Showing 363001 words to 366000 words out of 420383 words
Chapter 122 - SAI KA AURENI DOLE BY AYSHA A BAGUDU.txt
ce takawoshi
ta tsinci kanta da kokarin juyawa tayi kwanciyata ta juya masa baya.
ya sake matsowa zuwa gareta ya kwanta lamo abayanta batare da yace mata komai ba illa hannunsa daya kai jikinta yasoma shashshafa mata jiki da salonsa me me tsayawa arai da wuyar mantawa.
tayi buris dashi yacigaba da ruda mata jiki da waninsa har xuwa sanda ya cire mata kayan baccin bata motsa ba shi kad'ai ke kid'insa da wararsa lokacin daya sauke bakinsa a kasanta kasa hakurita yagaza dole ta cutsa hannunta cikin sumar kansa tana cakudawa ahankali ahankali tare da lumshe idanu ahankali ya dinga romacing dinta yana sucking dinta hannunwansa duka akan kirjinta yana aikin murzawa sunyi nisa cikin shaukin juna har ya shigeta, sun dauki tsawon awa daya da wasu yan mintuna yana kanta yana having sex daita, gbdy jikinsa kirma yake ya tsotse brest dinta ya tsotsi bakinta still yana having sex daita yi yake kamar zai cinyeta ita kanta ilahirin jikinta ya mutu murus batada wani sauran laka ajikinta ji take kamar suka kasance haka muddin rai.
Tana ji ina ma lokacin da ya dawo mata ,"ina ma abdulkabir dinta ya dawo cikin haiyacinsa kamar da "ina abbuwa su daita tsakslaninsu,wai itace yanxu batada iko da yanci da mijinta sai abinda wata tace shi za'a yi, "mijinta bai da lokacinta balle cikin jikinta dayakasance abinda yafi so da muradin tabashi kenan ,ta tuna lokacin da suke spain ko tsallaken wata tayi tashin hankali ne, itace wai yanxu hakinta ma sai aboye zai dinga zuwa yana kawo mata ,ta hanyar zuwa mata tsakiyar dare wannan takacin yasa ta sake kamkame shi ajikinta tana shafa sumar kansa wasu zafafan hawaye suka shiga gangarowa a fuskarta suna bin kuncita.
Jin dumin zafin ruwa yasa shi dagowa daga jikinta batare daya zare joystick dinsa daga kasanta ba, yaga kuka take sosai yarasa dalilin abinda kesata kuka yan kwanakin nan idan zai kusanceta ,ahankali ya kai bakinsa yashiga lasar hawayen da harshensa yana kissing din idanunta zuwa hancinta ahankali ya gangara zuwa bakinta ya tsotse lip's dinta sannan ya kamo laulausar harshenta yashiga tsotsa yana mata rada cikin kunneta.
A can kuwa bangaren zeey kasa runtsawa tayi a daki jiraba ce ta motsa mata juyi kawai take akan gado wani abu yazo mata xumbur ta mike ta tsaye da niyyar taje ta kawai abdul kanta yau a lisafinta yau zai kama ya kusanceta ,murna biyu ya hade mata cima burin boka da kuma kanta tasan bakaramin cin kaca zai mata ba ta isa gaban mirror ta feshe ilahirin jikinta da turaraka kala kala ta nufi dakinsa tana yauki tana daura hannunta kan handle ta murda taji kofar a bude tashiga dakin taga wayam bashi ba alamunsa ta karasa bayi ta bude nan bashinan a guje ta fito daga dakin xuwa harabar gidan kai tsaye hanyar bq ta nufa acikin zafin nama addua take Allah yasa kar zarginta ya tabbata cin amanarta abdul yake .
Su kuwa masoya suna can duniyar sama suna more kuruciyarsu suka soma jiyo motsin sautin tafiya daf daf ana nufo kofar a matukar zabure ak ya mike daga jikin su'ad cikin yanayin sauri yashiga mieda wandonsa ita kuma ta janyo zani ta rufe jikinta daidai lokacin da zeey ta banko kofar dakin ta hantsilo tana haki tare da zaro idanuwa waje tana kallon ak ,su'ad ta yunkura da kyar da mike tsaye ta tsaya tana kallon zeey gbdy gashin kanta abaje sun hargitse haka ma kwayar idanunta sun canza launi alamun sunyi wani abu ko kuma suna daf da yi .
