Showing 282001 words to 285000 words out of 373688 words
Chapter 95 - A LOKACIN MUKE BOOK BY ZAINAB .I. MAKAWA.txt
jin kuya nai murmushi tare dukar da kaina kawai nace wallahi mama yaya ne yai mashi wanan kokari kuma yasaya mai komai da zai bukata acan .
Sai a taya mu godiya gurin shi mama tace ince maki sun gode kwarai Allah ya saka da alheri.
Mama tace kai haba waban ai yiwa kaine kawai wa yasan abinda zai zama watarana kuma in Allah ya raya abinshi.
Kina dai waya da su ko don ki dinga jin lafiyan su akai,akai don haka na dakyau.
Gurin da Amira take zaune ya koma ya zauna saman hannun kujera yana cewa may kikeyi ne wai kin wani fuskewa mutane haka.
Tace cikin da yake yaya kawai dai hakanaji ashe zaka dawo yace eh waccan nakawo ta gaida baba da jikin shi don dazun ya tambaye ta.
Hummm wanan muba fukar matar taka ai ta iya sace zuciyar kowa da makircin ta harda ma wanda bamu zata ba duk ta sace munafuka kawai.
Kai Amira Fatima ce kuma muna fuka munafuncin may taimaki kuma haka ne wai .
Sai lokacin ta dago kai tace humm yayya ni wallahi mamaki ma kake bani yanzu dan ban yarda amma yau na shedawa idanuna gaskiyan zargina.
Yanzu kai yaya har ka iya fito da wanan a gari a matsayin wau matar ka har kana wani jerawa da ita, kamar wata mai mukami can.
Kasa kasa suke maganan su amma duk zancen su ni yana a kunne na don ina dan kusa dasu mama ce kawai bazata ji ba a lokacin don ita sai farin ciki da murna takeyi tagan mu a cikin farin ciki a tare.
Can ya mike don ba zai jure sauraren Amiraba don tana bakanta mashi rai da zancen ta gap yake da ya dauki matakin da bata zata ba a lokaci guda.
Idan nake a zaune ya kallo yana cewa taso muje gurin baba ki dauko wancan ledan muje mashi dashi.
Yana gaba ina bayan shi muka tsaya daga kofan falon baba muna mashi sallama.
Aka ansa muna muryan mamane take ce muna mu shigo ganin mu tare yasa baba dake a kishigide ya dan dago zaune cikin fara a yake cewa,aa Fatima tare kuke ashe?
Har gaban baba naje na duka ina gaida shi shima a kasa yaa zauna kamar yadda na zauna yana gaisawa da Baba din tare da tambayan shi karfin jikin shi.
Mun dan jima zaune suna hira da baba da mummy ni dai kaina a duke banyi magana ba.
Sai can baba yace sadauki gaskiya nayi farin ciki kwarai da ganin ka haka ji yadda ka kara murjewa nasan wanan duk aikin diyata Fatima ce don tasan abinda ya dace.
Ba kamar matar wanan mahaukacin ba da tazo gaidani dazun kaga nan yana taba kujeran gefen shi yace a nan ta zauna wallahi.
Baba yace wanan irin abubuwan dole su jefa mutum a cikin damuwa yau ace irin tarbiyan da na,baku a gidan nan amma a cikin zuria ta ake samun irin haka.
Sai yai shiru tare da girgiza kan shi can yace wallahi yaran nan suna kashe min zuciya.
Baba kayi hakkuri ka daina sa irin abubuwan nan a ranka kaga ba lafiyane a jikin naka bba yanzu.
Nan dai baba ya kara dan muna nasiha mukai masu sallama don dare ya somayi sosai.
Mun koma dakin mama mukai mata sallama tana ta saka muna albarka muka fito daga gidan.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
[16/12, 00:22] Maryam Ummu Firdausi Group Ismail: IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE,,,,
IDAN KIN BIYA KIKA TURAWA WANDA BAI BIYA BA MUN BARKI GA ALLAH YAR UWA,,,,
A LOKACIN MUKE,,,,
Yau ya shirya unexpected ya samay ni daki bayan na dawo daga school yakw ce min zaiyi tafiya ne zuwa Mexico gurin wani taron yar kwallo da za,ayi kuma yana cikin wa yan da aka gaiytata su tafi taron.
