Showing 93001 words to 96000 words out of 186303 words

Chapter 32 - DA CIWO A ZUCIYATA COMPLT BY SAJIDA.txt

09 Nov 2024

18780

jikin kofar nan ta rintse idannuwanta da karfi bakinta na bari ta ce" TAUFEEK dukana zaka yi?"


Bakin dake bari ya zubawa ido, a hankali ya sake kure mata duba kafin ya bude bakinsa a hankali ya ce"










*Kai matsa Bama son haka faπŸ™„πŸ™„πŸ™„πŸ˜’*


πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”β€β€πŸ©Ήβ€β€πŸ©ΉπŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”




*DA CIWO A ZUCIYATA*




πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”β€β€πŸ©Ήβ€β€πŸ©ΉπŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”


_MALLAKIN_


*SAJIDA NIJAR*


*FREE BOOK NE* 3️⃣5️⃣


*GARABASA, GARABASA, PROMOTION, PROMOTION DIN LITATAFAN MARUBUCIYAR A KAN FARASHI MAI SAUKI 1K, YAN NIJAR KUWA 1000 FRANCS CEFA*


1: Duk karyar kada


2: Yar mahaukaciya


3: Neman na kaina


4: Bani da zabi


5: Bak'a ce


6: Kutkale


7: Makauniya ce


8: Mage


9: Duk nisan jifa


10: Idan ka raina inda kake


11: Dutse


12: Alkalamin kadarata


13: Bani da zabi


14: Dakika Biyar


15:Wata kokowar


16: Aure yakin mata


17: Ni zan ladabi


18: Daga tafia daukar soja


*Dukansu a kan farashi mai sauki, zaka saka dubu guda ne domin promotion ne nake yi, ka tuntubeni kan layina kamar haka +227 93 81 16 18, Sajida Nijar*


Now


*Da CIWO A ZUCIYATA*






*Tallah, tallah, tallah*


*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*


_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_


Farar Humura
Bakar Humura
Humura special,
humura de bain
Humura epicΓ©
Lait de nuit
Parfums dΓ©sodorisant
Parfums rideau et dras
Lait de nuit
Alkam
Kulakcam
*WaΙ—annan kadan ne daga bangaren turaran ruwa*
Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes


*Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:*
mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata


Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwaraiπŸ’ƒπŸ’ƒ
Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuΙ“i wannan number 97 82 44 94
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
Gidan Kamshi, Sirrin Manyan MataπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒ






Bakinta dake bari ya zubawa ido sosai, a hankali ya sake kurewa fuskarta duba kafin ya bude bakin kasa kasa sosai ya ce" Menene wanann?"


Khausar ta yi gagawar lumshe idannuwanta sakamakon iskar bakinsa da ta dan shafi saman fuskarta a hankali har ta ji kanshin abin amfanin gyaran bakinsa, maganar kanshin jikinsa kuwa ji take kamar itane ta yi wanka da turaren, irin matsewar wajen nan ita da shi tunda suka hadu basu taba samun irinta ba


Khausar ta yi ta yi ta gane mene din a cikin tarin fitsarar da take nadamar dama bata masa ba wane yake tambayar menene din ta kasa ganowa dan abinda ta fada da yawa ai kau? A sanyyaye ta dan dago idannuwanta tana marairaice murya dan alkur'an du sai take tunanin wai kar fa ya zaneta fa, a raunane ta ce" Dan Allah ka yi hakuri, dama Mama ce tace yau na tabatar na baka hakuri , to dama WANCEN yar ce ta raina Ni take min wasu abubuwan fa shine na ga ai ta rainani kau, kuma magangannunta dai ba dadi sosai dan kamar wace ke zarginmu bayan Ni da kyau haramun din junna ne, ka yi hakuri ba zan kara ba besty"


Irin yadda ya yi maganar muryarsa a kurya ainun, haka ta bashi amsa, irin maganar nan ta cen cikin nan kana yi tsigar jikin mutum na tashi wace har ga Allah makocin daki aka cika yiwa itama a maganar salihan bayi


Maganarta take yi harda yar kwalarta , fatan da take ya matsa koda da taku daya ne ai inma a dakun ne zata fi shiryawa ba a shamaceta a nadeta ba ko? Ko ba komai mutumen nan kato ne, kato irin kartin nan masu tsayi da cika, yana iya fin karfin mata ai


A hankali ya kai yatsarsa daf da lebenta, sam ba da niyar tabawa ba, sai dai yana kaiwa din yatsar tasa ta dan dangwali abinda ke bakinta yake walwalwal kasa kasa ya ce" Ni ba fitsarar ba, yau kika fara min rashin kunya ne? Wannan abun da kika saka a bakinki menene kuma?"


