Showing 171001 words to 174000 words out of 186303 words

Chapter 58 - DA CIWO A ZUCIYATA COMPLT BY SAJIDA.txt

09 Nov 2024

18786

ne ya nuna mata bata da wayo sannan ya ja mata dogon kashedi a kan hakayar nan nata da fada mata nan fa da ta zaba ta yi kokari ya zama farin cikinta dan in dai ba ran Mai kwanoni ya bar gangar jikinsa ba kafin shi ya mutu ya bar duniya ya zama wajibi a rabawa ya'yansa gado ba, ba zai taba fidata daga nan ba, tundaga shi ta yi shiru da maganar take binsa


Tsakanin TAUFEEK da KHausar fahimtar junna, soyayya, shawara daya , sunne suka fi komai tasiri a zaman har ya zamo koda ba a dakinta yake kwana ba tana makale a zuciyarsa ne, bale shakuwar da suka idasa sakawa a tsakaninsu bata da abin fadi sai godiya wa zabil izati, Taufeek duniyarta ne, shi din farin cikinta ne, kuma aikinta tana zuwa ba fashi
Kwana biyu da kaurarta ta je gidansu weekend da kuma guzurinta na lalle dan a yi mata


Tunda ta je maimakun a yi lallen sai ta yi kwonciyarta ta ce da Mama in an jima ta tasheta dan Allah juwa take ji sosai
Sai dai bata iya tashin ba, sakamakon juwar maimakun ta saketa har sai da Aba ya dawo ya koma ya kawo wani magani da Mama ta saka ya kawo din ta shaka mata sannan ta ji ta saku har ta mike da mamaki ta nufi bayi dan yi alwallah domin lokacin sallah har ya wuce kuma TAUFEEK zuwansa biyu duka bata sani ba


Tana shiga Bayi Aba dake sintiri ya shigo wajen Mama ya tsareta da ido
Ya so ya yi shiru ama ya kasa a hankali ya ce" Mamansu, wannan magani rabona da na siyo shi tun kina da cikin Auta, ai da kika ce in siyo ni na zata auta ne ya girma tunda ba laulayi kike yi ba sai juwa da cin abinci"


Yar dariya ta yi tana kallon Aba, wai auta ya girma, cabdijan ita yanzu ina ita ina raino, ciki baya bata wahala haihuwa ke wahalar da ita, domin idan tana da ciki babu mai sani sai in ta zo haihuwa , dan tana iya daukan wuni biyu tana fama bata samu kanta ba, yannayin jikinta ke boye cikinta ko shi babansu idan tace tana son maganin nan ne yake gane ta harbu kuma ba zata daina shaka shi ba sai ta haihu, bai sani ba ashe ta taษ“a siyawa KHausar din tun bayan wata dayanta da tarewa da ta zo tana jin jirin nan zasu kai A'isha asibiti haihuwa ta siya mata shi ta bata take anfani da shi, to ya kare ne ta ci gaba da aiki da jibdar wajen HAJIA, inda HAJIA kuwa ke faman mata turare tana fadin sai ta yi da gaske juwa uwa wace ake son shiga gabanta?


Shigowarta dakin maman da salama ya Hanna mama idasa fada masa na KHausar ne , tana shigowa ta ce" Mama, wannan abin Walahi yana da amfani, kin ga wanda kika banin nan ya kare ne dole na koma shaka jibda , Yayanmu wai wani Walahi wannan juwar ta fara daga masa hankali sai in je a min Alurai saboda juwa? Ni kuma na kiya nace na yi, ama zan bashi maganin nan ya kawo min da yawa sai in ringa anfani da shi ina ta addu'a har in warke "


Aba ya sauke ajiyar zuciya ya fice a dakin, mama kuwa ta yi murmushi tana mamakin KHausar din, koda yake itama cikin KHausar din sai da ta kusa haihuwa cikin ya fara motsi ta fara tsorata tace ai cikinta ana motsa mata, nan ne fa aba ya kaita asibiti aka basu hoton ciki sunna yi aka ga yaro kwonce har ya dauki watanni takwas ba'a sani ba, to kuwa hakan ce ke shirin faruwa da KHausar dan cikin gaba daya a cinyoyinta ya sake badawa da kuma kirjinta , ya yi ham kamar ya yi magana , cikinta kuwa ba zaka gane tana da shi ba, ita kanta mai abin ba ganewa zata yi ba , yan wahalhalun da take sha a wajen miji kuwa ta dauka ne haka yake da wahala ta iya sabawa da yannayinsa, tana iya yinta dan gannin ta saba din tana kuma addu'a