Jikin zeey na rawa ta matso kusa da su'ad
"me kikayiwa mijina ?
"Me mijina yake yi a dakinki ?
Tayi mata tmbyr jikinta na sake daukar kirma .
"Tambayoyinki sun tafi koyon sallama kodayake wanda yasan kaidar addinin muslinci shi zai yi sallama bake me d'aukar hakkin wasu dan son zuciyarta ba " dan haka malama fita kiyo sallama sannan kishigowa mutane daki .... ..
"Ke dan ubanki ni zaki fadawa nafita nayo sallama acikin dakin dayake cikin mallakina ubanki yayi kad'an ...
"Ubanki dai ba dai ubana ba kuma wallahi kika sake furtar min wata banzar kallama baki fita kin bar dakina nan ba zan tabbatar miki cewar ke karamar yar iskace ....oya out of this room su'ad ta fada cike da jarummata "xuwan mijinki kuma shi zaki tmby bani ba dan ko ba'a dakinsa kika ganin ba .
Wani irin juyi zeey tayi zatayi kan su'ad ta rufeta da duka, ak yayi saurin rungumota jikinsa" plz my zeey karki mata komai idan wani abu yasameta zamu shiga uku daga ni har ke agurin ammi "ka sakeni kai ne dai zaka shiga uku amman banda ni "ammi uwatace ko uwarka "ka sakeni nace jikinta
kirrma .
Su'ad ta gyara tsayuwarta tana kallonsu cike da takaicin kana tace "ka saketa me zakiyi idan ya sakeki ?
"Karkiyi tinanin haukar dakikeyi masa yanabiye miki ,saboda kin samu damar rufe masa zuciya da mugun halinki zakiwo min shi na 'kyaleki wallahi barganin kinfi karfin zuviyarsa kiyi tunina zakici galaba akaina zan nuna miki ke karamar yar iskace muguwa azaluma me zuciyar kafirai a fuska Allah a zuciya kuma fir'una ...
"My life kana tsaye kana kallonta sannan kanajin abinda take cewa, ak yayi saurin bugawa su'ad tsawa "kiyiwa mutane shiru sa'arki ce zeey dazaki dinga mata rashin kunya?
," kar nake sake jin bakinki idan ba so kike na 'bata miki rai ba ..
su'ad tayi shiru bata sake cewa komai ba zeey kuwa sai cika take tana batsewa ak ya kamo hannuta my zeey muje ta fixge hannuta "munafuki maci amana kace min bazaka kusanceta ba ashe bin dare kakeyi kana zuwa gurinta ya sake kai hannunsa ya riko hannuta wannan karon bata fixge ba sai dai uwar harara datake jefa masa "babu abinda yashiga tsakanina daita ak ya fadi haka yana sake kokarin kamo hanun zeey .
Su'ad ta bude baki tsabar mamakin ak "babu abinda yashiga tsakaminku uwar me kaxoyi dakinta ?
"bama shi ba kalli idanunka yadda suka kada suka canza launi haka ma nata "ki yarda dani babu abinda mukayi su'ad dake tsaye ta isa gareshe "abdul meyasa bazaka gayamata gaskyr abinda mukayi ba ta fadi haka tare kokarin kamo hannunsa .
a atsawace ya dakatar daita ,da hannunshi tare da daka mata wata irin razananniyar tsawa ,data frigita zuciyarta har ta sata kamkame jikinta tana kirrma .
"kallonshi take da bayyananen tsoro a saman fuskarta,take ya hadiye duk wani emotion din dayake ji attare daita .
Fuskashi bbu walwala Ya sauke idanunshi cikin nata Yana may nunata da dan yatsansa ke... ...banaso iskanci da rainin wayo da hauka kika sake yunkurin sake cewa wani abu sai na datse igiyoyin aurena akanki
,
"to,bari ma kiji wannan shine zai zama last time din da matata tana magana kina meida mata ......
