Showing 153001 words to 156000 words out of 186303 words

Chapter 52 - DA CIWO A ZUCIYATA COMPLT BY SAJIDA.txt

09 Nov 2024

18763

da ya kunso da tunanin anya kuwa a bashi kula yadda ya dace suka gudu suka barshi da wani irin shauki mai wuyar fasara


"Kunyana kike ji?" Ya samu harshensa da furta kalaman da ba ainahin su yake son fada daga bakinsa ba


Bata bashi amsa da fatar baki ba, sai da kanta ta dan daga a hankali still tana jikinsa kanshin turarenta ya hade da nasa


Ajiyar zuciya yake saukewa a jejere a hankali ya karasa wajen bed din nata da ita ya zauna ya dorata saman cinyarsa abaya ko jin nauyinta kasa kasa yake shafa hannayenta yana son dago fuskarta ya ce" Dama za'a ji kunyana?"


Yanzunma bata ce masa komai ba, cikin dabara ya kai hannunsa saman cinyarta yana ji a ransa dole ya bita a hankali, sannu sannu ya ce" why kika rufe min kofa, bayan na san na yi barna? Ko nuna min za'a yi da likita fa na kwonta?"


Har ga Allah yanzun kam ji ta yi kamar ta zura da gudu, dan har sai da ta so kwace kanta daga jikinsa ya kiya ya sake maidata ya rungumeta sosai a jikin nasa


Cen kasan makogwaronta ta ce" Abinci fa?"


Yanzun dagowa ya yi dan dole ya zubawa fuskarta ido, kai? Ya bani ya lalace, kamar ba ita ba


A hankali ta samu ta mike daga jikin nasa tana jin yadda itama nata kirjin ke dokawa


Da dabara ta samu ta rike kanta, cikin sabon salon yi masa magana ta ce" Abincin fa? Tashi mu tafi ka ci abinci urs bosss"


'Ya Salam ya ayana a kasan zuciyarsa


A fili kuwa ji ya yi wani irin girma da isa na shigarsa
'dama na san tsarina ce, shi yasa ta zama zabina' ya sake ayanawa a zuciyarsa


A bayane ya riko hannunta yana bin dima diman abinnan da kallo ya ce" Wai da in dan kashe arna kafin in ci abinci kin san lada ne da abin sosai anMatana"


Murmushi ta yi ta janye hannunta ta karasa wajen tufafinta ta bude ta ciro hijab dogo ta zumbula sannan ta juyo inda yake zaune jiki a mace ta wani sakar masa fari da madaidaiciyar fuskarta da dara daram idannuwanta da suka dauki kwali a hankali ta ce" wa'inda ka kashema ai sun isa sir, taso mu je"


Ido ya zarro yana binta da kallo har ta bacewa ganninsa


Ajiyar zuciya ya sauke a ransa ya ayana' Ni da ban mutu ba, ai dole na raya sunna matata'


Sai da ya je dakinsa a gagauce ya yi wanka ya cenza tufafinsa sannan ya je ya tiso keyar Yumnah suka sauko dan har yanzu basu yi wani zaman a zo a gani ba


A wajen cin abincin Khuausar ta zubawa kowa bayan ta ji ra'ayinsa ita kuma ta zuba jus kadan tana dan sha tana tunanin abinda take son tambayarsa dan ta ci nata abincin har suka gama ya masu umarnin zama a falo


Bayan ya zauna din shima ya fuskance su, da yannayin cikakken magidanci ya yi masu salama sannan ya ce" Ina son yin magana da ku, bana son kowa ya katse Ni da abin bacin rai ko na raini wa junnanmu, ina fatan kun fahimta?"


Su dukansu sun bashi hankalinsu ne kuma sun amsa shi, dan bai bada fuskar raini ba ko kadan


Da kula ya ce" ina so ku fahimceni ku kuma dauko maganana da mahimmanci kamar yadda na dauke ku da mahimmanci, ina so kowace ta sani gidan aure take, zaman aure muka taru mu yi wanda nake fatan ya zame mana sanadiyar shiga aljanna, dole ne ku koyi hakuri da junna, dole ne ku iya kaudawa junna kai a wasu abubuwan dan a zauna lafiya, hakan na nufin ya shafi kowa ba maganar karantar shekaru ko girman shekaru a gidan aure, dan du wace ta iya daukan namiji tana cikin layin wace Allah zai kama idan ta cutawa yar uwarta dan son rai"


Dakatawa ya yi yana kai dubansa wajen tv ya kashe ya sake maido dubansa kansu, yanzunma da yannayin serius ya ci gaba da fadin" kowace nan ra'ayina ne, babu wace aka min dole ko aka cusa min, ina so ku san ina iya zaman aure da ku ne dan ina son ku!"