Ko da TAUFEEK ya dawo daukanta a zuwa na uku ta fito Aba ya bata leda shake da hanta mai zafi ya rakata har kusan motar yana ta Adu'ar a sauka lafiya ya dawo ya zauna zuciyarsa da tunanin yar yarsa kafin ya saka Mama a gaba kan sai ta fadawa Maman su TAUFEEK din dan a je asibiti, domin a irin yadda abin nan ya zama yanzu ci gaba ya samu ba'a wasa da harkar asibiti


Da kunya da jin nauyi sosai Maman ta yi kiran numbar maman Taufeek


Bayan sun gaisa cike da jin nauyi Mama ta ce" Mama dama, dama cewa na yi juwar nan ta KHausar ne, a je asibiti "


Mama dake gyaran kayan Baba mai kwanoni ta dakata dan amsa wayar cike da damuwa ta ce" Mamansu juwar ta tashin mata yauma ko? Nima abin nan na damuna, du yadda na yi kuma sai ta nuna wai saboda juwa za'a je asibiti?, Hajiama cewa ta yi wai in bari ba aikin asibiti bane kin ga abubuwan da ta anso take Banka mata ba dare ba rana kuwa? Turare ne wanka ne, ama in sha Allah gobe goben nan za'a je asibiti nice nan zan rakata tunda idan ta kiya masa ban san yaya aka yi baya takurata ba bayan rashin lafiya ce ba abin wasa ba"


Maman su Khausar ta yi dan murmushi tana matse ido dan kunya je dawainiya da ita a hankali ta ce" A'a Mamansu, ai Bama maganar wani ciwo bane in sha Allah, Inaga karuwa ne kawai dan awo ne nace bari in sanar domin ina kyautata zaton itama bata sani ba"


Wani irin tsam mama ta yi, kafin wani irin farin ciki ya shiga mamaye kirjinta tamkar yanzu ne ta ji Taufeek zai iya sama mata jika


Da sauri ta ce" Mamansu kina nufin ciki ne da KHausar?"


Mama ta yi murmushi cike da kunya ta ce" Kai Mamansu Allah ya bamu ALKHAIRI Ni dai na kashe"
Daga nan ta kashe, ita kuma Mama sai ta kasa ci gaba da aikin nata karshema fitowa ta yi ta dauki hijab din ta ta zumbula ta fice da nufin zuwa ta ga ko sun dawo, Duda tunda suka yi kaurar zuwanta daya tak ta saka albarka , sai take ji YANZUN ba zata iya hakura ba sai ta je ta ganta inma da hali a je asibitin nan yanzu, dan in zata irga da kyau KHausar ta jima cikin juwar nan, hakan na nufin ta wuce watannin da ya dace ace ta fara awo fatanta Allah ya sa sun dawo


Tana kokarin karasawa wajen kofar Muryar HAJIA dake rike da leda baka shake da kayan turare turarenta , Hamdiya rike da katon kaskon wutar ta ce" Wace wannan kamar matar mai kwanoni zata je bangaren sirikai"


Tsam ta yi tana zarro ido, sai kuma ta juyo tana murmushi hadi da sosa keya cike da jin kunya ta ce" Lah HAJIA ina yini, dama dama zan leka ne na ga wai ko KHausar din na nan?"