Kashhh alkur'an sai da ta ji salama a birnin zuciyyarta, harda sau dan yin dage dan tana so ko kafadarsa ne tsayinta ya kai ko a yi magana ta sako da sako mana, ama a haka kamar abin ya fara haramta matsewar wajen, duda ba jikinsa ke gogar nata ba, ama kuma hucin junna da suke shaka ai ba halal bane!


Dan murmushi ke son kubce mata ta wani dage gira ta ce" Jan baki Kennan , haka sunnansa" gaba daya tana kokarin manta fushin ta da bacin ranta da ta kunsa a kansa, har ji take kamar zata saki murmushi dan sunna zantawa haka


Baki ya tabe ya laluba aljihunsa yana janyo dan karamin tissu fari Kal kal ya dan nufi bakin nata da shi a hankali ya ce" Khausar kwaliya bata maki kyau , ki daina, kuma kin ga shigar nan itama sam bata yi ba kin ji?"


Har zafi zafi leben nata ya fara mata ta saka hannunta tana rike nasa a hankali ta janye tana ta kokarin dan jan yaji kadan dan zafin da leben ya fara, a hankali ta ce" ka daina zafi zan tsotse abina, TAUFEEK kaine fa baka son kwaliya , Ni YANZUN ai kaunarta nake, kuma ka ga Salisma yace ashe haka nake da kyau, bai taba ganin doguwar riga ta amshi mutum ba sai a kaina........" Sai da ta karashe wai kuma kunya ta kamata, da sauri ta rufe idannuwanta ta bi ta kasan hannunsa da ya dan dafe kofar da shi ta tafi wajen kujerar nan mai tsayi lafiyayiya ta zauna tana murmushi cike da jin kunya dan wollah maganar nan ta bata kunya, batama san cewa ta yarda wani ya ji ba sai gashi tana fadawa TAUFEEK


A kala ya dauki minti daya a tsayen nan yana mamakinta, what? Har irin maganar nan take yi da wani bakon rayuwarta? Ya Salam!


Wajen ya karaso ya zauna ya bi irin zaman da ta yi da kallo ya ce" KHausar, har wannan maganar kike yi da katon banza?"


Da mamaki KHausar ta dago tana kallonsa ta ce" Taufeek salis din ne katon banza?"


A kure ya ce" To Ζ™atuwar banza ce?"


Khausar ta girgiza kai da sauri, sai kuma ta dan matso kusansa sosai kamar yadda takan yi idan zata masa magana mai mahimmanci ta ce" TAUFEEK, yana so na fa sosai, maganar da nake maka a yau dai Inaga zasu gana da mahaifinsa da Aba, yace aure yake so kafin ya yi tafia yake so a daura shi, kuma nima ina sonsa sosai ai"


'Dan Allah ki ringa tauna maganar bakinki haka!, Ke yanzu daga zuwan mutun rayuwarki har kike magana irin wannan da shi? Me Kennan? Au aure yake so? Yana dai son wani abin kuma bai isa ba, maganar kina sonsa kuwa wannan ai karyar banza da wofi kike yi, shirme sai an yi magana ki isheni da faman *DA CIWO A ZUCIYARKI* ke har kin san mene ciwon meye kuma zuciyar? '


"TAUFEEK?" Khausar ta katse masa masifafen fadan da ya dauka a cikin zuciyarsa har ya dawo da dubansa saman fuskarta yanai mata kallon jin haushi


Kai ya girgiza a hankali ya jinginar da bayansa jikin kujerar ba tare da yace da ita ci kanki ba


Shiru ta yi na yan dakiku, sai kuma ta tabe baki tana dauke kanta daga sajen fuskarsa sannan ta turo baki tana mai jin haushin kanta, ba dan komai ba sai dan gannin dan sirrin da ta rika itama ta ce sai dai ya ji a duniya ta zauna ta kwashe ta sanar masa rabi ba tarema da ya tambayeta ba, sam wannan hali nata baya mata dadi haushin balaki yake bata wollah


Mikewa ta yi ta saka takalmanta bakin nan a tunzure ta dauki rigarta ta yafa a kafada sannan ta juya zata wucewarta




"Ina zaki je?" Ya iya budar bakinsa da kyar ya tambayeta ama bai bude idnanuwansa ba


Lekawa take dan ta gane ta inda ya san zata tafin, sai kuma ta koma ta tsaya tana sake turo baki ta ce" Gida zan tafi ne"


Sai yanzu ya dago dubansa a nutse ya kalli agogon office din sannan ya kalleta yana ragewa idanunsa girma ya ce" kin tashi ne?"


Itama agogon ta duba, ta ga da sauran kusan awani biyar koda zata tashin


Girarakinta ta tatare tana dan son tunzuro bakinta ta wani langwabe kanta gefe tana kallonsa da alamun rarashi


A hankali ya dan girgiza kansa yana sakin dan murmushi ya ce" Me zaki yi a gidan idan kin je?"