Su dukansu sai da suka kalle shi wannan karron sannan suka kalli junna, shi kuwa ya yi kamar bai ga abinda suka yin ba ya ce" Dan haka ina so kokowarku ta zamto dan ku gyara zaman mu ba dan daga min hankali ba "


Khausar ta turo baki sosai tana dane kanta, dan har ga Allah bata taba jin wani guguwar balaki irin na yanzu ba, kuma abin haushin a kan gaskiyarsa da yake magana ba karya ba, da kyar ta dauke kanta ta sada kasa tana jin lokacin da yake tambayar shin me suka tsaida maganar kwana?


Yumnah kanta kasa furta a ta yi, zuciyarta tafarfasa kawai take yi tunda ya fara magana yana nuna darajar su daya a zuciyarsa abin ya nemi zautar da tunaninta


"Magana nake yi" TAUFEEK ya fada a nutse yana sauke masu duba


Da kyar Khausar ta iya jan numfashi gannin Yumnah ba magana zata yi ba ta ce" Du yadda aka yanke tunda ai yau nake fita a girki Ni du daya ne"


TAUFEEK ya kalleta da mamaki ya ce" Kamar yaya fa fita a girki yau?"


Khausar ta dube shi, sai kuma ta sada kanta a hankali ta ce" Eh, ai gobe in sha Allah ya kama sati daya cif da daura aurenmu"


Taufeek ya sake zuba mata ido yana ayana'ka ji yar bakin ciki, yau Ni na ga bakin ciki a wajen yar gidan Aba '


A bayane kuwa a nutse a kuma tausashe ya ce" to ai goben ne yake kamawa kwana hudu da tarewarki, hakan na nufin sauranki kwana uku ko Besty AM?"


Yumnah ta dago kai da sauri, yanzun kam sai da ta ji bakinta na fadin" A'a, ai tunda ya kama sati ta fita a aiki sai mu dawo yin kwana Ι—aya daya da girki!"


Taufeek ya zuba mata ido, ya sake maida dubansa kan Khausar


Lalle ya gane cewa koda zai bi su a laluma dan zaman lafiya da kuma daukan daraja irin na iyalinsa, sai ya nuna masu kuma shine mijin su matansa ne


Rai hade ya ce"














Ku yi hakuri da jinna shiru rubutu gayanan dai, ina busy ne sorry😍😍😍😍😍






πŸ’ƒπŸ»πŸ’₯πŸ’ƒπŸ»πŸ’₯πŸ’ƒπŸ»πŸ’₯πŸ’ƒπŸ»πŸ’₯πŸ’ƒπŸ»πŸ’₯


*ALBISHIRINKU MATAN AFRICA DA KEWAYE SHIN KUNADA LABARIN SHAHARARRA KUMA GOGAGGIYAR MAI SAIDA KAYAN MATAN NAN WATO MAMAN ZARAH SOKOTO IN BAKIDA LABARINTA TO MATSO KUSA KIJI*


*_maman zarah Mai kayan Mata sokoto ta shahara wajan kawo maku ingantattun Kayan Mata masu matuk'ar kyau da inganci ta yadda cikin sauki ba boka ba malam Zaki ja ragamar maigidanki yadda kikeso kayane naji da Fadi da kudi kalilan ki zama tauraruwa πŸ’₯a zuciyar mijinki ,ba kalan kayan matan da bamuda shi kedai nemi maman zarah sokoto don gyara kanki ciki da waje karku manta mace Mai gyara kanta Bata boranci,maman zarah sokoto kayanmu daban ne , nememu ta wannan number don samun Karin bayani_* 07034251528


[8/2, 7:46 PM] +234 708 653 0343: πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”β€β€πŸ©Ήβ€β€πŸ©ΉπŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”




*DA CIWO A ZUCIYATA*




πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”β€β€πŸ©Ήβ€β€πŸ©ΉπŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”


