Showing 102001 words to 105000 words out of 186303 words

Chapter 35 - DA CIWO A ZUCIYATA COMPLT BY SAJIDA.txt

09 Nov 2024

18765

yan turare turare na baki da yan uba ama kana zaune ba zaka kiri ko waye ya kaini ba?"


A hankali yake dubanta, ta sha sabon dimkinta Masha Allah da farin hijabinta ta rangada kwali da kunshinta sai sakin murmushi take fuskar nan kamar ita ta haifi KHausar farin ciki a bayyane yake wanda ya gaza gane na menene


Ajiyar zuciya ya sauke a Nutse ya mike da nufin yi mata kiran direban, sai dai yana mikewar ya ji wani irin jiri yana neman maka shi da kassss
Har sai da ya daki jikinsa da jikin table din ya dafe garu da karfi sannan ya iya rike kansa


Lokaci daya Hajiya ta nufo shi tana neman taro shi bakinta kuwa ta buda ta shiga ihun a taimaketa Magidanci zai summa


A hankali ya zuba mata ido kasa kasa ya ce" Ni na fada maki zan summa?"


HAJIA ta yi tsuru tana kallonsa, sai kuma ta ce" Au, na ga ne kanna lumtu kamar zaka dauke"


A hankalin dai ya ce" Cikani"


HAJIA ta ga ashe daurin agogo ta masa, dan haka ta cikashin tana ankarewa kar ya ruftu a kasa ya sakata uku kamar wata wace zata iya rike shi


Baya baya ta yi tana fadin" Ka ga kama yi zamanka kawai bari mu mu yi gaba da mai kwanonin tunda shima na ga ya fito tun dazun dan ya tara baki sosai"


Da mamakin furucinta ya rakata da ido har ta shige sannan ya shiga takawa a Nutse ya nufi sama dan kimtsawa domin ba zai yi wasan abansa ya sake tuntubarsa ba, sai dai mamakin dangin nasa ya gama cika shi, lalle KHausar ta zama ahalin gidansu Kennan har gaya Aban ya yi shi bai sani ba?






A yau take babar ranaπŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»AUREN KHAUSARA DA SALIHU DAN KIRKIπŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»


















Biki namu ne




Wata aunty tace zata dauki nauyin rubutun nan baki dayansa, yaya kuka ce al'uma? 😍😍😍😍😍


πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”β€β€πŸ©Ήβ€β€πŸ©ΉπŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”




*DA CIWO A ZUCIYATA*




πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”β€β€πŸ©Ήβ€β€πŸ©ΉπŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”


_MALLAKIN_


*SAJIDA NIJAR*


*FREE BOOK NE* 3️⃣9️⃣


*GARABASA, GARABASA, PROMOTION, PROMOTION DIN LITATAFAN MARUBUCIYAR A KAN FARASHI MAI SAUKI 1K, YAN NIJAR KUWA 1000 FRANCS CEFA*


1: Duk karyar kada


2: Yar mahaukaciya


3: Neman na kaina


4: Bani da zabi


5: Bak'a ce


6: Kutkale


7: Makauniya ce


8: Mage


9: Duk nisan jifa


10: Idan ka raina inda kake


11: Dutse


12: Alkalamin kadarata


13: Bani da zabi


14: Dakika Biyar


15:Wata kokowar


16: Aure yakin mata


17: Ni zan ladabi


18: Daga tafia daukar soja


*Dukansu a kan farashi mai sauki, zaka saka dubu guda ne domin promotion ne nake yi, ka tuntubeni kan layina kamar haka +227 93 81 16 18, Sajida Nijar*


Now


*Da CIWO A ZUCIYATA*






*Tallah, tallah, tallah*


*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*


_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_


Farar Humura
Bakar Humura
Humura special,
humura de bain
Humura epicΓ©
Lait de nuit
Parfums dΓ©sodorisant
Parfums rideau et dras
Lait de nuit
Alkam
Kulakcam
*WaΙ—annan kadan ne daga bangaren turaran ruwa*
Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes


*Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:*
mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata


Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwaraiπŸ’ƒπŸ’ƒ
Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuΙ“i wannan number 97 82 44 94
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
Gidan Kamshi, Sirrin Manyan MataπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒ








Sai dai me, hawansa saman ya samu ya yi wankan, ama yana fitowa daure da tawul ya kai zaune bakin bed dinsa a hankali ya zubawa Katinsa ta shedar waye shi ido


Katin ya mika hannu ya dauko ya sake zuba mata ido


A hankali ya ringa jin wani yannayi da bai taba ji a duniyarsa dangane da aikinsa ba irin na yau
Tarin jin kiyayar aikin a cen cikin zuciyarsa ya ringa ji abin na ruruwar masa har kamar idannuwansa zasu rufe
Hucin takaici ya sake fitarwa a hankali ya ajiye katin a inda ya dauke shi ya shiga tunanin shin me kuma *AIKINSA DA HUKUNCE HUKUNCEN AIKIN* zasu saka ya rasa?, Anya zai taba rashi irin wannan kuwa?


Mikewa ya yi da kyar ya karasa ya bude wajen tufafinsa ya ciro wasu, domin a suturar da Yumnah ta fitar masa bai ga zai iya anfani da su a ranar nan ba,


Sakawa ya yi ya gama yana dan anfani da turare Yumnah ta nemi izinin shigowa


Bai bata dama ba sai karasowa da ya yi ya bude ya sauke mata kaifafun idannuwansa a saman fuskarta


Sosai ta ji gabanta na faduwa gannin yannayinsa


Muryarta a matukar sanyaye ta ce" Au, baka tafi da su Aba ba? Na zata tare kuka fita tun dazun"


Irin yadda farin cikinta ya kasa boyuwa har mamaki abin ke bashi


A nutsensa ya ce" Kin kagauta na tafi ne Yumnah?"


Da sauri ta kalli fuskarsa, sai kuma ta wayance ta ce" A'a, gani na yi aminiyarka ce, irin yadda kuke tare ya dace ace kana cen din da wuri Yayanmu"


Murmushi ya saki a hankali ya ce" Yanzu zan tafi"


Itama murmushin ta saki, sai dai gannin yana nan din ta daina tafiya dakin nasa ta juya da dabara ta koma nata bangaren, waya take da mahaifiyarta tamkar zasu taka rawa ta wayyar, gaba daya yan ciwace ciwacen da ta fara ji na cikin yau din bata jinsu, tunda ta je bangaren cen HAJIA ta sanar mata yau fa mijinta ke aurar da aminiyarsa ta ringa farin ciki ta jita wasai ya zamo a yanzu kaam duniya bata da wata damuwa , ko Meye zai zo ya zo bata da wata damuwar kuma, harma kyauta zata yiwa wannan mata irin na gyaran gida, a je cen a karata a bi wani sarkin, nata dai kam ya kubuta, tana mata fatan mutu ka raba ita fa mijinta, sai dai ko nan da nan ba zata je ba, ba ruwanta da ba kai wahala a banza a wofi, hatta bangaren su HAJIA yau ba zata leka ba dan kuwa ba zata je gayar sodi ba, har mamaki Maman TAUFEEK ke bata, lalle sa gaskiyar HAJIA kishiyarta matar ta cika ba kai wahala da neman waje wajen d'anta kamar shine uwar ita Yar! Ba ruwanta da aikin bata lokaci gaskiya


TAUFEEK na nan yana bata lokaci bai sauko din ba Wayarsa ta dauki kuka


Karasawa ya yi wajen wayar ya dauka yana dubawa
Gannin sunnan mahaifinsa sai da ya ji tsam a ransa dan ya tabbata fada ne Aba zai yi na bai fito sun tafi tare ba, gashi yanzu har sha daya ce fa zata yi, shi karyawama bai yi ba ya dai sha bakin tea


