Showing 249001 words to 252000 words out of 420383 words

Chapter 84 - SAI KA AURENI DOLE BY AYSHA A BAGUDU.txt

comfuse na taji mgnrsa ko bata ji ba ,ya
kasa motsawa daga zaune dayake illa gumi dake ta aikin keto masa a ilahirin jikinsa yana gogewa wasu na sake tsatsafowa, jikinsa a matukar sanyaye kmr yabita dakinta ya tmbyeta kotaji hirarsu ne amman yaga kmr zai kwabsawa kanshi idan ya aikata hkn dan hk yacigaba da zama cike da fargaba .

koda tashiga dakin, rufe kanta tayi ciki ta fada saman gado ranta duk babu dadi tunani ne ya addabi rayuwata can km tasoma rizgar kuka me taba zuciya da tsayawa arai

"why why why!!! abdul ?

"meyasa bazaka soni koda kuwa bazai kai kwatankwacin wanda nake ba?


"me ye laifina "meye aibuna pls arayuwa da bazaka soni ba ....kuka take sosai har da shesheka kmr ranta zai fita daga gangar jikinta kafin daga baya ta rarrashi kanta da da karfafa zuciyarta cewar yana sonta tunda tunaninta ya hanashi sukuni da wannan karfin gwiwar tasamu natsuwar zuciya tare da mikawa Allah lamarinta ta mike ta fada bathroom tayi wanka, ta canza kaya zuwa wasu haddaun kananun kaya riga da siket piny da ratsin baki baki ajiki ta yafe kanta da bakin mayafi ta sake fitowa parlour duk da yanayin da take ciki na kunci da bakincikin furucin AK amman hkn bai hana sihirtaccen kyawunta fitowa ba coz she look attractive zaune ta tarar da AK inda ta barshi batayi magana ba hk zalika shima baiyi mata mgn ba, sai dai yayi matukar damuwa da kalmar makaryacin data furta masa kalmar ta damesa tare da tsayawa a kahon zuciyarsa ,yana jin kmr ya zalincetane ta kowani bangare yasa ta furta masa hk .
yayinda ya dinga ji ajikinsa kmr bata cancaci zalinci daga gareshi ba, yana kallonta ta wuceshi zuwa dining yabi bynta da kallo ta ja kujera ta zauna ta debi abinci a plet tasoma ci .
alokacin dayake kallonta tana cin abinci kmr bata son ci ji yayi kmr ya isa gareta ya rungumota zuwa jikinsa yabata abinci yasanar mata da sirrin dake boye acikin zuciyarsa amman ya kasa aiwatar da hkn sai gyara zama da yayi yana kallonta yana hadiyar yawu .

ahankali ya mike tsaye daga zaunen dayake cikin takunsa na isa ya karasa har dining inda take zaune tana tsakurar abinci ya tsaya bisa kanta yana kallonta, tayi tmkr tabasan da tsayuwar wani bil'adama agurin ba, ta sake debo abinci zata kai bakinta kawai taji zaraf ya rike mata tsintsiyar hannuta still idanunsa na kanta yana kallonta, ta dago fararen idanunta masu kalar madara da suke cike da matsanancin rudani da takaicinsa ta zubesu cikin kwayar idanunsa wanda hkn ya saukar masa da tarin kasala ajikinsaa har yanayinsa ya tsananta bukatuwa ,take feeling dinsa yasoma motsawa ahankali ahankali yana cigaba da kallon cikin idanunta yana jin yadda wutar kaunarta me tattare da tsagwaron sha'awarta ke taso masa yana circulating gangar jikinsa .
tsawon minti goma ya dauka rike da hannuta yana kallonta sbd bakaramin kyau tayi masa ba cikin kayan dake sanye da jikinta batare da wani tsoro ko fargaba ba ta tsurawa cikin idanunsa nata kwayar idanu tana narkar dasu hk kawai take ji ajikinta lokacin nadamarsa ya kusa..... lokacin tunon sililin zuciyarsa yayi domin kuwa ko yaki ko yaso ya kamu da matsanancin kaunarta furtawa ne dai bazai yi ba, yayinda ita km ta tabbatarwa kanta sai ya furta wannan kalmar da bakinsa koda kuwa abinda zai aikata karshe kenan numfashinsa ya bar gangar jikinsa amman sai ya furta mata kalmar so.... yadda take kallonsa din nan tasan bazai taba iya tserawa soyayyarta ba koda kuwa zata furta bata sonshi ne.
lumshe mayatattun idanunsa yayi yana me bude bakinsa da kyar yakira sunanta daya saba kira wanda ke maseefar bata mata rai ke............ . tana jinsa tayi masa banza tare da dauke idanunta akansa kmr batasan da tsayuwarsa ba har sai da ya sake maimaita kiran sunanta ke. .....yana sake bin jikinta da wani tikitatccen kallo wanda hkn yayi nasarar kashe mata ilahirin sansar jiki gbdy tsigar jikinta suka mike tsaye har gashin kanta ji tayi duk duniya babu dan rainin wayo wanda ya iya wulakanta mutun kmr shi ....."meye ne zaka dameni kmr naci maka bashi?