_MALLAKIN_


*SAJIDA NIJAR*


*FREE BOOK NE* 5️⃣8️⃣


*GARABASA, GARABASA, PROMOTION, PROMOTION DIN LITATAFAN MARUBUCIYAR A KAN FARASHI MAI SAUKI 1K, YAN NIJAR KUWA 1000 FRANCS CEFA*


1: Duk karyar kada


2: Yar mahaukaciya


3: Neman na kaina


4: Bani da zabi


5: Bak'a ce


6: Kutkale


7: Makauniya ce


8: Mage


9: Duk nisan jifa


10: Idan ka raina inda kake


11: Dutse


12: Alkalamin kadarata


13: Bani da zabi


14: Dakika Biyar


15:Wata kokowar


16: Aure yakin mata


17: Ni zan ladabi


18: Daga tafia daukar soja


*Dukansu a kan farashi mai sauki, zaka saka dubu guda ne domin promotion ne nake yi, ka tuntubeni kan layina kamar haka +227 93 81 16 18, Sajida Nijar*


Now


*Da CIWO A ZUCIYATA*






*Tallah, tallah, tallah*


*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*


_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_


Farar Humura
Bakar Humura
Humura special,
humura de bain
Humura epicΓ©
Lait de nuit
Parfums dΓ©sodorisant
Parfums rideau et dras
Lait de nuit
Alkam
Kulakcam
*WaΙ—annan kadan ne daga bangaren turaran ruwa*
Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes


*Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:*
mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata


Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwaraiπŸ’ƒπŸ’ƒ
Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuΙ“i wannan number 97 82 44 94
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
Gidan Kamshi, Sirrin Manyan MataπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒ


Tallah 3
Hajiata, ke kin san rayuwar aure sai da anini, in babu jagab a babar eriya oga ya kama tofa yawu da neman yadda zai yi bawan Allah, idan kuma babar haja a bude ham ai ba labari oga sai dai ya shiga ya fito kamar ya shiga kofar ruwaπŸ˜”, zo ki ji, a farashi mai rahusa zaki gwangwaje ki rike bakin Elhaji gudun tada yara, ama idan lamari ya yi lamari tsaf zaku karya gado☹️🫣
πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯
*HOHOHO WANI KAYA SAI AMALE, DON JAKI BAZAI 'DAUKA BA, INA MATA MASU BUK'ATAR 'DAGA DARAJARSU A WAJAN MAZAJENSU INA MATAN DAKE SHAN WULAK'ANCIN MIJI KO NA KISHIYA ,INA MATAN DAKESON ZAMOWA MOWA AGIDAJEN AURENSU TO ALBISHINRU MAMAN ZARAH YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GABATAR MAKU DA ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI WANDA BASUDA ALGUS ACIKI , AKWAI MAGANI DANAYI BINCIKE AKANSU DAN FARIN CIKIN MA'AURATA NAMU BA IRIN NASU BANE KAYAN MU NA DABAN NE NA ASALIN SAKKWATAWAN SHEHU MASU ABUN MAMAKI* 07034251528




kayanmu masu inganci ne masu ladaftar da kowane irin namiji


Kad'an daga cikin abubuwan da muke dasu


Ingantaccen maganin nono , Wanda zai gyara maki nononki donmin dawo da martaban nononki acikin kankanin lokaci komai lalacewarshi kuwa sauran bayani sai mun had'u pc +234 703 425 1528


Maganin hips (hips up) Wanda zai ciko maki da hips dinki su cika suyi bul bul ga laushi dasu k'ara suyi dass abun sha'awar kowane namiji


Maganin infection Sha yanzu magani yanzu Yana fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci magani ne na maza da Mata insha Allah kowane irin sanyi gareki kikayi amfani dasu anwuce wajan


Ingantacce Kuma sahihin maganin k'iba Wanda Zaki ciko acik kankanin lokaci zakiyi kibar ki Yar dai dai misali ki huta Zama da Rama Baki rasa ci ba Baki rasa sha ba amma kullum Ana kallon cewa kinada matsala agidan aurenki saboda wannan ramar , Rama batayi ba Sam Yar uwa


Sabulun wanka
Kalolin sabulun tsarki
Turaren tsugunno
Turaren al'ajab
Hatsabibin turare
Da sauransu 07034251528




