Showing 162001 words to 165000 words out of 186303 words
rabawar a ba kowace filinta ta yi rayuwarta da mijinta da tsarin gidanta ka ji?"
TAUFEEK ya gyada kai yana tuna ranar nan da mamaki ya hanna shi sukuni dan tashi daya mahaifiyarsa ta nuna masa ta fa fi shi Sannin kansa, sai da ya jajirce ya kade mata wannan tunanin sannan ta kyale shi, ashe dai tana tune itama
Sosai Mama ta masa nasihar da ta dace sannan ta sallame shi
Sai da ya biya wajen hajia ya dauki abincin sai harararta yake ita kuwa ko a kwalar rigarta saima da ta hada tace su je ne ya dakatar da ita yace ba inda zata sannan ya yi tafiyarsa
A falo ya ajiye abincin ya dauki plate mai kyau ya zubawa Khausar isashe ya je dakin nata ya ajiye mata domin barcinta take yi har yanzu , karin ruwan nema ya ci rabi, kawai wanda zata ji karfin jikinta ne dan har ga Allah ta wahala iya hawala
Daga nan dakin Yumnah ya shiga ya fitar da ita suka sauko ya zauna ya sakata zuba masu abincin sannan ya sakata ci yana kallon tv hadi da dan jefo mata fira kadan kadan tana bashi amsa har suka gama ya bata damar komawa dakinta
Sosai ta ji wata salama na sake shigarta a lokacin da ta koma dakinta, haka kuma a kasan zuciyarta tana jin zata iya jurewa in har bata gannin Khausar din!
Sai da ya sake yin wanka ya koma dakin
A hankali ya hau saman gadon da wayarta wace ya saka mata sim ya kunna ya ajiye gefenta kadan sannan ya shiga shafa gefen fuskarta yana kallonta har ta fara bude idannuwanta
Rinanun idannuwanta ta sauke a saman tasa fuskar, a hankali ta rintse ido tuno irin wahalar da ta sha a hannunsa....ashe TAUFEEK baya tausayinta? Shine zai kasheta ko? Lalle
Murmushi ya yi gannin yadda ta turo baki a hankali ya ce" Morning wifey"
Khausar ta sake bude idannuwan nata tana kallonsa, sai kawai ta shagwabe fuska ta narke masa ta fara kukan shagwaba
A hankali ya sakata jikinsa bayan ya cire nata karrin ruwan
A hankali yake shafa bayanta kasa kasa ya ce" Na yi laifi, i'm sorry, ama kin ga zaki saba ai ko anmatana?"
Ita dai ajiyar zuciya take saukewa kuma bata son matsewar wajen dan ta kula kamar yarensa na cenza salo ne daga rungume rungume, ita kuma a yadda take jinta in har ya sake gwada wani abin tsaf yake iya aikata summan da ba dawowa, ita dai a wannan abu bata tunanin za'a saba Allah ya taimaketa ba ita kadai gareshi ba, har ga Allah har ranta sai da ta ji tana tausayawa Yumnah, da kuma gannin kokarinta na rigima dan an kawo mata wace zata tayata raba wannan tashin hankali mai saka mace kuka( uhum ki dai saba sai ki ji kema Hajia Khausarar Aba)
Kasa kasa TAUFEEK ya ce" Na kira maki Aba ne zaki daina kukan?"
Da sauri ta dago tana kallonsa lokaci daya ta saki murmushi hadi da gyada kai ta ce" Eh, dan Allah ka kira min shi da kuma Mama da su Aisha da kuma rukaya, ka kaini na ga Abana *YAYANMU*"
Dankari, wato yau bakin Khausar ne ke kiran TAUFEEK ƴaƴansu? Lalle TAUFEEK din Hajia ya yi aiki irin na rashin arziki , murmushi kawai ya yi bai barta ta gane ƴaƴansu ta kireshi ba ya danna numbar Aba ya miko mata a wayar Tata
Wayar take kallo iphone ce dankareriya irin tasa ce wancen, bata san Tata bace itadai tunda ya zo da ita da daren nan ya barta a nan ta ajiye masa gaban sif
A raunane Khausar ta amsa salamar da abanta ya yi mata, murya na rawa ta ce" Abana, shine kace zaka zo ama baka zo ba? Abana shine kace zaka kira baka kira ba, kuma kace ana yin kwana guda za'a kawo Ni har yanzu shiru, haka kuma Mama ko ta leko Ni, su Aisha ko su zo inda nake, hakama auta ko nemana baya yi?"
