Showing 402001 words to 405000 words out of 420383 words
Chapter 135 - SAI KA AURENI DOLE BY AYSHA A BAGUDU.txt
afirgice yana dubanta atsorace ya matso gareta yashiga tmbayrt "menene ina ke miki ciwo tashi tashi muje hospital.
"bazan iya tashi ba mutuwa zanyi.. ya zaro idanuwa waje zuciyarsa na kokawa yayi saurin kunna wutar lantarki ai abinda yagani ne yasashi sakin gigitaccen kuka yana furta" inna lillahi wa inna ilaihi rajiun "shikena na kashe kaina...
mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
SAI KA AURENI DOLE
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
*AYSHA A BAGUDO*
dedicated to
hauwa A Usman
jiddar
YA KHABIR
THE AWARE
page 87
........jini yagani ajikin farar rigar baccinta dif 'kwal'kwaluwarsa ta d'auke wuta ,kmr wanda aka aikowa da sakon mutuwa ,nan take d'akin ya fara yawo dashi tmkr zai fad'i ,zuciyarsa kuwa tamkr zata fito waje saboda tsabar tashin hankali daya tsinci kanshi,ita kuwa sai runtse idanunta take tana murkususun ciwo ganin halin datake ciki ne yasa komai yashiga dawo masa ..
"meyasa nayi abinda nayi?
"Meyasa why why gashi zan rasa bby'na akaron banza "
"oh my goodness God have mercy on me "kar kasa narasa abinda ke cikin yarinyar nan, da kyar yasamu yakaraso jikin gadon datake zaune ya zame k'asa tare da dafe kansa wanda yake barazanar faduwa .
sautin muryarta ce ya an karar dashi daga duniyar tashin hankali dayake ciki.
"abdul cikina ka taimakeni zan mutu, mararta ce tayi wani irin murd'awa wanda hkn yasa ta saki razananniyar k'ara...
ai bai san sanda yayi wata irin zabura ya mike tsaye bisa kafafunsa jikinsa na kirrma ya tattarota jikinsa ya rungumeta tsam yana kuka "am really sorry hrt wallahi bansa zaki shiga cikin wannan halin ba ,kiyafe ni matata babu abinda zai sameki samabatu kawai ya dinga xubawa sannan yayi hanyar waje daita ,ita kuwa da kyar take janyo numfashi tana fitarwa.
sauri sauri gudu gudu da hk ya fito daga cikin part dinsa yana k'wallawa direbansa kira "adekule adekule where are you?
securities dake tsaye suna shawagi akan duty din'su daya daga cikinsu yayi saurin juyawa ya isa d'akin kule ya tasoshi cikin magagin bacci yatashi cikin sauri security yagaya masa kiran boss.
afirgice yasoma kokarin isa inda ak da zuwa lokacin har ya sanya su'ad cikin mota . yashiga cikin motar yana kokarin tayarwa kule ya iso "sir dan Allah ka fito na tukaka "kaci kutumar ubanka dana fito bacci na kawoka kayi ko aiki ..?
"kajira dawowata yana gama fad'ar hk ya fige motar aguje, dan tuni securities sun dade da bude masa get. fitarsa ke da wuya ammi da dady suka fito sakamakon jin sautin muryarsa cikin dare kai tsaye gurin securities suka nufa suna tmbyrsu batare da bata lokaci ba suka gaya musu iya Abind idanunsu yagane musu ai take hankslinsu ya tashi . suka shiga neman number sa tana ringin baa d'auka.
gudu ya dinga shararawa akan titi da taimako Allah ya iso hospitar dinsu, cikin sauri aka turo gadon marasa lfy aka daurata aka nufi dakin doctor daita aka .
da gudu gudu aka shiga dakin likita daita domin a samu a ceto lafiyarta da bby'n cikinta likitoci suka rufa akanta domin bata taimakon gaugauwa da binciken abinda ya haddasa masa blinding da kyar likitoci suka samu nasarar tsaida jini sannan suka d'aura mata drip.
shi kuwa yana tsaye bakin kofar d'akin
kuka yake kamar karamin yaro yana dayasanin abinda ya aikata ganin fitowar likitici yasa d'an tsagajta kukansa ya nufi gurinsa da sauri doctor yace shi xuwa office dinsa ya biyosa cikin hanzari yana shigowa doctor yace "zauna .