aranshi yace ba bashi kadai kikaci min ba har rayuwata kike kokarin rabani daita ,yayinda a zahirance kuwa cewa yayi "yanzu ni zaki kalli cikin kwayar idanuna ki kirani da kalmar makaryaci ,"karyar uwar me naki uhm ina sauraronki ,kigaya min karyar uwar dana miki?

on expecting yaji sautin muryarta cikin dodon kunneshi "tabbas kai din makaryaci ne wanda ya shahara cikin duniyar karya......

"ni din yanzu har mun kawo wannan tsage din da zaki iya kirana da wannan kalmar yakarasa mgnr yana lumshe mayattun idanunsa tare da cizan lip's dinsa na kasa sannan ya sakar mata tsintsiyar hannunta domin tacigaba da cin abinci shima ya samu gurin zama ya zauna na tmbyrta still idanunsa na yawo ajikinta "ki taimakini ki gaya min karya dana miki arayuwa wanda yasa kika furta wannan kalmar gareni kada zuciyata ta buga.
ta kasa dago idanunta ta kalleshi sbd jin yadda idanunsa ke yawo a gbdy ilahiri jikinta.
ganin yadda ya tsareta da mayun idanunsa masu bugar mata da zuciya yasa ta ajiye spon din hannuta ta mike tsaye tasoma tafiya "ke dawo nan, ta tsaya tare juyowa tana Kallonsa kmr zatayi kuka "me ye ne abdul. .. ?
" ka damu zuciyarka dayawa sannan kana son damun tawa zuciyar dan Allah kabarni hk na huta, abinda bakasani ba wanda har ya damu zuciyarka kai din makaryaci ne.........

tana gama fadar hk ta juya ta nufi dakin eiman tana jujjuya masa jiki har ta shige while idanunsa na kanta yana kallon bynta .

tabbas yasan yana mugu mugun sonta amman kalmar karyar data danganta shi daita ya damesa kwarai da gaske abun ya tsaya masa arai sannan hkn yana nufin abubuwa dayawa duk da yasan har yanzu batasan yadda ya kamu da matsanancin kaunarta ba.

Allah yasa batasan abinda ke cikin zuciyata da abinda ya furtawa ammi ba da bai san kalar rainin hankali dazata masa ba ya furta hkn a fili yana dafe goshinsa da zai iya da yabi bayanta zuwa dakin eiman yabata hakuri tagaya masa karyar da yayi sannan ya gaya mata matsayinta acikin zuciyarsa wani bangare na zuciyarsa ya gargade shi da aikata hkn da wannan tunanin ya mike tsaye ahankali rashin sani madafar dafawa ya bar gidan zuwa gidansa.

tun daga lokacin da ammi tayi masa fada yake zuwa gidan sau daya kacal arana shima da yamma ne idan ya taso daga aiki yayinda duk zuwan da zaiyi baya ganin su'ad .