Aba ya saki yar dariya yana kallon Mama dake tankade ya ce" yar gidan Aba duka wannan din laifin da na yi ne? To a yafewa Aba kin ji Khausar Aba, ya gida, ya yayanku da iyayenku yaya Hajia uwata?"
Khuausar ta saki yar dariyar itama ta ce" Aba, kowa lafiya, sai dai Hajia ta yi rashin lafiya, ama ta warke yau dai ban lekata ba, Abana yaushe zaka zo?"
Mama da ta dakatar da tankaden ya saki murmushi hadi da jin damuwarta ta ragu, dan har ga Allah tana cikin damuwar hakayar y'ar Tata, takan yi tunanin kar dai aje tana cen tana zuba shirme?
A hankali ta ce " Abansu bani ita mana"
Aba ya yi murmushi ya mikawa mama yana fadin" Khausar din? Bakya jin kunyar yau?"
Mama dai ta kyale shi dan haka yake sakota a gaba wai tana kukan ta aurar da Khausar har a gaban auta yi mata yake yi wai ta kasa cin abinci tana tunanin yarta
Mama na murmushi jin Khausar ta ce" Ina fatan kina zaune kalau da kowa? Bakya raina kowa kuma bakya halaya kamar na wace bata da wayo?"
Khausar ta kalli TAUFEEK dake ta murmushi ta ce" Yayanmu wai ka ji mama ko?"
Da Maman da TAUFEEK din a tare suka zarro ido, mama ta ce" Lah ila ha ilalahu ke Khausar!"
Tana fada ta mikawa Aba wayar da sauri ta shige daki, Aban kuwa me zai yi banda dariya har dafe haba yake yi ya ce" Khausar ta buya ai maman naku kin san yanzu kunyar TAUFEEK take ji kamar sabon bakonta, bani shi mu gaisa"
Itama Khausar din sai ta ji wani nauyi ga kuma kunya, dan har ga Allah da tace ya ga mama ta fada kamar yadda maman ke raba su rikicinsu a gida ne, yadda suka saba firarsu normal, sai yanzun da ta tuna yanzun fa miji yake a gareta sirikin Mama sai ta rufe fuskarta da hannayenta tana jinsa yana fira da Aba hankali kwonce har suka yi salama "
Yana kashe kiran ya shiga wajen hoto ya dauketa hoto a yadda ta yin nan sannan ya karasa yana kallonta ya janyota jikinsa a hankali ya ce" Open your eys Baby"
Khausar ta dan bude idannuwan tana zarowa jin ya ce mata baby
Wata irin matsananciyar kunya ce ta kamata gannin yadda rigar nan ta mata, rigar ruwan hanta ce kuma mai santsi ce, ga wata tsaga da gareta wace ta fitar da cinyarta waje, da ta yi haka din nan hoton sai ya balakin kyau harda zanen kunshinta radau ga fara kal din hular dake kanta
Sai dai hoton wani irin kunya da ya bata wace ta so wuce misali
A hankali ya dago fuskarta da take boyewa kasa kasa ya ce" Na jima ina adu'ar ganninki a haka a matsayin halalina"
Idannuwanta ta bude a hankali ta zuba su cikin nasa
Ba jin kunya bale nauyi ya sake dubanta ido cikin ido kasa kasa ya ce" Na jima ina son ki yar Aba, na jima ina wahalar hakan "
A hankali Khausar bayan ta boye fuskarta a kirjinsa ta ce" Me yasa ka ki sanar min? "
Rungumeta ya yi a jikinsa kasa kasa ya ce" Kina tune bayan kin amince mu yi zumunci wani lokaci a kasan shukar aunty mai dambu muna cin dambu ake maganar wata da ta auri wani ko salif ko me, wanda shekara hudu ne ya bata , kina budar baki kika ce a duniya kina mamakin mata, sunna da wani tunani marar anfani, ke yaya za'a yi ki taba son yaro? Ko mai mace daya ke ya maki kadan sai tsoho gaskiya, idan kina tune na fara cin dambun kennan na mike na yi tafiyata ban shiga jarabawar da za'a yi ba har kika min fushi saboda haka, kina tune?"