"Ya isa duk wannan hargagin banza kakeyi ,wannan hargagin bai kai zuciyarka ba kuma wallahi kajowa kanka agurina ke kuma makale mata iya jaraba an rigada anyi gadon jaraba da makalewa zuciyar namji "yau shine karshen da zaki sake ganin kafarkfar mijina inda kike .
"Bansan meyasa mu tunanina ba da har na amince da zamanki cikin gidan ?
"kamata yayi abdul ya rabudake rabuwa ta har abada dan zamamki
Amatsayin abokiyar zamana zai iya kawowa rayuwata illa .dan haka ina tabbatar miki daga yau kingama zaman aure agidan nan dan Abdul mijina ne kad'ai bazan taba sharing dinsa da wata ba ..
"My life "
"Ya'akayi my zeey "
"Ina son a yanzu ka sauwakewa wannan yar jagaliyar aurenka dake kanta kuma tabar min gidana a yanzu yanxu ...
"Ok my zeey angama yanzu kuwa zan sauwake mata na huta da jaraba yayi sauri ya fita daga d'akin cikin minti biyu ya sake dawowa hannunsa rike farar takadar cikin Whit anvelop jikinsa na rawa ya mikawa zeey ta amsa tana yatsina fuska tare takowa tana buga envelop din a dayan tafin hannuta har ta iso inda su'ad take tsaye tamkar an dasata gbdy ta dawo wata halitta daban .
"My life "
"Yes my zeey "
ya amsa muryarsa a raunane "saki nawa ka rubuta mata ?
Gabansa ya bada rasss jikinsa na rawa yace "duka na rubuta .
"Very good ungo sai kuma aje abi wani jirgin Amman abdul yafita daga tarkonki kuma ya tsira daga gareki ya barki bari na har abada ..
Hannu su'ad ta daura aka Tare da shiga cikin wani sabon tashin hankali ,inna lillahi wa inna ilaihi rajiun kawai take ambata akasan ranta tana sake maimaitawa wanna wacce irin maseefa ce aka jefa ita da mijinta ciki ?
jiri ne ko kuwa buguwar xuciya ce ta sameta daga tsayen datake,
Saboda ji tayi kanta tare da gangar jikinta suna juyawa daita gabadaya idanunwanta sun rufe tasoma rashin ganin komai da lalube tasamu ta isa jikin bangon dakin ta jingina ahankali kuma ta sulale kasa ta zauna tana janyo numfashi da kyar alokaci daya taji abinda ke cikinta yayi wani motsewa da karfi ta kai hannunta ta dafe daidai gurin har lokacin girgicin datake ciki bai sa hawaye ko daya zubo mata ba.
Gabadaya tashin hankali datake ciki ya hanata Ko gezau ballanantana Tayi yunkurin mikewa daga inda take zaune.
magana take son yiwa Abdul mijinta Amman Sam takasa furta ko daidai da kalma daya , numfashi kawai take ja ta bakinta Tana fitar dashi da kyar.
al'amarin zeey yasoma girmama tunaninta .
yayinda D'an cikinta dake sake hantsilawa ne yasa ta mimike kafafunta tare da waresu tayi zaman yankaciya .
tana nan zaune taji an buga mata wata razananniyar tsawa " ki tashi kibar min gidana mayya kawai me nacin jaraba.
sai sannan suad tasamu ta iya mike wa tsaye da sauri jikinta na kirma kuma sai alokacin tasan zeey ce kebata umarni gata tsaye amman gbdy ta kasa daga kafafunta sannan kuma bata ganin komai acikin dakin sai duhu ... ..
Cike da tashin hankali ak yace "my zeey dan Allah kibi yarinyar nan ahankali kodan halin datake ciki ,idan wani abu yasameta zamu shiga tashin hankali agurin ammi "yi min shiru munafikin Allah ta'ala kai ga me mata ko ?
"to wallahi idan na sake jin ka sake magana sai namaka azaba me radadi arayuwarka wannan ma tabo ne zan ma rayuwarka wanda zaka dade kana jinsa acikin zuciyarka .