wani yammaci ne dayazo yake tmbyrta gurin ammi wace ke tsaye tana shirin fita unguwa ,tace masa tana daki ita km ta sanya kai ta nufi kofar fita yana tsaye har sai dayaga tashin motarta sannan ya nufi hanyar dakin su'ad yana daura hannunsa kan handle din kofar ita km tana kokarin sanyo kai daga dakin tana ganinsa tayi saurin komawa da baya tana kokarin danno kofar yayi saurin cafko hannuna cikin nasa wanda ita km ta ridaga ta danno kofar da karfi wata irin razananniyar kara ta saki tare da durkushewa akasa tana kuka.. ya turo kofar yashigo jikinsa na rawa yayi zaman dirshan agabanta kmr yadda tayi a kasa ya tattarota gbdy zuwa jikinsa ya rungumeta tsam yana rarrashi "muga hannun ,taki yarda ta mika masa hannunta sai kokarin barin jikinsa take tana kuka tana yarfe dayan hannuta muryarta cike da sautin kuka tace "kasakeni dan girman allah ka daina hada jikinka da nawa banaso banaso!!

"banason ganin fuskarka bana kaunar ganinka acikin sabuwar rayuwata aikin banza kawai malam, mutun sai jarabar son taba jin mata ta mike tsaye daga jikinsa tare da shigewa dayan dakin ammi ta barshi nan zaune cike da matsanancin mamaki da fargaba "wai me kenan hkn yake nufi?

"da gaske su'ad ta daina sona ne ko me?
" bata son sake ganina cikin sabuwar rayuwarta ?
yayiwa kansa tmbyr yana duban bayanta har tashege dakin.

ya ilahil alamena ya furta ahankali gumi na keto masa a gbdy ilahiri gangar jikinsa take km kwalkwaluwarsa tashiga caji na neman mafita bai taba tunanin zuwan wannan ranar ba daman zai tsinci rayuwarsa hk km adalilin su'ad ya dade zaune tsawon lokaci yana duban dakin data shiga daga bisani ya rarrafa ya mike tsaye cike da sanyi jiki dan dole yayi wani abu akan lamarin, zagayar dakin yasoma yi yana zance zuci sannan ya nufi kofar dakin yajita akulle wani irin tuttukin bakinciki ne ya caki tsokar dake makale akirjinsa ,bai san sanda ya daga kafarsa daya ya doki kofar dakin da karfiba...amman kofar bata bude ba ya sake kai mata duka a matukar zuciye sai ga kofar ta balle su'ad dake tsaye tana kallon yadda yake dukan kofar da karfi ,ta kamkame jikina guri daya tana me zaro idanunta waje jikinta na kirma kmr me jin sanyi yasoma da'ga kafafunsa yana tahowa inda take tsaye jikinta na shaking tsoro da matsanancin firgici ne yayi mata diran makiya wanda kadan ya rage fitsari bai zubo mata kafin yagama karasowa gareta yaga tayi luuuuuuuu zata fadi yayi saurin tarota ta fada jikinsa aiko jikinta ya dauki kirma, take yagane ciwonta ne ya tashi kenan tsoro ma zai iya haifar da tashin cutar farfadiya rungumeta ya tmbyi kanshi yana rungumeta tsab ajikinsa yana kallonta wayyohhly su'ad ina mugu mugun sonki karki ce kin daina sona idan hk takasance basan yadda zanyi ba ya mike tsaye tare daita ajikinsa yana kallonta har ya isa kan gadon ammi ya kwantar daita yasoma cire mata jikinta yana furta kalmar tsuntsu daga sama gasashe hkn ma yayi min dade tsab yagama rabata da doguwar rigar jikinta hannuwansa duka ya daura bisa kirjinta yana zagaye dukiyar fulaninta yana hadiye yawu kafin ya zarce da murza kan nipple dinta yana lumshe mayatattun idanunsa yana cigaba da murza kan nipples wani murzawa yake ahankali kafin daga bisani ya daura bakinsa kan beast din daya yana tsotsa kmr wanda yasamu sweet while dayan hannunsa na kan brest din daya yana murzawa yana tsotsar kan nipple dinta daya wani irin yanayi ya tsinci kainsa ciki matsanacin shaukinta cike da matsanancin sha'awarta ya fara da salonsa wasaninsa zazzafar romacing yake aika mata dashi kmr tana cikin haiyacinta, take km jikinta ya sake daukar kirma kafin daga baya ya tura finger's dinsa cikin jikinta ya fara fingering dinta yana lumshe mayattun idanunsa.
yadda yake fingering din kasanta hk jikinta ke sake daukar kirma ya dan tsaya yana kallon yanayinta "kodai itama tana jin dadi ne alhalin bata cikin haiyacinta? sbd ganin duk sanda zaiyi sucking dinta ko fingaring dinta cikin yanayi ciwon jikinta na sake daukar kirrma gwada meida hannunsa yayi cikin kasanta, yaji jikinta ya sake daukar kirrma dan hk yacigaba dayin fingering dinta jin yadda kasanta ke digan ruwa yasa jarabarsa sake ta'azra cike da matsanancin sanyi jiki me tattare da shaukinta ya raba joystick dinsa cikin jikinta yana sauke wani naunauyen ajiyar zuciya uhmmmm ji yayi kmr yashige cikin aljanna ne tsabar sweet din dayaji takara yi masa dan wani irin sihirtaccen dadi ya dinga jin yana circulating gbdy ilahiri sansar jikinsa . ponping dinta yake sosai yana
jinsa kmr yana yawo acikin gajimare ne wayyohhly Allah ya furta a fili gsky mata ababen jin dadi ne ga rayuwar "da" nmj cikin zafin nama ya dinga zira mata bananarsa me dadi cikin sauri sauri yana kiran hhhhhhhhhh ashhhhhhh wayyohhly ....ita km sai kirma take shi km yana aikin kwasa mata wani dadin shauki yake ji ajikinsa shi kansa yasan su'ad akwai dadi irin matan nan ne masu tsananin ni'ima ya dage kafafunta duka ya daura saman wuyarsa tare da kai hannunwasa duka ya rike fuskarta yana kallonta yana caccakar yadda yake so gbdy yagama fita cikin haiyacinsa balle ya tuna da yanayin datake ciki yau ma ya dade akanta yana having sex daita sai dayaji ya masu sannan ya sauke kafafunta kasa ya mike tsaye yana kallonta yana girgiza kai yasan da idanunta biyu yadda take jin haushinsa din nan, baza taba barinsa ya samun yadda yake so da jikinta ba.
kayanta ya mayar mata shima ya meida nashi ya dauketa zuwa dayan dakin , ya nufi waje ya aika security yaje ya kira masa me gyara , cikin minti goma suka dawo tare da me gyara yana tsaye aka meida kofar kmr yadda take tmkr babu abinda ya faru ya sallami me gyara ya koma dakin daya kwantar daita , har lokacin tana kwance tana kirma ya ciro wayarsa yakira number ammi yana sanar mata da ciwon su'ad ya tashi .

