide ta juya da sauri
Zata ruga aguje ya kamo hannunta yasanyata ajikinsa ya rungume tsam yana sauke naunayen ajiyar zuciya tare da kai bakinsa daidai tsatin kunneta am really sorry hrt , zo muje in baki hakuri nayi laifin firgitaki da abinda baki taba ganinta a zahirance ba ....
Ta kankame jikinta "ban zuwa ka sakeni tashiga tutturesa tana kiran wayyohhly Allah ummana yaga da gaske zata rikice masa ya dauketa cak yayi inda yayi parking din motarsa ya bude ya shigar da ita ya zaunar shima yashiga yana daka mata tsawa dan Allah malama ki nutsu kiwa mutane shr magana kawai zanyi dake na tafi abina.
ta sauke numfashi tana bude hancinta, cike da sanyi jiki ya riko hannuta cikin nasa yana massaging ahankali ahankali yana jefanta da wani hatsabibin kallo.
turo masa karamin bakinta tai tana kokarin fizge hannunta daga cikin nasa "ni kasakeni bakaga a inda muke ba.
ya sake matsota sosai har suna iya jiyo numfahin juna tare da sake riko hanuta gam cikin nasa yana massaging din yatsun hannunta ahankali ahankali yana cewa "ko acikin gidanku na iskeki gaban ummantaki zan rikeki kmr hk, ko ma na rungumeki agabanta sannan na fito dake . kawai ta soma kuka tana kokarin kwatar hannuta "ok kuka ma zakiyi?
wallahi da nayi niyyar inzo inganki ne kawai na wucewata amman tunda kuka zakiyi bari na wuce dake , da ala'mun kema kinyi kewata ya sakar mata hannunta tare da yiwa motar key.
ta waigo gefen dayake a matukar firgice ta kalleshi ahankali idanunta na tsiyayar hawaye "a rude tace "na shiga uku ina zaka kaini?
Ya kalli agogon dake daure da tsintsiyar hannunsa 7:00 da wasu yan mintuna yagani .
bai ce mata komai ba yacigaba da tukinsa hankalinsa kwance ita kuwa daura kanta tayi bisa cinyoyinta tana kuka tana furta" wayyohhly Allah "dan girman Allah ka tsaya karka tafi dani ....
wani wawan birki yaja tare da tsura mata mayatattu idanunsa masu firgitarwa kusan minti goma ya dauka yana kallonta sannan yace "ki dago muyi mgn.
ta dago fararen idanunta dake cike da matsanancin rudani ahankali Ta zauna ta jingina bynta da kujera kirjinta na bugawa daf daf..!!
hrt beat.... yakira sunanta cike da matsanancin shaukinta.
Ta waigo tana dubansa sai dai ta kasa amsawa,
Yayi shr na second biyu sannan yace "Kiyi hakuri da abinda ya faru jiya kada ya dameki ai na gaya miki bazan taba yin komai dake ba sai da yardarki," ta yadda zan samu gamsuwar danake bukata daga gareki .. ki nustu kinji hrt dina
.Ta kawar da fuskarta tana me daga masa kai,
Ya dan saki murmushi jin dadi ya matsota sosai yana sake kamo hannuta ya daura kan joystick dinsa very slowly yake mgn kiyi hkr hrt, ki daina gudun kayan marmarinki dan dai bakinsa dadinta bane,nasan da kinsa dadinta, da kinsha mamakin yadda zaki dinga bata kulawa yana mgn yana matse hannunta da joystick dinsa ,yana runtse ido ahankali ya kai hannunsa daya kirjinta yana shafawa duk abinda kikaji nayi miki ki rama ....
Ta fixge hannuta da sauri lokacin dataji joystick dinsa ta harba da karfi ta kankame jikinta tana kirma ita kanta tana mamakin yadda take jin tsoron joystic dinsa duk da bata taba ganinta ba ,alokacin datake cikin ganiyar zama yar jagaliya idan akace zataji tsoron kowace irin joystick ce zata karyarta.
" sai gashi ahalin yanzu tana gudun ta mijinta mafi soyuwa cikin ranta.
"ta yaya zaki dinga gudun abinda oredy tagama ratsa gangar jikinta.. inji cewar zuciyarta.
"tsoron me kike ji hrt beat ?