Khausar aka wani kifta ido ta ce" Dama dan sahuna yau ya je kauye ne, sai Salis yace idan na gama da wuri zai zo ya kaini gida in ya fito daga wajen aiki"


TAUFEEK ya dan gyada kai ya sake girgiza kan nasa ya ce" To albashina za'a ringa ci ana wasa da aiki Madame?"


Khausar ta Dube shi, sai kuma ta saki murmushi tana tuna abubuwa da yawa a ranta, Allah mai alheri wai ashe gagarumin likita ne, Uhum lalle


Rigar ta bude ta shiga sakawa tana dan murmushin da ya ki barin fuskarta har ta saka ta dan dube shi ta ce" Na koma Sir"


Shima murmushin ya yi yana kallonta har ta juya a hankali ya ce" Kuma Ni ne zan kai ki gidan"
Daga haka ya yi shiru ya dauke dubansa a kanta har ta gama yar tsayuwarta ta wuce


Mikewa ya yi a Nutse ya karasa dakin nan ya bude ya shiga


Tarar da ita ya yi ta yi wani irin zama kanta a saman kaffafuwanta , kuka take yi ne ko me tana dai ta girgiza jikinta yannayinta sam babu dadin gani


A Nutse ya karasa inda take ya zauna gefenta ya saka hannunsa ya janyota jikinsa a hankali ya zuba mata ido yana gannin yadda ta rukunkume shi ta saki kuka a birkice ta shiga bashi hakuri da kuma fadin" Dan Allah kar ka ce min kana son ta, Bara na fada maka maganar gaskiya ina matukar kishinta, ina kishinta, kishin Kausar nake yi fiye da kowace mace da zata iya rabarka, dan kuwa a yadda kake nunawa Khausar kula da dukkan abinda nake gani idan har maganar soyyaya ce tsakaninka da ita Ni na san ta rabani da mijina Kennan har Abada, Taufeek ka fada min soyaya kuke yi ne?"


Ita ke maganar shi ke jin hankalinsa na karra tashi a kan maganar, soyayya? Wace irin siyaya,


Gannin halin da take ciki, gashi kuma shi dama tun jiyan nan ya gama gane tana dauke da junna biyu ne ya sa a Nutse ya riketa sosai a jikinsa dan ta daina mugun motsin da take yi kar ta jima kanta rauni, du irin rukunin bacin ran da ta hadasa masa ya yi iya yinsa ya danne, dan kuwa bacin ran da yake ciki ba zai sa ya danne yannayinta ba, abu daya ya sani a furucinta baban abinda zai iya dakatar da tafiyarsa da ita take dauke da shi, watau tana zarginsu ne da Khausar, in kuwa hakane lalle Yumnah bata da wayo kuma wajen soyayar da take masa ba yau ba ya tsaya iya kunnensa, dan idan har so din kake, dole zaka jure wasu abubuwa na mutun, Bama zaka iya ganninsu a matsayin laifi ba, ba kuma zaka ringa harinsa cikin jahilci ba


Sai da ya ga ta dan nutsu ama kuma tana matukar son jin amsarsa ya mata biris ya mikar da ita tsaye a Nutse ya ce" Ki wanke fuskarki a kai ki gida" daga haka ya juya ya fice a dakin


Yumnah ta dauki lokaci mai tsayi a bayin nan cikin halin tunani kala kala


Babu abinda ke rudar mutun irin jiran fada ya ji shiru
Bata san me hakan ke nufi ba, ta kuma san ta aikata baban laifin da baya so wanda wannan banzar ta zo ta fada kai tsaye , watau zarginsu take


Da kyar ta iya fitowa ta maida hijab din ta ta fito


Nan ta samu direba da wata nurse rike da abincinta suka mata jagora suka wuce


Sai da suka tafi ya dawo office din ya nemi waje ya zauna a hankali ya dafe gaban goshinsa dake masa barazanar tarwatsewa
Tarin abinda ke cikin ransa ya masa yawa
Yana tare da gagarumin *CIWO A ZUCIYARSA* wanda ya rasa ta inda zai kamo
Ba dan komai ba sai dan zuciyarsa da ta ki bashi amanar hakan


A hankali ya mike ya koma saman kujerar nan ya kwonta yana kankame jikinsa dake masa wani iri, shi kadai ya san a irin gabar da yake kai a wannan lokacin, baya tunanin idan ya riki mace ko wace zata samu kanta cikin sauki a hannunsa, shi yasa ya nisanta kansa da wace take halalin nasa dan gudun kar ya raunatata






________________________________




Tunda Elhaji ya gama maganar nan Aba ya dafe haba cike da matsanancin mamaki ya kasa furta koda A ne yana kallon Elhaji


Yar dariya Elhajin ya yi yana jinjina kansa Ι—an tabbatar masa da maganar da ya fada din, ama kuma Aba ya kasa furta koda a ne


Elhaji ya ce" Elhaji Mamuda ko dai na zo a lati ne?"