"Wa alaika Salam wa rahamatulah" Aba ya amsa salamarsa a Nutse kafin ya budi bakinsa da kula ya ce" Tunda baka samu halartar daurin aurenta ba, ka yi kokari ka kasance cikin masu tayata farin ciki da addu'a, an daura auren KHAUSAR yanzu"


Wata irin zufa ce ta karyowa TAUFEEK lokaci daya hadi da faduwar gaba da bugawar zuciya


Sama sama ya idasa tsintar maganar Aba da kashewar wayar Aba sai idasawa da ya yi saman gadonsa a hankali yana rike da gaban goshinsa ya sadada jikinsa na idasa cire dukkan wani launi da kuzari da wani karfi karfi tasss ya bar jikinsa kafin idannuwansa su masa nauyi ya idasa kule su a hankali yana ambaton sunnayen Allah a cen kasan zuciyarsa




A irin wannan lokacin da TAUFEEK ke wannan bidiri, a irin lokacin ne Kannenta suka fuskanceta dan sanar mata asalin abinda yake faruwa a duniyarta wace take bakuwa a gareta , boyayiwa a gareta, gigitaciya, firgitaciya sannan wace zuciya ba zata taba dauka a wajenta ba


Kallonsu take yi irin kallon nan na bakinta ne su din a duniyarta
Hawayen da A'isha ke yi take bi da kallo kafin ta kalli fuskar Rukaya


Kai ta cire tana jan dan tsaki saboda gannin wani salamamen rainin hankali daga kannen nata a yau din da take ranar aurenta


Wayarta dake gefe ta sake laluba a Nutse ta kuma buga kiran numbar Salisss, ama amsa daya ce sweet off


Dubanta ta kai wajen A'isha dake mamakin yannayinta da irin yadda ta nuna kamar Wada bata yarda da furucinsu ba, ta ce" Ke dan bani wayarki na gani, rabona da Salis yau kwana uku Kennan , abin ya fara damuna"


Mamaki mai tsanani ya saka yan matan dubanta a zabure sannan suka kalli junna, ga yar hayaniyar HAJIA da daidaikun bakin gidansu dake ta kai kawo a tsakar gidan dan kuwa ba wani cika jama'a aka yi ba, Hajiar kanta tun zuwanta bakinta bai yi shiru ba, ta yi nan ta yi cen ne cikin irin nata shiri da ta zo da shi, haΖ™oranta a fili kamar an mata albishir da gidan aljanna


A'isha ta ce" Aunty , me hadinki da wani cen shashasha kuma ana maki magana ta namiji har namiji Yayanmu a yau Adu'armu ta karbu burinmu ya cika?"


A harzuke , jin maganar rainin dai A'isha zata ci gaba da mata ta dafa ta mike lokaci daya zannin da ta daura saman doguwar rigar barcinta irin mai santsin nan har kasa wace ta kasa cenzawa tunda ta yi wanka sai zani kawai ta dora Mata a samanta ta zurma hijab take jiran zuwan TAUFEEK ko ya fita ya gano mata me ya samu Salis ya kwonce ta kuma ki bi ta kansa ta cire hijabin dan jin wani zafi ya fara ratsa mata jiki da fata ta bude yan yatsunta ta nufi fuskar A'isha zuciya daya muradi daya shine ta saukewa A'isha gigitacen marin da zai sa ta gane me take fada ko zata saita harshenta ta mata magana da Yaren da ta iya ba sakaran Yare ba, sai dai gannin haka da gudu Aishar ta yi bayan Hajia da ta shigo fuskar nan kamar gonar auduga tana salalami da fadin" Aunty dukana zaki yi?"


KHausar rai bace ta ce" Idan ban dauke ki da mari ba ki ce min shashasha, sa'arki ce Ni wai? Ni zaki rainawa wayo ne?"