Tayi shiru taki cewa komai .
a dan tsawace yace "Ke dan Allah mlm ki saki jikinki mgn nake miki yana sake kai hannusa kirjinta ki barni ni na sarrafa jikinki bana son ki rama na yafe kije can ki qarata da tsoronki.
can km ya sausauta murya na tambayerki man zaki bani amsa sbd Allah ?
Tayi shiru, ya sake saisaita murya kamar wanda yake mata rada , Ki natsu sosai ki fahimceni
Kina jina?
Ta daga masa kai, alamun eh
Kina so in daina takura miki na fita harkarki? Tayi saurin daga kai alamar eh
Yayi murmushi gefen baki yana cigaba da shafa kirjinta ,"to ki saki jikinki dani idan ba hk ba wallahi wallahi wallahi!!! zan janye mgnta ta farko na dinga sex dake a duk lokacin dana so
Taji wani matsananci faduwar gaba tana tsareshi da fararen idanunta
uhm hk nake nake nufi dan Ni ina mahaukacin son ki da bukatarki ya karasa fadar hk yana gimtsewa dan ya lura sai yayi mata hk zatafi gane yaren dayake nufi.
"bazan gaji ba hrt beat da furta miki kalmar ina sonki gani a karo na biyu gani a kofar gidanku da Kokon barata.
Ya dan rankwafo ni abdulkabir adam ina son.. son matata su'adullahi so me girma da taba zuciya .
"nasan ba tsoron joystic dina kike ba wallahi kawai dai ki daina sona dine kmr yadda kikace yakarasa mgnr
Yana me komawa mazauninsa sosai ya kwanta , "kin hana zuciyata sakat hrt beat tun ina boyewa da sharewa har na fara loosing control idan naci gaba da yin shiru Any thing can happen to me ina matukar kaunar ki.
Ya dan waigo malama ki bude baki kiyi man magana nima kice har yanzu kina sona Ta kamkame jikinta tana kawar da fuskarta gefen titi.
" zaki dorawa kanki wahala dan yanda na galabaita din nan kin san ina bukatar kulawa.
shikenan bari na barki hk muyi waya anjima ko?
Tayi saurin daga kai ...
ohh yau ni su'ad ke ma rowar magana ya fada hk kamar wani mace.
To baza ayi wayar ba yanzu zaki ban amsa ina sonki zaki cigaba da sona kibani matsayina?
Ya dan waigo inda take yana gyara zamansa tare da riko tafin hanunta dan Allah ki cigaba da sona hrt beat idan kika barni mutuwa zanyi.
Ta dai yi shiru taki yarda ma ta kalli inda yake " ina wayar ki?
Ga ta nan ta fada da kyar tana nuna masa .
Zan kiraki anjima ki daga kinji ?
"Ta ce toh.
Gaskiya bana son tafiya na barki ko na wuce dake ne ?
ta yi shiru kirjinta na wani irin mahaukacin bugu da karfi .....
mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
SAI KA AURENI DOLE
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
YA RAH-MAN
THE COMPSSINATE
page 63
jin tayi shr taki cewa komai hkn yasa ya ja motar aguje yana cizan lip's dinsa na kasa ahankali ahankali, tare da murza sitiyarin mota , ta kasa daurewa ta dago ahankali tana kallonsa zuciyarta na matsanancin bugawa, zatayi mgn yace "karki ce min komai dan bazan iya barinki kwana wani guri ba, gara muna waje daya koda bazaki min amfani komai ba zansu ki kasance a inda nake .
dauke fuskarta tayi daga gareshi ta maida gefen titi taki yunkurin sake ce masa komai sai da zuciyarta cike take taf da kuncin me tattare da takaicinsa, "gidan ubanta inda mahaifiyarta ke rayuwa ciki ,yake kira da wani guri ....
"wasu lokuta al'amursa na matukar bata mamaki da daure kai, tarasa wani irin mutun ne shi me son kanshi dayawa , akoina sai ya gwada kunjinsa akanta , wanda tasan sharadinsa da ikonsa ba iya kanta kadai ya tsaya ba, ko har da sauran matan dake kai masa hari yakewa iko da nuna shi wani ne .
yadda ta juyar da kanta gefen titi tai kmr batasan da zamansa ba, hk shima yayi mata banza yacigaba da tukinsa har suka iso harabar gidan'su ammi babu wanda yacewa danuwansa kala.
yana gama parking ta yunkura zata fito a matukar sanyaye tare da sanyo kafafunta waje byn ta bude kofar mota .
shima ahankali ya karasa fitowa yayiwa motar key bai fi sauran taku biyu tashiga part din ammi ba ya cimmanta kasancewar bata da saurin tafiya yasa hannuwansa duka ya janyota zuwa jikinsa ya rungumeta yana sakin ajiyar zuciya bakinsa daidai saitin kunennta wanda hkn ya haddasa mata jin wani iri a gbdy ilahiri gangar jikinta muryarsa a kasalance yace "fushi kikeyi dani ko?