Hajia ta saki murmushi ta ce" Ki ji tsoron mai sama, ba ta zo ta mana Salama ba? Kar ki dauki hali irin nawa kulun ina bangarenku, iyi sirikan zaki sakawa ido? Koda yake gwara in San na bar baya gwara ki fara zuwan kar Na mutu na bar marayan Allah yan uba su ga bayansa, kama ledar mu je in fada maki kowane amfaninsa "


Mama ta ce"
๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’”โคโ€๐Ÿฉนโคโ€๐Ÿฉน๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’”




*DA CIWO A ZUCIYATA*




๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’”โคโ€๐Ÿฉนโคโ€๐Ÿฉน๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’”


_MALLAKIN_


*SAJIDA NIJAR*


*FREE BOOK NE* 6๏ธโƒฃ3๏ธโƒฃ


*GARABASA, GARABASA, PROMOTION, PROMOTION DIN LITATAFAN MARUBUCIYAR A KAN FARASHI MAI SAUKI 1K, YAN NIJAR KUWA 1000 FRANCS CEFA*


1: Duk karyar kada


2: Yar mahaukaciya


3: Neman na kaina


4: Bani da zabi


5: Bak'a ce


6: Kutkale


7: Makauniya ce


8: Mage


9: Duk nisan jifa


10: Idan ka raina inda kake


11: Dutse


12: Alkalamin kadarata


13: Bani da zabi


14: Dakika Biyar


15:Wata kokowar


16: Aure yakin mata


17: Ni zan ladabi


18: Daga tafia daukar soja


*Dukansu a kan farashi mai sauki, zaka saka dubu guda ne domin promotion ne nake yi, ka tuntubeni kan layina kamar haka +227 93 81 16 18, Sajida Nijar*


Now


*Da CIWO A ZUCIYATA*






*Tallah, tallah, tallah*


*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*


_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_


Farar Humura
Bakar Humura
Humura special,
humura de bain
Humura epicรฉ
Lait de nuit
Parfums dรฉsodorisant
Parfums rideau et dras
Lait de nuit
Alkam
Kulakcam
*Waษ—annan kadan ne daga bangaren turaran ruwa*
Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes


*Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:*
mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata


Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwarai๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ
Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuษ“i wannan number 97 82 44 94
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ


Tallah 3
Hajiata, ke kin san rayuwar aure sai da anini, in babu jagab a babar eriya oga ya kama tofa yawu da neman yadda zai yi bawan Allah, idan kuma babar haja a bude ham ai ba labari oga sai dai ya shiga ya fito kamar ya shiga kofar ruwa๐Ÿ˜”, zo ki ji, a farashi mai rahusa zaki gwangwaje ki rike bakin Elhaji gudun tada yara, ama idan lamari ya yi lamari tsaf zaku karya gadoโ˜น๏ธ๐Ÿซฃ
๐Ÿ”ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ”ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ”ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ”ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ”ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ”ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ”ฅ๐Ÿ’ฅ
*HOHOHO WANI KAYA SAI AMALE, DON JAKI BAZAI 'DAUKA BA, INA MATA MASU BUK'ATAR 'DAGA DARAJARSU A WAJAN MAZAJENSU INA MATAN DAKE SHAN WULAK'ANCIN MIJI KO NA KISHIYA ,INA MATAN DAKESON ZAMOWA MOWA AGIDAJEN AURENSU TO ALBISHINRU MAMAN ZARAH YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GABATAR MAKU DA ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI WANDA BASUDA ALGUS ACIKI , AKWAI MAGANI DANAYI BINCIKE AKANSU DAN FARIN CIKIN MA'AURATA NAMU BA IRIN NASU BANE KAYAN MU NA DABAN NE NA ASALIN SAKKWATAWAN SHEHU MASU ABUN MAMAKI* 07034251528




kayanmu masu inganci ne masu ladaftar da kowane irin namiji


Kad'an daga cikin abubuwan da muke dasu


Ingantaccen maganin nono , Wanda zai gyara maki nononki donmin dawo da martaban nononki acikin kankanin lokaci komai lalacewarshi kuwa sauran bayani sai mun had'u pc +234 703 425 1528


Maganin hips (hips up) Wanda zai ciko maki da hips dinki su cika suyi bul bul ga laushi dasu k'ara suyi dass abun sha'awar kowane namiji


Maganin infection Sha yanzu magani yanzu Yana fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci magani ne na maza da Mata insha Allah kowane irin sanyi gareki kikayi amfani dasu anwuce wajan