Da sauri Khausar ta dago tana kallonsa, ya Allah, kwarai an yi haka, a lokacin yar ajinsu ce ta auri saurayinta yake dukanta kuma kowa ya sani, ita da ta budi baki ta yi maganar nan ai kowa ra'ayinsa ne yake badawa a lokacin, kuma ita da ta fadi hakan gani take yi ne ina dalili mace ta tashi ta auri yaro har ya ringa dukanta? , Kasancewar ta tashi da yannayin jikin nan nata ne ita bata taɓa sakawa ranta zata auri saurayi ba, ko yaro ba, saima ta fi sha'awar gidan yawa a ganninta cen ne zata rayu ba tare da an wulakanta yannayinta ba
A hankali tana kallonsa ta ce" Ina tune, ranar za'a yi mana jarabawa na yi ta kiranka da wayar abokinka ka kyale Ni, wanda da ka dawo ka ki nemana sai da na je na nemo ka, to ama me na yi Ni?"
Harara ya sakar mata yana kama bakinta da yar yatsarsa ya ce" Bakin nan , shine ya ringa fadin yan kannanun magangannun da suke hadasa min hawan jini na bacin rai, sai in rasa ta inda zan fara, domin nakan samu kaina a cikin rikici biyu ne, bana so dalilin kasa rike abinda ke raina in zo in rasa ki, ba soyayar taki kuma ba zumuncin, ama ai na yi iya yina kin zama tawan Ni kadai "
"Ya Allah" Khausar ta fada tana sake zuba masa ido
A hankali ta ce" Shine ka kyaleni nake neman mijina ido rufe, idan na zo ina kukan ba'a sona sai ka wani ce kai ba kana so na ba, idan ina kukan na rasa saurayi sai ka rufeni da fadan me zan yi da wani saurayi? TAUFEEK ka cika rigima ka sani kuwa?"
"Kin fini iya rigima, kiri kiri kike neman ajiye hijab ki fitar min da nutsuwata fili!, Kin fini iya rigima tunda kike min kukan saurayinki, hey wife kin fini iya rigima tunda kika iya riken wuya kuma ki nemi auren wani!" Ya fada yana dago fuskarta a hankali ya hade bakinsu waje daya
Sai da ta ga yana neman tsallake iyaka ta nusar da shi da kyar tana fitar da shashekar gajiya ta yi lufff saman kirjinsa a zuciyarta tana tunanin ya san yana sonta ya auri Yumnah? Sai dai ba zata taba iya yi masa wannan tambayar ba dan ta san abin ba wani dadin ji
Cikin shaukin nan da kauna Khausar ta karashe kwanakinta na amarci, wa'inda TAUFEEK ya tsare gaba ya tsare baya ya hannata fita har sai da ta cike su sannan ya yarda ta je ta wuni bangaren su Mama da Hajia a ranar da Yumnah ta dauki girki
Ba ita ta dawo falon ba sai da magariba ta shigo
Bata tsaya wata wata ba ta yi dakinta ta shiga wanka ta fito ya gabatar da sallar isha sannan ta mike ta yi nafila ta wuce wajen turarukanta ta mutsitsika wa'inda suka kwonta mata ta koma saman gadonta ta kwonta idannuwanta saman wayarta ama hankalinta da gangar jikinta sun yi wajen da ruhinta ke bege, wato duniyar mijinta
Kamar wasa barci ya nemi gagarar idannuwanta, dan haka ta mike ta dauko carbinta ta shiga salatin Annabi tana jin wani irin gurno mai fili a zuciyarta na rashin shi a gefenta!
Idannuwanta ta dago a hankali tana kallonsa a lokacin da ya bude dakin ya shigo
A hankali ta kauda dubanta gannin ya karaso ya duko daf da fuskarta
Kasa kasa ya ce" Baki jira na zo ba kika shigo? Baki yi missing dina ba?"