Kalolin gumba


Gumbar Dabino
Gumbar gero
Gumbar madara
Gumbar matsi
Gumbar ukku bala'i
Gumbar tada zaune tsaye
Gumbar sabon budurci
Gumbar sa buzu kuwa
Gumbar aya da kwakwa
Gumbar ridi
Gumbar mazari
Sarauniyar gumba 3in1
Da sauran kalolin da bansamu fadi ba,
Kalolin gari
Garin mallaka
Garin hutar da malaminki
dakan jaraba
Dakan Amare
Dakan Ni'ima
Dakan kishiya in bakiyi bani waje
Garin sa buzu kuwa
Garin buje.sharkaf
Garin Dan la'asar
Yayan hadiya mai suna dan la'asar
Original Dan goshi
Original Dan goshi (sabon salo)
Original man damo
Original man ayu
Kitsen damo
Sirrin tafin kafa
Sirrin farinjini na uwargida da amarya harma da yan mata
Kwallin idonka idona
Muna hada set na sirrin mallaka hajiya ba boka ba Mallam sai tarin sirrika kema kizama kowa agidan surenki
Akwai hadin sabon budurci ga yarinyar data rasa budurcinta ta hanyar fyade ko yaudarar d'a namiji da izinin Allah akayi maki wannan hadin to an wuce wajan sauaran bayani sai mun had'u pc
Kalolin tsumi
Tsumin mallaka
Tsumin jaraba
Tsumin madarar ni'ima
Tsumin tabaje
Tsumin Amare
Tsumin sabon budurci
Tsumin nono rakumi
Matan gaske
Ruwan jaraba,
Da sauran kalolin da ban fada ba
Kalolin matsi da basuda illa ajikin mace sai dai ma sukara maki lafiyar
Matsin Dan mannau
Matsin mallaka
Dan la'asar
Sabon budurci
Mak'alemata
Mashahurin matsi
Ukku bala'i
Matsin uban budurwa
Akwai gumba ta matsi wadda Shanta akeyi ga matan da basa son yin matsi
Muna hada set ga wadda Allah ya jaranfa da matsalar fyade har yarasa budurcinta , muna hada mata kaya ingantattun don dawo da martabar ta,
Hohohohoho in ana dara fidda uwa ake
*Kyallen al'ajabi* babban sirrin mallaka mai abun al'ajabi mallaki naki don samun damar shiga cikin jerin mata masu fada aji a gidan mazajensu ,
KARKU manta da sunan maman zarah sokoto sayen nagari maida kudi gida
07034251528 ina maraba daku sayen daya ko sari ina Sokoto sannan ina aikawa kowane gari cikin aminci da yardar Allah
Ga Wanda suke bukatar ganin kalolin kayana to suyi sarving number na suyimun magana nayi sarving number ku zaku dinga ganin kalolin kayana a status ngd sosai 07034251528
Maman zarah mabera SOKOTO








Rai a hade ya ce" Yau kwananki uku a gidanki, saura kwana hudu cif ki fita a girki"
Daga haka ya juya ya kunna tv din nan ya kai tashar labaru ya shiga kallonsa ya kyale su


Kowace shiru ta yi, jifa jifa sai daya ta saci kallonsa ko na yar uwarta har dai suka dan dauko lokaci Yumnah ta mike ta dube shi ta ce" good night yayanmu"


Dubanta ya yi shima , da kula ya sakar mata murmushi sannan ya lumshe mata ido a tausashe ya ce" Har kin gaji da firar?"


Da kyar ta iya gyada kai tana jiran gannin ya miko mata hannu ya rungumata kamar yadda ya mata a kwanakin da Khausar din ta shigo, bata san ya riga ya dauki dukan tsaron da zai ringa yawan saka shi surutu tsakaninsa da su ba, in sha Allah ko a kan Khausar zai yi iya yinsa ya fita hakin Yumnah
A tausashensa ya ce" Good night wifey"


Yumnah ta hadiye yawun dake wuyanta ta juya ta haura sama ta nufi dakinta
Tana shiga jikinta har rawa yake yi ta dauki wayarta ta shiga kiran numbar mahaifiyarta


Yayarta ce ta dauka dan maman nasu ta shige daka dan kwontawa domin bata jin dadin jikinta


A tausashe ta yiwa Yumnah salama wace tana hannun an daga ta fashe da kuka


Yumnah ta yi dif da kukanta tana jin Muryar yayarta dan ta sani ne banda fada babu abinda zata yi mata, domin shekaran jiya cewa ta yi zata zo ta zaneta ko ta fadawa abansu bata kwontar da hankalinta ba


Cike da tausayawa Akilah ta ce" Yumnah kuka ne kike yi? Me yake damunki kanwata?"