"kaine mijinta?
da sauri ya d'aga kai "eh ya akayi doctor ta mutu ne?
doctor yace "aa bata mutu ba tasamu jijiga ne eclamisia sakamakon jinita dayayi mummanar hawa ya'akayi kabari hkn ya faru?
"alhamdullahi tunda bata mutu ba.
doctor yace "yanzu dai mun shawo kan matsalar ta hanyar zuba mata magani cikin drip saboda bby'n cikinta ya gicce mata ciki idan Allah ya taimaka zai koma daidai "idan bai koma ba zuwa safiya sai dai ayi mata cs aciro abinda ke cikin ak ya sauke wata zazzafar ajiyar zuciya game da share gumi dayake ta faman tsatsafo masa a goshi kai kace wanda ya hadiyi kunama sannan yace "doctor ko zan iya ganinta yanzu?
"why not kana iya ganinta ya mike ya fito yashiga .
d'akin datake kwance ya kwance take tana bacci numfashinta na fita ahankali wasu hawaye suka zubo masa " i love you so much my beatiful wife i din mean to hurt you like this it's mistske. kusan minti talatin ya d'auka sannan ya koma gida domin tahowa da ammi wad'an ya iske suna zariya sun kasa tsaye sun kasa zaune su kad'ai suka san tashin hankali da suke ciki saboda sun kira numbersa yafi sau ba adadi hatta asibinsu sun kira ance bai je ba suna ganinsa suka nufosa suna rige rigen tmbyrsa " abdul ina su'ad?
"me ya faru daita suka shiga jera masa tmbyoyi, take yashiga gaya musu bayani doctor, tare suka juya suka koma asibitin.
washegari tana bude idanunta dashi idanunta suka soma cin karo yana zaune agabanta akan kujera ya dukar da kansa ajikin karfen gadon hanunta na cikin nasa yana murzawa ahankali ko ba'a gaya mata ba tasan kuka yake yi saboda sound din yadda take jin murysrsa yana furta kalmar "i love you hrt i don't want to loose you "ahankali ta kai hannuta ta shafa cikin jikinta ,yana nan tmkr yadda yake "alhamdullahi ta furta akasan zuciyarta dan tasan basu rasa bynsu ba sannan tasoma motsi wanda hkn yasa ak yayi saurin dagowa, kawataccen murmushinta ta sakar masa wanda yasashi yin driya shima da kuka a had'e yana kallonta "am sorry hrt ki yafemin ta d'aura hannunta abakinsa ala'mun yayi shiru ..
gbdy takasa mgn dan ko tace zatayi magana muryarta bazata fito ba shi kuwa wani irin farinciki ya tsinci kanshi ciki ya dinga jin kmr ana sake wura masa wutar kaunarta ne azuciyarsa, ya zaunar daita tana fuskantarshi ya dora hannunsa akan fuskarta yana shafawa tare da tsurawa kyakkyawan fuskarta idanu yana kallonta ,cikin dare daya ta zabge ta rame karamin tiren silve na wanke baki ya d'auko ya taimaka ya wanke mata baki yaje ajiye sannan ya dawo ya had'a mata ruwan tea me kauri ya dinga bata .
da dadre musty yaxo tare da eiman domin duba jikinta cikin ikon Allah tasamu lfy domin ta daina zubda jinin datake ak yayi matukar murna har da hawayen dadi ,kullun anan ak yake kwana tare daita dan koyaje gida bazai iya runtsawa ba, ummanta da prof taufeek har ma da daman shema sunzo dubiya.
kwanansu biyu asibiti aka basu sallama gurin doctor ya kara da bayani akan ak ya dan daga mata kafa kad'an gurin auretayya saboda lafiyar bby idan ba hk zai iya rasa abinda ke cikinta maganganun likita tsab suka dinga shiga kunne ammi duk da ba da ita yake ba.