Khausar ta sauke ajiyar zuciya tana shaƙar kanshin abin wanke bakin da ya yi anfani da shi ta iskar bakinsa
A hankali take kallon bakin nasa, tana jin irin abinda ke tsikararta
Idannuwan nata ta nemi yin kasa da su dan ta daina kallon abinda zuciyarta ke maraita mata, sai ta ji samun abin cikin salama a lokacin da ya bata ba tare da ya ja ranta ba
Ajiyar zuciya ta sauke a hankali ta cafke leben ta shiga tsotsa harda sakin wata irin ajiyar zuciya
A hankali ta saka hannunta tana tare kokarinsa na son hayowa saman gadonta, muryarta a raunane ainun ta ce" Good night"
Irin yadda kirjinsa ke bugawa sai ya baka tausayi, fa kyar ya saki rigarta ya mike yana kallonta kasa kasa ya ce" Ki shirya gobe mu je aiki in sha Allah"
Yana gama fada ya fice ita kuma wannan bayani ya sakata hantsilowa daga gadon cike da farin ciki ta karasa wajen tufafinta tana ta aukin sakin murmushi ta shiga fitar da abinda zata saka dan komawa bakin aikinta cike da jin nutsuwa a jikinta
Koda suka gama dukkan abinda zasu yi da Yumnah da ya kwatanta hakinsa shi da kansa ya yi hakuri domin cikin nata yana wahalar da ita, ga kuma kwanakin nan da ta daga hankalinta danma ya kula kwana biyun nan sosai ta rage damuwar nan a dole ya yi kwonce gefenta idannuwansa a bushe cike da bukatar iyalinsa a zuciyarsa!
..............
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
*DA CIWO A ZUCIYATA*
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
_MALLAKIN_
*SAJIDA NIJAR*
*FREE BOOK NE* 6️⃣1️⃣
*GARABASA, GARABASA, PROMOTION, PROMOTION DIN LITATAFAN MARUBUCIYAR A KAN FARASHI MAI SAUKI 1K, YAN NIJAR KUWA 1000 FRANCS CEFA*
1: Duk karyar kada
2: Yar mahaukaciya
3: Neman na kaina
4: Bani da zabi
5: Bak'a ce
6: Kutkale
7: Makauniya ce
8: Mage
9: Duk nisan jifa
10: Idan ka raina inda kake
11: Dutse
12: Alkalamin kadarata
13: Bani da zabi
14: Dakika Biyar
15:Wata kokowar
16: Aure yakin mata
17: Ni zan ladabi
18: Daga tafia daukar soja
*Dukansu a kan farashi mai sauki, zaka saka dubu guda ne domin promotion ne nake yi, ka tuntubeni kan layina kamar haka +227 93 81 16 18, Sajida Nijar*
Now
*Da CIWO A ZUCIYATA*
*Tallah, tallah, tallah*
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_
Farar Humura
Bakar Humura
Humura special,
humura de bain
Humura epicé
Lait de nuit
Parfums désodorisant
Parfums rideau et dras
Lait de nuit
Alkam
Kulakcam
*Waɗannan kadan ne daga bangaren turaran ruwa*
Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes
*Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:*
mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata
Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwarai💃💃
Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuɓi wannan number 97 82 44 94
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata💃💃💃💃💃
Tallah 3
Hajiata, ke kin san rayuwar aure sai da anini, in babu jagab a babar eriya oga ya kama tofa yawu da neman yadda zai yi bawan Allah, idan kuma babar haja a bude ham ai ba labari oga sai dai ya shiga ya fito kamar ya shiga kofar ruwa😔, zo ki ji, a farashi mai rahusa zaki gwangwaje ki rike bakin Elhaji gudun tada yara, ama idan lamari ya yi lamari tsaf zaku karya gado☹️🫣