Yumnah na jin yannayinta , ama ta kasa fitowa fili ta fada mata abinda yake damun nata dan gani take yi ba zata gane komai ba tunda har take kallon auren TAUFEEK a daidai ne


"Yumnah?, Ki fada min damuwarki kin ji kanwata? Shin kina da wanda zaki fadawa ne sama da Ni? Baki da lafiya ne? Menene um? Sanar min" Akilah ta karasa fada da kula da kuma tausasawa


Yumnah ta ja numfashi, a hankali ta saki kukanta kasa kasa sosai tana murzar hannunta ta ce" Aunty, na kasa sakawa zuciyata salama da maganar auren nan, Ni na san ba zai taba bani kulawar da yake iya bata ba, idan kuma ya zama abu daya da ita Ni na san na zama banza a gabansa dan ta ko ina ta fi Ni power a duniyarsa"


Cike da tausayawa Akilah ta ce" Ya Allah, haba Yumnah me yasa kika ce haka? "


Yumnah ta ja numfashi ta ce" Aunty Ni na san haka ne, ban taba gannin wanda zasu yi masifa da shi murya sama sama ba ya dawo yana kokarin ganin farin haΖ™oransa ba sai ita, domin ko a da da muke soyaya idan ya yi fushi ma gaza shawo kansa ina fada mata a waya zata ce sai ya zo inda nake ki ganshi ya zo din, a da da take nesa da shi bale yanzu?"


"Yumnah ki dan dakata da wannan dogon bayanin dan kima neman sakani a damuwa, ina son Sannin wulakantaki yake yi ne yanzun ko mene?" Akilah ta katse ta dan bata son dogon shiga details din nan, haka kawai take ji a ranta bata so


Yumnah ta ce" Aunty, Ni bai min komai ba, ama ina mai tabbatar maki zai min din ne, dakinta fa na ganshi zai shiga daure da tawul"


Akilah da mamaki ta ce" Ke bai taba shiga naki dakin ba kennan?"


Yumnah ta ce" Yana shiga, yana shigowa, a yannayin da na ganshi ne ya tsoratani kamar wanda ya yi having s ......"


"Yi shiru dan Allah" Akilah ta fada a sanyaye tana katse mata hanzarin son fayace wasu abubuwan da bai dace ta fito ta fada kai tsaye ba


A tausashe Akilah ta ce" Bayan wannan laifin wane da wane kuma ya maki yar kanwata?"


Yumnah ta sake gyara zamanta ta ce" Aunty, dazu wai ya mana rabon kwana, shi da kansa fa, yace wai bata gama satin amarci ba bayan ita da kanta ne tace ai ta cika sati da daurin aurensu yau, sai kawai cewa ya yi bata cika ba ya hade fuska ya mana banza, Aunty sonta yake yi ko? So yake ya wulakantaki ko aunty?"


A sanyaye sosai Akilah ta ce" Aa, ba maganar wulakanci a nan, Yumnah dan Allah zamu iya yin magana da ke ta fahimta? Kin min alkawarin saurarata da kuma kokarin yiwa kanki adalci ta hanyar kwatanta shawarwarina?"


Yumnah ta yi tsai tana shan jinnin jikinta, sai dai yadda auntyn nata ke yi mata magana a tausashe ta saka a ranta cewar zata iya yi mata magana mai dadi yau


A nutse sosai Akilah ta ce" Kanwata, ina so ki san cewa a duniya kowa yana rayuwa ne da son ransa, sai dai idan ka yi kokari ka yi anfani da hakan ta hanya mai kyau zaka ji dadi, Yumnah, ya dace ki kwatanta abinda kike ji a kan Khausar, itama mutun ce, mai rai da lafiya, wace ya dace a tausayawa fiye da kowa ko dan shekarun da ta dauka bata samu miji ba, ki sani itama tana da zuciya a kirjinta

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login