"sannan maganar shiga tashin hankali kaine zaka shigashi a gurin ammi dan kai ta haifa bani ba, dakiki kawai kalli yadda yake magana ta fadi haka tare da barin d'akin .....
duk wannan lokacin idanun su'ad basu gane mata komai facce duhu..komai ya 'bace mata acikin 'kwal'kwaluwarta amman banda kalmar inna lillahi wa ina ilaihi rajiun shi kawai take iya furtawa ahankali tana maimaitawa kusan minti 20 tana tsaye batansan halin datake ciki ba sannan Allah ya taimaketa tasoma bude idanunta ahankali adaidai lokacin da ak yakaraso gareta jikinsa na kirrma ya dauki zaninta dake yashe a gefen katifa yasoma kokarin d'aura mata sannan yakarasa ya dauko doguwar riga ya zirawa jikinta sannan ya kwashi sauran kayanta yaja hannunta yaji taja ta tsaya tana kallon yadda gabadaya yanayinsa ya sake canzawa ,ganin taki tafiya ne yasashi tattaro sauran kuzariinsa da yayi saura yakamo hannuta yana janta saboda baya son zeey ta dawo dakin ta sameta bai san abinda zata mata ba . Cikin haka zeey ta dawo dakin
mamaki da tsoro suka taru suka hanata cewa komai kawai takarasa ta turesa gefe ita kuma su'ad Sai ma binshi take da kallo zeey najan hannunta ,har takaita bakin get ta 'kwallawa Williams kira William come out and the get for this stupid winches .
Williams ya fito sai tsayawa yayi abakin kofar d'akinsa rungume da hannunwasa yana mamakin zuciya irinta zeey ganin yaki budewa yasa tacigaba da janta takarasa bakin kofar sosai ta bude Tare da hankad'ata waje ta maida kofar garam ta rufe da karfi ....
Banda bangon data dafe da hannunta bbu abinda zai hana bayanta buguwa da bango .
Sai lokacin wasu Hawaye masu d'umi da ciwo suka zubo mata tasa bayan hannuta Tana gogewa
Williams ne yasoma kokarin bude kofar ,da karfi zeey tace "what are try to do ,if you try me willams you will be fired ..
" what else if you fired me ?
"I will open this get and nothing will happen yasoma kokarin bude get batare da ta sake yunkurin cewa komai ba ya isa inda su'ad ke jingine jikin bango "madam come inside tashiga girgiza masa kai" just live me William's tkns for the caring yin duniya yayi da su'ad akan tashigo, taki shigiwa ,da kyar yasamu ya shawo kanta tashigo tana shigowa zeey na nuna musu hanyar waje "all of you out of this house daidai lokacin da ak ya fito daga dakin su'ad yana kuka duk shine silar komai silar rabuwa da muradin ransa yana sonta bai san abinda ke damum tinaninsa da kwalkwaluwarsa ba, bai san dalilin dayasa baya iya tsalleke maganar zeey da umaninta ba ,jiki a sanyaye yakaraso ya jin gina jikin bango tare da rungume hannuwansa duka akirji ya tsurawa su'ad idanunsa yana kallonta da cikin jikinta wanda sai ka kurawa cikin ido sosai tukun zaka lura dashi .
Da hannu William's ya nunawa su'ad hanyar dakinta oya madan enter..
"what are you to do William's inji cewar zeey?
"ok you want try me abi ?
If you try me for this matter ...."madam i will try you were do you expect this woman to go by this time anything you won't do live it to tomorrow morning williams ya katseta yana huci..
" shot up stupid goat , am talking you are talking you are very stupid william's yayi shiru bai sake cewa komai ba illa su'ad daya sake nunawa hanya shi kuma yana biye daita abaya .
A fusace zeey ta sake kiransa" William's stop there ya tsaya cak batare daya juyo ba sannan yace"madam idan kikayi kuskuren karasowa nan da zumar cewa wani abu.zan tona miki asiri ...
Cak itama taja ta tsaya tare da kai hannuta tana tsotsa gashin attaciment din kanta su kuma suka cigaba da tafiya ..