Ingantacce Kuma sahihin maganin k'iba Wanda Zaki ciko acik kankanin lokaci zakiyi kibar ki Yar dai dai misali ki huta Zama da Rama Baki rasa ci ba Baki rasa sha ba amma kullum Ana kallon cewa kinada matsala agidan aurenki saboda wannan ramar , Rama batayi ba Sam Yar uwa


Sabulun wanka
Kalolin sabulun tsarki
Turaren tsugunno
Turaren al'ajab
Hatsabibin turare
Da sauransu 07034251528




Kalolin gumba


Gumbar Dabino
Gumbar gero
Gumbar madara
Gumbar matsi
Gumbar ukku bala'i
Gumbar tada zaune tsaye
Gumbar sabon budurci
Gumbar sa buzu kuwa
Gumbar aya da kwakwa
Gumbar ridi
Gumbar mazari
Sarauniyar gumba 3in1
Da sauran kalolin da bansamu fadi ba,
Kalolin gari
Garin mallaka
Garin hutar da malaminki
dakan jaraba
Dakan Amare
Dakan Ni'ima
Dakan kishiya in bakiyi bani waje
Garin sa buzu kuwa
Garin buje.sharkaf
Garin Dan la'asar
Yayan hadiya mai suna dan la'asar
Original Dan goshi
Original Dan goshi (sabon salo)
Original man damo
Original man ayu
Kitsen damo
Sirrin tafin kafa
Sirrin farinjini na uwargida da amarya harma da yan mata
Kwallin idonka idona
Muna hada set na sirrin mallaka hajiya ba boka ba Mallam sai tarin sirrika kema kizama kowa agidan surenki
Akwai hadin sabon budurci ga yarinyar data rasa budurcinta ta hanyar fyade ko yaudarar d'a namiji da izinin Allah akayi maki wannan hadin to an wuce wajan sauaran bayani sai mun had'u pc
Kalolin tsumi
Tsumin mallaka
Tsumin jaraba
Tsumin madarar ni'ima
Tsumin tabaje
Tsumin Amare
Tsumin sabon budurci
Tsumin nono rakumi
Matan gaske
Ruwan jaraba,
Da sauran kalolin da ban fada ba
Kalolin matsi da basuda illa ajikin mace sai dai ma sukara maki lafiyar
Matsin Dan mannau
Matsin mallaka
Dan la'asar
Sabon budurci
Mak'alemata
Mashahurin matsi
Ukku bala'i
Matsin uban budurwa
Akwai gumba ta matsi wadda Shanta akeyi ga matan da basa son yin matsi
Muna hada set ga wadda Allah ya jaranfa da matsalar fyade har yarasa budurcinta , muna hada mata kaya ingantattun don dawo da martabar ta,
Hohohohoho in ana dara fidda uwa ake
*Kyallen al'ajabi* babban sirrin mallaka mai abun al'ajabi mallaki naki don samun damar shiga cikin jerin mata masu fada aji a gidan mazajensu ,
KARKU manta da sunan maman zarah sokoto sayen nagari maida kudi gida
07034251528 ina maraba daku sayen daya ko sari ina Sokoto sannan ina aikawa kowane gari cikin aminci da yardar Allah
Ga Wanda suke bukatar ganin kalolin kayana to suyi sarving number na suyimun magana nayi sarving number ku zaku dinga ganin kalolin kayana a status ngd sosai 07034251528
Maman zarah mabera SOKOTO








Mama ta ce" A'a HAJIA Bara na juya "


HAJIA ta kama hannunta ta saka mata ledar ta yi gaba tana fada da fadin" Aikin banza da na mutu na san da tuni an rabata da mijin tana abu kamar wata wace ta zauna gidan kanwarta , shirme da suka tada rigimar gida in ba dan nace zan dagawa uban kowa nono ba har ta wani ce a bar gidan ita ga wace bata son rigima, Ni ina so kuma du wanda ya dagawa magidanci hankali shi Bama dan balaja'u bane!"