HAJIA da ta ta yi dibi dibi sakamakon cakumeta da A'isha ta yi dan neman agaji ta yi raf da hannun A'isha ta ce" Ke tsaya ta mareke, in dai rainawa matar MAGIDANCI wayo zaki yi tsaf zan daureki mu zane banza, aikin banza ya zaki saka ta kunce zani tana tiitirniya ki tara mata gajiya? Ke dauko zanninki daura Ni ga galan din cen maza kafin nan zuwa dare shanye min shi tass, yanzun wancen gidan zan je in ga ubanda ya Hanna mattar mai kwanoni zuwa daurin auren MAGANIN gida magajin dukiya alwalin Gawa, dan daura kar a shigo a tsaya kallo wannan sababi hakka Masha Allah "


KHausar ta yi kasakai tana kallon HAJIA, bayanan hajiar na son rikitar da tunaninta fiye da na su Rukaya


A hankali Rukaya ta zagaya ta ja mayafinta ta nufi dakin mamansu a lokacin da Khausar ta matso daf da HAJIA ta ce" HAJIA, wai an daura auren ne? Da Salisss ko?"


HAJIA dake rike da hannun A'isha taf ta sakarwa KHausar harara da jin haushi ta ce" Uban wanene SALIHU kuma ke Khausara? Ki fa kiyayeni yaya ina baki kina roko?, Maganar Magidanci zaki hada da wani shashasha?, Ke amshi nan, nace amshi uwaki, to wa bilahilazi sai in zaneki tas bayan Mamuda ya rike min ke, to ke matar MAGIDANCI kike ba SALIHU ba!"


HAJIA bata san cewa ita ke dauke da kalaman fadi, KHausar ke dauke da abin aikatawa


A birkice KHausar ta zaro ido, lokaci daya jikinta ya dauki rawa


Ƙasa ta silale daidai shigowar Mama dakin da salama a bakinta


KHausar na hada zufa kamar da wasa lokaci daya ta yi wani wiki wiki da ita ta dubi mama muryarta cen ciki ta ce" Mama, kin ji abinda HAJIA ke fada da Yaren nan kuwa? Yanzu fisabililahi wannan maganar a tsakani mutun da ita ce? Innalilahi ina Ni ina TAUFEEK zasu ringa min wani magana daban? TAUFEEK ai haramunane dan uwana ne fa"


HAJIA ta zarro ido lokaci daya ta rike baki ta ce" To fa, yau ga zamanin yan iska!"


"Mama ina Ni ina Besty? Aure? Aure dai aure? Shi auren nan dai aure? Haba Mama fisabililahi idan Salisss dinma ya fasa sai kawai a ba TAUFEEK? Na nawa nema taufeek din ina maganar aure Ni da shi? Aure mama aure? Innalilahi ai ba maganar soyayya bale zaman aure tsakanina da shi ko?"


HAJIA kam ta gaza rike salamamen rashin mutuncin nan ta gyara zaman sabon hijabinta ta riko hannun Mama dake tsaye itama baki bude tana kallon yadda KHausar ke bayani baki bude dan kuwa sai malolowa take yi kamar mai fama da zazafan ciwon ciki ta mirgina nan hannunta a mike tana bayani hawaye wani na korar wani ga kan nan ta kunce shi baima samu gyaran saloon din ba nunawa kawai take tana hawaye ta ce" Kin ga, bari in tare bakin cen dan ba'a rasa yan munafurcin da basa son tarayar nan ba, ita kuma wannan y'a ki san ta inda zaki biyo da ita dan wa bilahilazi a kan auren nan sai in batawa kowa, rainin hankali za'a min? Me take nufi da yaushe aka haifi Magidanci? Allah kawo ki dakinsa sai mu sake zaunawa, dama da wahala dan fari ka ganshi rass da wayo abinsa, ke dai Allah shirya kuma in bata shanye tsumin nan ba na dawo nice nan zan mata wankan rubutu in sauke mata aljannun kanta!"


