koda suka dawo gida part din ammi aka wuce daita bisa ga umarnin dady da ammi, tundaga lokacin da su'ad ta fito daga asibiti take baya baya dashi batason ke'bewarsu guri daya amman kuma ta wani fanni tana tausaya masa saboda yanayinsa tana jin tsoro kar ya jefa kansa cikin wani hali .
a wani yammaci tana kwance akan 3seater cikin parlour'n ammi sanye cikin doguwar rigar baka, tuni ta rigada tayi nisa cikin kogon tunani halin da mijinta zai tsinci kansa na nisanta junansu dasuka samu, yashigo falon yayi tsaye ya tsura mata idanuwa yana kallonta sannan ya zauna daidai saitin fuskarta yana kiran "hrt beat "
ahankali ta d'ago fararen idanunta suka dubi juna su'ad ta saki wata yar ajiyar zuciya ,ta dawo daga duniyar tunanin data dade da lulawa ya dafa kafafarta "meyasa kika cika yawon tunani bayan kinsa yanayin da kike ciki ,ba a son me juna biyu tana yawon zurfafa tunani ples ki daina bana bukatar hk.
ta kalleshi tana murmushi "taso mu koma part dinmu wallahi bana jin dadin zamana ni kad'ai batare da kina kusa dani ba, yakai hannunsa ya d'agota ta fad'a kirjinsa tana murmushi jin takun tawowa yasa tayi saurin barin jikinsa tsayuwar minti biyu suna jiran suka ko waye, gani babu wanda yayi kokarin shigowa yasoma tafiya daita yana rungume daita ajikinsa yana rad'a mata zantuttukansa masu sanyi kicibis sukayi da ammi dake kokarin shigowa parlour'n suka ja baya cike da matsanancin kunya su'ad ta boye abayansa.
ammi ta wurgawa ak wata harara hade da cewa "ina zuwa kuma?
ak yasanya hannusa yana tsotsa keyarsa alamun rashin gsky atare dashi "ammi gyara min shimfid'a zatayi "ammi ta sake watsa masa wata hararar "banason rainin hankalinka daka saba yiwa mutane gyara shimfid'ar ne bazaka iya da kanka ba.
"wai me yasa abdul baka da tausayi ne hk ?
yayi murmushin yake dan ya lura kmr ammi bata fuskanci inda maganarsa ya dosa ba ,dan hk ya kamo hannun su'ad cikin nasa "zo muje kinji hrt dina kyale ammi batason ki dinga aiki byn wannan aikin zai sa ki dinga jinki garass .
ammi tace "maza ki zauna muddin bazakaje Kayi gyaran da kanka ba ko kasa wani daga cikin ma'aikatan gidan nan su maka sai dai ka hakura" ina dalilin wannan jaraba hk mace da ciki baxa'a barta ta huta ba..
"sai kajawo mana yawon zuwa asibiti ,wallahi ni dai babu ruwana idan kayi sanadin rasa abinda ke cikinta, wata irin kunya ce takama su'ad kmr kasa ta tsage tashige ciki ak yayi murmushi yace "shikenan ammi tunda kin hanata amman fa ba abinda kike tunani bane.. ya fice daga parlour'n ammi da su'ad suka koma cikin parlour suka zauna nan ammi take nunawa su'ad had'arin abinda suke kokarin aikatawa..
duk tsawon wunin ranar ak sai wani shashshare su'ad yakeyi yana wani d'aure mata fuska wai shi a dole fushi yake daita domin aganinsa itama din batason kasancewa dashi shi yasa take baya baya dahi.
tashigo parlour'n yana zaune rike da remut a hannunsa yana sauya tashoshi dake cikin receiver ya d'an saci kallonta yana ganin zasu had'a ido yayi saurin yanye idanunsa hkn ya bala'in bata dry.
sautin dariyarta ya tsinkayo acikin kwalkwaluwarsa yasanyashi yayi saurin dubanta ba shiri ya sauke numfashi yana kallonta "dry me kike min?
cikin yanayi na d'aure fuska yake mata mgn hkn yakara bata dry, amman sai tayi saurin sanya hannunta ta toshe bakinta ya taso daga gurin dayake ya nufota tare da riko hannunta ya matse da karfi yace "me kika gani ajikina kike dry?
su'ad taji radadin matse mata yatsu dayayi ta saki wata siririyar k'ara mara sauti tace"wash Allah kayi hakuri bazan kuma ba "sai kin fada min sannan zan kyaleki .