Ita dai Mama sai ta ji kunya gaba daya ta hannata sukuni


Sunna shiga suka tarar da KHausar ta juye hantar nan a plate ta gyara zama saman cafet ta fara ci ta dago tana sakin murmushi da amsa sakamar HAJIA sai kuma ta ga harda mama dan haka sai ta mike gaba daya tana masu sannu ta dauko abinda take dora kaskon HAJIA saboda abin garwashin kar ya zuzube sannan ta je ta dibo masu ruwa ta kawo masu da jus ta zauna tana gaishe su


HAJIA ta mika hannu ta dauko plate din ta dauki daya ta dangwala yaji zata Kai baki TAUFEEK ya sauko daga sama , Allah ya taimake shi da jalabiya a jikinsa ya nufo falon yana jin HAJIA ta ce" Yanzu Khausara abinda zaki ci ki barni Kennan bayan kin ga ba jinnin kirki ne da Ni ba?"


KHausar ta janyo ledar tana fadin" HAJIA kin ga naki nan, biyu na raba dama na daure naki a leda, yinwa ce ta hannani zuwa na kai nace bari na ci sai na kai"


Plate din ya karbe yana sakar mata harara ya ce" An ki ba'a bakin, ke kam gaskiya ki daina zuwar min kina saka min mata a gaba kina hannata ci ta murmuje wannan ai harda daukan alhaki kamar da kudinki aka siyo?"


HAJIA ta kalli Mama ta ce" Ai sai ki amso min ko? Kina kallo d'anki zai min rashin kunya shi algungumi!, Ke Hamadiya je daukon ta ledar , Allah ya taimakeni Khausara na kaunata duk wani wanda baya so sai ya rintse idonsa, yar nan du abinda ta kai bakanta sai ta kai min na kai, har tashina take tana cusan kaza a baki, da babu ita ai da na mutu yanzu, kina gannin tunda Magidanci ya aurota nake Kumari kumatuna sunna dawowa?"


Mama ta sakar masa harara ta ce" Kai, ajiye"


Murmushi ya yi ya karasa daf da HAJIA ya ajiye plate din HAJIA ta zazage sauran hantar ta zauna daf da KHausar suka saka KHausar din a tsakiya ta ce" Saka hannu mu ci, bismilanku ama kar a wuce bibiyu dan Allah, ke Hamadiya karbi nan saka a salatinki maza ki koma wajen uwar rikonki kar ta tsine maki saboda Ni"


Hamdiya ta mike jiki ba karfi ta amsa ta juya ta tafi tana share hawaye, dama ta yi nacin biyo HAJIA ne dan ta san idan har bata ganshi ba yau ta yiwu ita da shi sai a lahira in ana haduwa, Shikenan saboda ta sanarwa mama dan Allah sadakinta da akace za'a kawo gidan iyayenta kar a amsa ita ฦดaฦดansu take so shine ta yi mata dukan Kawo wuka sannan tace zata bar garin a satin nan, ya Allah ita ta san son shi sai ya kasheta


Mama ta rasa ta inda zata bilowa magamar, gashi abin ya tsaye mata a rai sosai ta kasa tashi ta tafi, tana zaune ne HAJIA na cin hantarta da ta kasa tana ta labari , Khausar din na rike da plate din


Ajiyar zuciya Maman ta sauke bayan ta dan yi wani tunani ta ce" KHausar, Ni da kika yi gwajin abinda ke saka ki juwar nan me aka gani?"


KHausar ta kalli Mama tana sauke numfashi ta ce" Ba'a ga komai ba Mama, hatta bugun zuciyata daidai ne"


HAJIA ta ce" Me kuwa za'a gani Allah na tuba , na fada maki a ringa kula da magauta bakya ji, in sha Allah sai na maidawa mai neman Khausara da balaki aniyarsa, da Dije ake zance!"


TAUFEEK ya karbe hantar da ta dauko cikin kason KHausar ya mayarwa KHausar din ya karbe plate din yana sakar mata harara ya ce" Mama, Ni abin nan zan aunata da kaina gobe in sha Allah, ina kyautata zaton bata wani je wajen docter ba dan ba son allura take yi ba"


Mama dake kauda kai ta ce" Ok, Allah ya nuna mana, ama ka yi mata harda pregnancy

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login