🔥💥🔥💥🔥💥🔥💥🔥💥🔥💥🔥💥
*HOHOHO WANI KAYA SAI AMALE, DON JAKI BAZAI 'DAUKA BA, INA MATA MASU BUK'ATAR 'DAGA DARAJARSU A WAJAN MAZAJENSU INA MATAN DAKE SHAN WULAK'ANCIN MIJI KO NA KISHIYA ,INA MATAN DAKESON ZAMOWA MOWA AGIDAJEN AURENSU TO ALBISHINRU MAMAN ZARAH YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GABATAR MAKU DA ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI WANDA BASUDA ALGUS ACIKI , AKWAI MAGANI DANAYI BINCIKE AKANSU DAN FARIN CIKIN MA'AURATA NAMU BA IRIN NASU BANE KAYAN MU NA DABAN NE NA ASALIN SAKKWATAWAN SHEHU MASU ABUN MAMAKI* 07034251528
kayanmu masu inganci ne masu ladaftar da kowane irin namiji
Kad'an daga cikin abubuwan da muke dasu
Ingantaccen maganin nono , Wanda zai gyara maki nononki donmin dawo da martaban nononki acikin kankanin lokaci komai lalacewarshi kuwa sauran bayani sai mun had'u pc +234 703 425 1528
Maganin hips (hips up) Wanda zai ciko maki da hips dinki su cika suyi bul bul ga laushi dasu k'ara suyi dass abun sha'awar kowane namiji
Maganin infection Sha yanzu magani yanzu Yana fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci magani ne na maza da Mata insha Allah kowane irin sanyi gareki kikayi amfani dasu anwuce wajan
Ingantacce Kuma sahihin maganin k'iba Wanda Zaki ciko acik kankanin lokaci zakiyi kibar ki Yar dai dai misali ki huta Zama da Rama Baki rasa ci ba Baki rasa sha ba amma kullum Ana kallon cewa kinada matsala agidan aurenki saboda wannan ramar , Rama batayi ba Sam Yar uwa
Sabulun wanka
Kalolin sabulun tsarki
Turaren tsugunno
Turaren al'ajab
Hatsabibin turare
Da sauransu 07034251528
Kalolin gumba
Gumbar Dabino
Gumbar gero
Gumbar madara
Gumbar matsi
Gumbar ukku bala'i
Gumbar tada zaune tsaye
Gumbar sabon budurci
Gumbar sa buzu kuwa
Gumbar aya da kwakwa
Gumbar ridi
Gumbar mazari
Sarauniyar gumba 3in1
Da sauran kalolin da bansamu fadi ba,
Kalolin gari
Garin mallaka
Garin hutar da malaminki
dakan jaraba
Dakan Amare
Dakan Ni'ima
Dakan kishiya in bakiyi bani waje
Garin sa buzu kuwa
Garin buje.sharkaf
Garin Dan la'asar
Yayan hadiya mai suna dan la'asar
Original Dan goshi
Original Dan goshi (sabon salo)
Original man damo
Original man ayu
Kitsen damo
Sirrin tafin kafa
Sirrin farinjini na uwargida da amarya harma da yan mata
Kwallin idonka idona
Muna hada set na sirrin mallaka hajiya ba boka ba Mallam sai tarin sirrika kema kizama kowa agidan surenki
Akwai hadin sabon budurci ga yarinyar data rasa budurcinta ta hanyar fyade ko yaudarar d'a namiji da izinin Allah akayi maki wannan hadin to an wuce wajan sauaran bayani sai mun had'u pc
Kalolin tsumi
Tsumin mallaka
Tsumin jaraba
Tsumin madarar ni'ima
Tsumin tabaje
Tsumin Amare
Tsumin sabon budurci
Tsumin nono rakumi
Matan gaske
Ruwan jaraba,
Da sauran kalolin da ban fada ba
Kalolin matsi da basuda illa ajikin mace sai dai ma sukara maki lafiyar
Matsin Dan mannau
Matsin mallaka
Dan la'asar
Sabon budurci
Mak'alemata
Mashahurin matsi
Ukku bala'i
Matsin uban budurwa
Akwai gumba ta matsi wadda Shanta akeyi ga matan da basa son yin matsi
Muna hada set ga wadda Allah ya jaranfa da matsalar fyade har yarasa budurcinta , muna hada mata kaya ingantattun don dawo da martabar ta,
Hohohohoho in ana dara