"tai shr ...."
" kiyi hkr ba nufina na kuntata miki ba amman ki duba yadda zan tsinci kaina idan barki a wani guri ba inda nKe ba...
"naji ni ba fushi nayi ba sakeni nashiga ciki.
"nagode nakira wayarki?
ta gyada masa kai ok muje ya sakar mata jiki tare da janyo hannuta cikin nasa suka jera tare har cikin parlour 'n ammi bakinsa dauke da sallama .
ammi dake kallon tashar arewa 24 ta waigo ahankali tana amsa sallamarsa, ganinsa tare da su'ad yasa ta kasa karasa amsa sallamar da yayi.
ya waske yana shafa sumar kansa da dayan hannunsa, tare da kashe mata idonsa daya ,ya zaunar da su'ad gefenta yasamu guri gefen ammi ya zauna "ammi sannu da gida inji cewar su'ad yauwa mamana ya jikin naki?
"naji sauki .
"ammi nah karki wani damu daman ciwon nawa ne km na magance matsalar sai dai atari gaba ko hrt beat ,su'ad tayi masa banza tare da zabga masa harara tana me dauke kanta ....
" kai kai!! abdul bansan wani irin halita bane kai, yanzu zuwa kayi ta taho daita?
" sai dai kiyi hkr tunda gata agabanki ni dai alfarma daya kar a sake barinta fita koina, idan ma fitar taza dole a gaya min kawai dan gsky banason dogon yawo, yayi mgnr yana mikewa tsaye tare da kokarin son barin parlour.
"ammi ta juyo tana kallon su'ad wace ta dawo kalar tausayi dan gbdy ta sukurkuce "kiyi hkr mamana hk halinsa yake kece zakiyi kokarin canzashi.
"babu komai ammi ni yanzu abinda yafi damuna shine bamuyi sallama da ummana ba..
"ok bari na kirata miki "
koda ammi takira umman su'ad tana gaya mata abinda ya faru, cews tayi babu komai Allah ya tashemu lfy.
"ina su'ad din? ammi tayi saurin mika mata wayar tare da yi mata ala'mun tai mgn " muryarta na dan rawa tasoma mgn "ummana kiyi h... umma tayi saurin katseta ta hanyar cewa "karki damu diyata ya jikin naki yanzu ? "naji sauki " suka dan dauki tsawon minti goma suna hira yayinda su'ad ke narkewa tana zuba shagwaba sannan sukayi sallama .
karfe 10:00 dot Yagama duka wani abu da ya zame masa kaida yayi shirinsa na bacci ya lalubo wayarsa yashiga neman layinta lokacin suna tsaka da hira ita da eiman kiransa yashigo .
tana dubawa taga shi ne aranta tace aifa nashiga uku da dan naci tsiya .
eiman tabita da kallo batare da tace komai ba sai daya kira yafi sau goma sannan ta dauka muryarta a sanyaye "hello.. "malama wannan wani irin sabon salon iskanci ne ina kira kina kallo kiki dauka?
muryarta a dake "tace ina cikin mutane ne .
"su waye wadan nan mutane, da mahimmanci su ya zarta nawa ?
"zan kiraka idan na kimtsa kawai yaji kit ta katse kiran ...eiman tabita da kallo mamaki dan zuwa wannan lokacin ta fahimci me kiran .
"gsky bazamu yarda wannan ajin fa yana son yayi over dayawa karfa aje neman gira arasa ido ..
"ai wannan yayan naki ne sai da hk wallahi ya cika son kai da zafin zuciya,"aji km yanzu nasoma jan zarena shima dayake nmj yayi fiyye da nawa sai nice zan kasa amsawar kaina y'anci , dan hk yanzu time dina ne nima a barni na wataya "sai dai yyi hkr takarasa mgnr tana murmushi itama eiman kwashe da driya tai tana bata hannu suka tafa.
ak dake kwance yabi wayarsa da kallo cike da matsanancin mamaki ya sake gwada kiran layinta still taki dauka ya dafe goshinsa da hannusa yana jin wani irin