"wayyo Allah ammi zai karya mini hannu ki kawo agaji..
ya sakar mata hannu yana hararata ta fad'a kan kujera tana rike da hannuta.
"nima zan rama ne "
yace "hb yarinya ai sai dai ki rame tashi ki kawo min driks in sha "bazan iya d'akowa ba.
ya kalleta yana dry hade da cewa "ke dai raguwa ce wallahi cikinki bawani girma yayi ba amman sai shegen son jiki tashi plz ki d'auko min ..
ta marairaice murya "da gaske nake bazan iya tashi ba hannuna ciwo yake min.
"da gaske kike ko wasa ?
ta d'aga masa kanta batare da tace masa komai ba. ai bai san sanda ya taso daga gurin dayake zaune ba yayi durkuso agaban kujerar datake kwance ya rungume hannunwansa game da xuba mata mayatattu idanunsa "tashi muje hospital.
suad ta ware idanuwa tana dubansa tace "ai sun daina ya langwabe kai "ban yarda ba ki tashi muje kawai, tayi murmushi "daman fa tsokana ne.
"ki daina min irin wannan tsokanar ta hanyar wasa da lfyarki domin kina daga min hankali, kin ko san irin son da nake miki acikin zuciyata? da ina da halin ko k'uda bazan bari ya sauka akanki ba i love you so much hrt itama ta mayar masa da matani "me too"
tana fad'ar hk ta yunkura ta tashi ta nufi kitchen ,yabi bayanta da kallo shi kam akowani lokaci ya kan tmbyi kansa wai wani irin so yake mata.
cikin wannan lokacin zangaga ya meida hankali akan sabon ginin gidansa dake sun shine estate domin nan yake bukatar suci gaba da rayuwa da sanyi idanunsa tunda taki na green hill.
*******
bangaren zeey kuwa tana barin gida gurin boka na kan dutse ta nufa inda ta isa tsirara haihuwar uwarta aguje tayi samansa yana ganinta ya haukace da wata irin mahaukaciya dry daya sa gbdy ilahiri gurin amsawa "hhhhhhh lananiya ga karshen irinku nan marasa imani irinmu, ya tashi daga zaunen dayake ya kamo hannuta zuwa bayan dutse inda yake ajiyar mahaukata irinta, domin had'awa manyan attajirai asirin neman duniya..
akwai musamman manya yan tsiyasa da kusoshin gwanati da manya attajiran dayake masu aiki, wani aikin kuma dole yana bukatar mahaukatan irin su zeey da zasu dinga saduwa dasu domin neman duniyarsu .
wasu ma daga cikinsu basu mahaukatan akeyi su samu d'aki daya acikin gidansu su ajiyeta kawai su dinga luwadi daita ko saduwa daita ya danganta da yanayin tsarin da boka yabawa mutun, mahaukata agurin sunfi guda dari biyu kowace na yawo tsirara haihuwar iyayensu .. ...
yayinda har wannan lokacin akil na tsare agurin ma'aika ya rame sosai Duk zuwan da yan'uwansa sukayi akan lamarin basu bada belling sa ba sai da musty yaxo yace kotu zasu amman ak ya hanashi"yace barshi kawai yaji da cutar jikinsa "akan wani dalili zasuyi shari'a dashi byn ga katuwar me laifi can tabi duniya itama na yafe mata darajar allah .
akil ya fito daga gidan yari sai dai ya fito ne da burin sai shima ya yad'awa matan duniya cutar jikinsa a cewarsa bazai mutu shi kad'ai ba sannan da ba nemanta mata yayi ba, yanzu zai nemi mata da tushe.sati biyu da fitowarsa yasoma neman mata idan ya kwanta da mace byn yayi realize sai yaki tashi ajikinta har sai ya d'auki lokaci sannan yatashi, wanda wannan kwanciyar kebawa cututuka dayawa damar shiga cikin jikin dan'adam..