a harzuke ammi tace "dan ubanka kiran me kake min yanzu kmr bakasan abinda zakayi mata ba "aikin gama ai yariga ya gama "me kace abdul ammi ta fada da karfi ?
yayi kasa kasa da muryarsa yana shafa sumar kansa "ai na nufin na taimaka mata "ubangiji Allah ya shiryeka abdul kwata kwata baka da kunya da tsoro bansa inda ka samo wannan halin naka ba.... ganin nan zuwa yanzu ai yana jin abinda tace ya katse kiran yana furta barin na gudu kafin ta dawo tasameni ya nufi hanyar a parlour ya iske eiman wace tashigo yanzu "eiman yakira sunanta "na'am yaya shiga dakin ammi wacan yarinyar na can babu lfy da ala'mun ciwonta ne ya motsa ni na wuce gida tun bai kai ga karasa fadar mgnrsa ba ta mike zumbur ta nufi dakin.

daren ranar da kyar daga ita har shi suka iya runtsawa ita radadin ciwon hannunta ne ya hanata runtawa, yayinda shi km tsananin tunanita ne ya addabi rayuwarsa ji yake akanta kmr ana fixgar tsokar dake makale akirjinsa ne.

washe gari da zazzabin abu biyu ta tashi sbd azabar radadin da hannunta ke mata ga km na ciwon jikinta datake jin kmr ammata dukan mutuwa ne gashi sam taki gayawa ammi halin datake ciki taja bakinta tayi shr tana lallaba jikinta .

tsawon kwana biyu bai sanyata cikin idanunsa ba ko yazo gidan ba zai ganta ba so yake ya duba hannuta dan yasan bakaramin jin jiki tayi ba amman gbdy ta toshe hanyar haduwarsu .