Aba ya ja numfashi yana jinjina kansa cike da mamaki ya ce"










....












Ga breakfast 😁😁😁😁😁


πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”β€β€πŸ©Ήβ€β€πŸ©ΉπŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”




*DA CIWO A ZUCIYATA*




πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”β€β€πŸ©Ήβ€β€πŸ©ΉπŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”


_MALLAKIN_


*SAJIDA NIJAR*


*FREE BOOK NE* 3️⃣6️⃣


*GARABASA, GARABASA, PROMOTION, PROMOTION DIN LITATAFAN MARUBUCIYAR A KAN FARASHI MAI SAUKI 1K, YAN NIJAR KUWA 1000 FRANCS CEFA*


1: Duk karyar kada


2: Yar mahaukaciya


3: Neman na kaina


4: Bani da zabi


5: Bak'a ce


6: Kutkale


7: Makauniya ce


8: Mage


9: Duk nisan jifa


10: Idan ka raina inda kake


11: Dutse


12: Alkalamin kadarata


13: Bani da zabi


14: Dakika Biyar


15:Wata kokowar


16: Aure yakin mata


17: Ni zan ladabi


18: Daga tafia daukar soja


19 : ZAKIN SARAKAI




*Dukansu a kan farashi mai sauki, zaka saka dubu guda ne domin promotion ne nake yi, ka tuntubeni kan layina kamar haka +227 93 81 16 18, Sajida Nijar*


Now


*Da CIWO A ZUCIYATA*






*Tallah, tallah, tallah*


*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*


_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_


Farar Humura
Bakar Humura
Humura special,
humura de bain
Humura epicΓ©
Lait de nuit
Parfums dΓ©sodorisant
Parfums rideau et dras
Lait de nuit
Alkam
Kulakcam
*WaΙ—annan kadan ne daga bangaren turaran ruwa*
Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes


*Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:*
mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata


Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwaraiπŸ’ƒπŸ’ƒ
Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuΙ“i wannan number 97 82 44 94
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
Gidan Kamshi, Sirrin Manyan MataπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒ








Aba ya ja numfashi yana jinjina kansa cike da madaukakin mamaki ya ce" A'a Elhaji, ko daya, idanma AKOY din gaskiya Ni dai ban san maganar manya a ciki ba, bayan wannan Khausar ai budurwa take ba bazawara ba, alhakin zaba mata miji a kanmu yake mu iyayenta miji na fari, abinda nake roko daya ne tal a bani dama na je na fadawa Allah sannan na sanarwa mahaifiyarta, ko menene na san zai zo da wurin ama a bani kwana uku na je na kadaice kaina na barawa Allah zabi, na san ai zaka dauki sati biyu zuwa uku kafin ka tafi ko?"


Elhaji ya bashi amsar cewa eh zai dauka, daga karshe suka ajiye maganar nan da kwana ukun Aba zai sanar masa abinda ya tsayar, tsayawar kuwa a kan abu daya ne daidaito kan daurin auren KHAUSAR din, maganar biki zata biyo baya ne da yardar ubangiji da maganar tarewa




Tunda Aba ya shigo gidan fara'ar fuskarsa ta kasa boyuwa , har sai da Mama ta gaza hakuri ta yi tambayar shin me aka samo ne mai girma haka? Duda kasancewarsa mutun mai sakin fuska da fara'a, ama ta yau din baba ce sosai


Bai boye mata komai ba ya sanar mata, sannan ya bata damarta itama ta uwa kan ta sanarwa ubangiji ya yi masu zabi na aalkhairi


Sosai itama ta cika da yannayi na farin ciki da kuma fata mai kyau, ta sani ne idan Allah ya yi an yi abin a yanzu dama shine mijin Khausar din sai yanzu ya bayyana, dan haka itama ta kame bakinta ta shiga sanarwa ubangiji, sai dai abu daya tak da ta gabatar kamar yadda Aba ya sanar mata shine dogon zaman da suka yi bayan sallar asubahi ita da Khausar, zaman ya kunshi magangannu irin wanda Khausar din ta jima da yi, cewa ta jima da bada wuka da nama a hannun mahaifinta kan ya zaba mata mijin aure, tun daga lokacin da ta fara sarewa lamarinta da soyayya ta yi wannan sadakarwa,
Sosai abin ya zo mata wani iri, domin ba'a kuma maganar nan ba tunda ta sanarwa iyayenta cewa ita ko wanene in dai ya kwonta masu a zuciya to ita din mai biyayya ce, daga nan basu kuma tada magana makamanciyar wannan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login