Cabdijan, watau yar kukutar Aba fa so take ta kankaro mana rikici na kasa da kasa, baki san ainahin waye shi ba yarinya mu karki janyo mana, Meyema to in ba neman rigima ba, bakin cikin cinya sa zaki mana kau? Ta Allah ba taki ba wai SALIHU πŸ™„πŸ™„πŸ™„


.πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”β€β€πŸ©Ήβ€β€πŸ©ΉπŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”






*DA CIWO A ZUCIYATA*




πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”β€β€πŸ©Ήβ€β€πŸ©ΉπŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”


_MALLAKIN_


*SAJIDA NIJAR*


*FREE BOOK NE* 4️⃣0️⃣


*GARABASA, GARABASA, PROMOTION, PROMOTION DIN LITATAFAN MARUBUCIYAR A KAN FARASHI MAI SAUKI 1K, YAN NIJAR KUWA 1000 FRANCS CEFA*


1: Duk karyar kada


2: Yar mahaukaciya


3: Neman na kaina


4: Bani da zabi


5: Bak'a ce


6: Kutkale


7: Makauniya ce


8: Mage


9: Duk nisan jifa


10: Idan ka raina inda kake


11: Dutse


12: Alkalamin kadarata


13: Bani da zabi


14: Dakika Biyar


15:Wata kokowar


16: Aure yakin mata


17: Ni zan ladabi


18: Daga tafia daukar soja


*Dukansu a kan farashi mai sauki, zaka saka dubu guda ne domin promotion ne nake yi, ka tuntubeni kan layina kamar haka +227 93 81 16 18, Sajida Nijar*


Now


*Da CIWO A ZUCIYATA*






*Tallah, tallah, tallah*


*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*


_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_


Farar Humura
Bakar Humura
Humura special,
humura de bain
Humura epicΓ©
Lait de nuit
Parfums dΓ©sodorisant
Parfums rideau et dras
Lait de nuit
Alkam
Kulakcam
*WaΙ—annan kadan ne daga bangaren turaran ruwa*
Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes


*Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:*
mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata


Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwaraiπŸ’ƒπŸ’ƒ
Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuΙ“i wannan number 97 82 44 94
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
Gidan Kamshi, Sirrin Manyan MataπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒ








HAJIA ke cikin fada, bata ankara ba Mama ta kaiwa bakin KHausar bugu tana hade girar sama da ta kasa


"Lah ha ila ha ilalahu Muhammadu rasululahi sallalahu alaihi wa Salam, ke me ta maki?" HAJIA ta fada tana tarewa dan Mama abin haushi ya bata yadda KHausar ko kara babu take abu kamar wace ta. Samu tabin hankali, yanzu ta budi baki ita KHausar ta ringa rufi irin wannan? Lalle dan Adam, nan KHausar ke fadin ko waye aka bata tana so, itama burinta ace an mata aure, shine dan wulakanci Allah ya amshi adu'arta yau din itama ta samu yanci irin na mata ama take wani abu kamar an ce an hadata aure da makiyinta?


HAJIA rai bace ta ce" Kul , banda duka, daga fadin nusar da ita da baki da wayo?"


Mama ta sada kanta tana ji ranta na Ι“aci ta ce" HAJIA, KHausar fa wani sa'in zuma ce sai da wuta, in ba rashin hankali ba mu sa'anninta ne zata sakamu a gaba da kukan rashin godiyar Allah?, To ta kireshi shi marainin nata ta fada masa !" Daga haka Mama ta yi gaba ranta a bace


HAJIA ta sakarwa A'isha harara ta ce" to ai sai ki bita, ga dukkan alamu in aka bar maku ita tsaf zaku sa kumarinta ya rage, bita bi mamanki kar na rama a kanki"


A'isha ta yi murmushi ta juya ta fice, tana ji a ranta tunda take bata taba jin tsohuwar nan a rai ba irin na yau, lalle matar nan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login