Kallon kallon aka shigayi tsakanin ak da zeey yadda yake kallonta a matukar firgice jin furunci William's gareta haka itama take kallonsa a tsorace ganin reaction dinsa ,suna nan tsaye har Williams ya kai su'ad d'akinta ya dawo yashige dakinsa sannan ta sauke naunauyen ajiyar zuciya "oh my godness what's happen to me komai yana son kwabemin shine tmbyr datayiwa kanta sannan ta juya fuuuuuuu kamar zata tashi sama yana ganin shigewarta yayi saurin koma d'akin su'ad yana shiga dakin ya isketa tsaye tana kuka tana zagaye d'akin yakarasa inda take ya rungumota jikinsa yana shafa bayanta,shi kansa kuka yake da idanunsa sai dai yarasa me zai ce mata domin tarage damuwar dayake gani atattare daita, ahankali ta janye daga jikinsa tana sheshekar kuka tare da tsura masa ido da kyar ta bude bakinta takira complete name dinsa "abdulkabir yayi saurin matsowa kusa daita" nice na cancaci wannan wulakanci daga gareka ko ..?
"Ka sakeni ina dauke da cikinka wata 5, yashiga girgiza mata kansa yana kuka Abdul ka sakeni ko?
" meyasa ka sakeni kana son nida d'anka muyiwa rayuwar maraici ko?
Nan ma kanshi ya girgiza mata to "meyasa ka sakeni har sakin da'aba so....?
ya rungumota jikinsa sosai yana shafa bayanta "tashiga dukan kirjinsa tana furta kalmar meyesa ka sakeni?
meyesa sakeni !!?
"me nayi maka sakeni?
Zamewa tayi ajikinsa tana wani irin kuka me daba xuciya shima zamewa yayi yayi zaman dirshan tmkr yadda tayi ya tarairayota jikinsa yana busa mata iskar bakinsa hannuwasa duka zagaye saman cikinta yasa bakinsa cikin kunneta a kideme tace "kabarni abdul me zakace me kuma? "bazan fahimci duk abinda zaka gaya min ba ....."gabadaya komai ya tsaya masa cak yarasa me xaice mata so yake ya furta mata kalmar dazata fahimta tasanyaya xuciyarta akan wannan rudanin daya faru ,amman yaji andaure harshersa akanta kusan awa biyu sukayi a zaune yana rungume daita ajikinsa yana rarrashinta yana busa mata iskar bakinsa dake sake jefata cikin zallar shaukinsa.
ta daina kuka ta dawo ajiyar xuciya gbdy daga ita har shi kasa runtsawa sukayi zeey ta dawo dakin yafi sau gamo ya tashi suje su kwanta amman yaki tashi kamar karta sakashi rubutawa su'ad saki komai ya tsaya mata yin duniya yaki barin su'ad sai kuka yake yana bata hakuri ta rabu dashi yafi jin dadin zama tare da su'ad ..
fita tayi fuuuuuuu a fusace kai tsaye inda tukunyar da boka yabata ta nuta ta dauko ta rike a tafin hannuta tashiga kirarin kiran sunansa dana iyayensa abdulkabir dan baraka da adamu in dai cikin cikin baraka ka kwanta har tsawon wata takwas kuma ta haifeka da gwiwowinta guda biyu duk abinda nace maka karka tsalleke umarni da magana tazamo tamkar uwar data kawoka duniya, tayi numfashi sau uku acikin tukunyar sannan ta meidashi mazauninsa ta sake komawa dakin daga bakin kofa ta tsaya ta wangale labulen dakin "abdulkabir azabure ya mike tare da ture su'ad ajikinsa yana duban. Zeey oya bini muje mu kwanta "ko bazaka kwanta bane?
Da sauri yace "zan kwanta oya let's go suki suki yabita abaya batare da sake juyowa ba .
Allah sarki su'ad kukan ma kasayi tayi ta yunkura tashiga bayin d'akin ta dauro alwala tashiga kaiwa Allah kukanta tana
Zubda hawaye har asuba bata iya runtsawa ba hatta bacci barowa bai yi nasarar daukarta ba tana idar da sallar asuba ta tattara kayanta masu amfani ,ta fito daga d'akinta ta kulle tasoma takowa zuwa bakin get har ta kai hannunta jikin get taji sautin muryar Williams "madam
19, September 2025
Aisha Auwal
Wow