yashigo gidan tana zaune ita da eiman yasamu guri ya tsaya ya jingina bayansa da bangon parlour 'n yana kallonta ta gefen ido sannan yace "eiman ina ammi?
" tana dakin tabashi amsa tana gaisheshi tare da mikewa ta bar gurin ya juyo ahankali yana kallon inda su'ad ke zaune wace tayi kmr batasan da tsayuwarsa agurin ba, ta mike zata raba ta gefensa ta wuce ranta a hade ya riko tafin hannuta mara ciwo cikin nasa yana murzawa , wanda yasa tilsa taja ta tsaya ta juyo a fusace tana kallonsa.

" sannan tasoma kokarin fixge hannuta cikin nasa pls ki kiyi hkr ki tsaya magana zamuyi ta yo baya kadan tana fuskantarshi "hakurin me kake bani?
"hakurin borin kunyar morar jikin karuwa tantiriya yar jaliya mara kamun k....on expecting taji ya hade bakinsu guri daya ,ta hanyar hanata karasa fadar abinda take so fada ,yashiga tsotsar bakinta kmr zai cire mata lips yana kallon cikin kwayar idanunta ,ta dinga kokarin kwace bakinta cikin nasa ta kasa dole tasa ta hakura ta kyaleshi ba dan ranta yaso ba sai dan ya toshe mata hanyar fitar numfashi da hancinsa sosai yake tsotsar bakinta tare da narke mata ajiki ,har sai daya ga ala'mun numfashinta na neman barin gangar jikinta sannan ya barta ya sake tattarota ya rungumota zuwa jikinsa sosai yana sauke naunauyen ajiyar zuciya tare da busa mata iskar bakinsa.
itama numfashi da ajiyar zuciya take janyo da kyar tana fitarwa ,idanunta suka cicciko da ruwan hawaye "kiyi hkr nasani nayi kuskuren riko hannuki danayi har kika ji ciwo ,sannan ina baki hakuri ne ba dan wani abu ba sai dan wasu dalilai nawa masu yawa ta km jan jikinta zata kwace ya sake matseta "dan girman Allah ki tsaya ki saurareni..
"babu wani sauraranka da zanyi kai ko mgn ta fatar baki banason ta sake hadamu, balle jin wasu zantuttuka .
dan hk ka sakar min jiki dan bakada abinda zaka ce min," babu rashin mutunci da wulakacin da ban sha ba akanka amman shine zaka wani zo min da karamin murya kana bani hakuri gulma sbd yanzu kana morar jikina ko?

" abinda ya saka bazan maka Allah ya isa ba sbd ciwon dake jikina, ina bukatar yabarni if not tsinuwa tare da Allah ya isa zan dinga maka a duk sanda ka kusanceni .

"ko kin min Allah ya isa bazai kamani ba km babu abinda Allah ya isanki zata min ke din matata ce wace ko babu ciwo atattare dake addini yabani damar kusantarki a duk lokacin dana so..
sannan karki yi wani dagawa sbd nifa bawani dadinki ma nake ji ba yayin saduwa dake cikin wannan ciwon ,nafi son kina cikin haiyacinki," dan nasan idan kika d'and'ani xumata da kanki zaki dinga kawo min kanki ina lasa miki .

"Allah ya tsareni da yin kuskuren kawo maka kaina ai ko daman can ba sbd wani abu naka nake bibiyarka ba ,sbd rayuwata nake binka yanzu km tunda kowa yasan matsayinsa rabuwa zanyi da kai sbd kai din mugu ne wanda bai san hakin bil adama ba sai na kansa .
"ka sakeni dan girma Allah ko dole sai jikinka ya ru'bu da jikina ?
ta karasa mgnr muryarta cike da hargowa tana kokarin kwace jikinta
yin duniya tayi dashi amman yaki sakinta tayi kukan kura zata kwaci kanta yaki sai ma janyota daya sake yi ya hadeta da kirjinsa tana jin yadda zuciyarsa ke bugawa da karfi kmr zata fasa zuciyarsa ta fito, ganin yaki sakar mata jiki ne yasa ta saka wata

Chapters

Related Ebooks
19, September 2025
Aisha Auwal

Wow

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login