haka ya dinga yaran mutane da manya mata yana kwana dasu wasu ya biyasu wasu ya hana idan kikayi mgn ya fito da miki da tsirancinki ya nuna miki dole kiyi shiru..
a wata rana asabar ya fito daga gidansu da niyyar yaje yasha sigari daga nan ya wuce yawon iskanshi, yakarasa wata majalisa dake gaba da gidansu kad'an yace "abashi sigari me sigari ya miko masa kwali London ya amsa ya zari guda daya ya kunna yasoma zuka yana busar da hayaki, suka ji sautin harbe harbe a she plice ne suka biyo barayi.
kowa yasoma gudun ceton rai shima garin gudu bisa sautsayi wani police yayi harbe yasameshi agefen cik take ko shurawa bai yi ba agurin, yace "ga garinku.
hk aka tattara gawarsa byn police sunbi barayin akayi gida dashi.
washegari wuraren karfe takwas aka kaishi makwancinsa.....
mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
SAI KA AURENI DOLE
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
YA HALIM
THE CLEMENT
page 88
......zaune ak yake akan kujerar kushin me zaman mutun 3, system ce akan cinyarsa yana operating dinta cikin iyawa da k'warewa, sanye yake cikin wasu hadd'aun fararen kaya, riga da wando ne na bacci me budadd'en gaba wanda ya bayyana halitar kirjinsa tare kwantace gashin dake kwance a kirjinsa.
wayarsa ta d'auki karar sauti yana jin wayar tana kara ammam yayi buris daita har wayar tagaji da ring ta katse baiyi yunkurin d'aukar kiran ba .
aka sake kiran wayar a karo na biyar kenan yaja dogon tsaki yana me furzar da iska ta bakinsa sannan ya d'auki wayar yana duba screen din wayar sunan wanda yagani yana yawo a screen din wayar yasanyashi sake jan tsaki ,akaro na biyu sannan ya d'auka "ya'akayi ne malik kana kiran mutane adaidai wannan lokacin saboda bakasan darajar iyali ba?
malik yayi murmushi sannan yace " yi hakuri masu iyali ,muma dai Inshaallahu muna kan hanya "daman nakira ne na gaya maka zance rasuwar akil ,amman bansan cewar na wuce limit ba.
"aiki banza kawai malam ai bazaka san ka wuce k'aida ba ,tunda har yanzu kana nan kana yawon tazubar atiti, kowa yayi hankalin da natsuwar daya ajiye iyali ,amman kai har yau shashanci kasanya gaba sannan dan zaka gaya min rasuwar wannan tantirin shine kake min irin wannan kiran?
"to be your first &last dazaka sake min irin wannan kiran adaidai wannan lokacin , "for God sake ma ina ruwana da mutuwar akil ,ai irin wannan mutuwar wulakacin da yayi shine daidai da me rayuwa irin nashi .
"a yadda ak yake maganar cikin zafin rai yasa malik ya fuskanci kmr yasan da zance rasuwar, amman saboda wulakancin dayayi masa a yanzu ,yasa yayi decide ya k'ara masa wani haushi dan hk yace" ok da ala'mun ma kaji zance rasuwar yanzu zuwa yaushe zamuje gaisuwa kenan ?
ak yayi shiru kawai yana tunani ,gbdy yarasa amsar da zai bashi wace zatayi daidai da tamyar da yayi masa ,jin Shirun yayi yawa yasa malik sake cewa ko zamu je gobe ne?
"Malik.......ak yakira sunansa a harzuke, malik ya amsa da" uhm ina jinka yana kunshe dry , dan yasan zuwa wannan lokacin yagama kaisa karshe ,ak ya sake kiran sunansa har sau uku sannan yace
"meye damuwarka dani ne malik da har zaka nemi shiga rayuwata akan rasuwar akil?
"idan fa ka matsamin dayawa zan iya cewa zanci kutumar ubanka........ yana gama fad'ar hk ya katse kiran yakira musty ,musty na d'auka ya hau shi da bala'i kmr shine malik har da cewa "wallahi kagaya wancan jakin abokin naka idan ya kuma kirana akan zance akil zan sa a d'aure min shi ,"
banda hakuri babu abinda musty ke bashi da kyar yasamu ya shawo kansa ya hakura.