Shiru nayi sai jin zuciyana kawai nayi ba dadi ban san har hakan ya fito a fuskana ba saida naji yana fadin baki son in tafi ke nan don engine din ko?
Ban fahinci may yake nufi ba da gakan cikin mamaki na dago kaina nake tambayan shi engine kuma ?
Yace eh mana ko karya nake yanzun ba kullun kike bukatan service ba na fahinci may yake nufi yanzu don haka najuya baya ina fadin wallahi, ni kan Allah ya kiyayye min abinda ake min a dole zaka wani ce can wai na saba ko nafiso indon tani ce wallahi mu zauna a hakana mana aga wanda zai sha wahala cikin mu.
Jinayi ya rugumoni ta baya yana fadin anki a zauna hakan sallon kijewa maman ki da kuka kice anki yi maki service kwana biyu kuma.
Allah dai ya kiyayye min wallahi kai wanan ya dama ni bai a gabana wallahi yace to tsaya mugani idan bai gaban ki da gaske din.
Gudu naje yi amma na makara nan ya samu sa,a na ya shiga aika min da sallon sakon shi.
A cikin mamakina sai gashi na zake nima yau ina mayar mashi da martani yadda yake bukata.
Mun dauki tsawon lokaci a dakin muna abu guda har sai da magariba ya kusanto sosai ya sarara min.
Rugomo ni yayi zuwa jikin shi tare da dan sinsinan wuya na yana fadin zan dauki tsawon lokaci a wanan tafiyan da zan yi don haka ki kula min da kan ki please .
Lumshe idanuwa na nayi ina sai dai a fili cewa nayi Allah ya kai lafiya ya bada sa,an tafiya.
Mun dauki lokaci ba wanda ya iya yi wa dan uwa magana a cikin mu sai can yadan min peck goshina naga ya mike ya fita daga dakin.
Maimakon na tashi daga kwancin ga lokacin sallah yayi amma sai kawai na lumshe idanuwa wani zurfafan tunane na shiga yi na yadda zan zauna kwana biyu bashi a gidan.
Irin yadda muka dan saba da juna a yanzu dashi.
Da kyat na iya mikewa na shiga bathroom don nai wanka nai sallah don har lokaci ya shige gashi takwasa zai tafi.
Ina idar da sallah namike da sauri na nufi dakin shi na samay shi tsaye yana gyara aninin gaban rigar shi.
Jin nashigo yasa shi dan juyowa gare ni cikin sakin fuska yau yake ce min ai na zata bazaki iya tasowo bane.
Karasowa nayi nake ce mashi mai za,a shirya mane wai?
Kinga ina tafiya da shirgine ni acan ina da kayan da nake amfani dasu ba sai na tafi da wani abuba daga nan.
Miko min yar hand bag dina na rataya kawai natafi don bashar yace min gashi ya taso zuwa kaini airport.
Na duka zan dauki jakar naji yana fadin wanan karon ma da Amira ke nan zaku zauna ko?
Murmushi yake nayi na karaso gaban shi nace duk yadda kace haka za,ayi yace ok zan fadawa maji ta turo ta idan nafita.
Ki dai dinga cin abinci ko zaki kara cikowa kafin na dawo nace idan haka bai maka ba sai ka karani mana.
Murde bakina yayi yana fadin wanan bakin wai yaushe ne zai mutu da bakar magana ne bari dai Allah ya dawo dani lafiya nasan maganin ki ai.
A tare muka fito falo dashi sai ga yaya Bashar ya shigo gidan nan muka gaisa dashi yana tambayana yaya kwana biyu.
Dago kai yaya sadauki yayi yace min tau ni zan tafi ke nan sai na dawo Allah yakai lafiya Allah ya sa ai nasara ga abinda akaje nema Allah ya tsare muna kai ya dawo muna da kai lafiya.
Yaji dadi matuka da addu,ana yake ce amin nagode bashar yace bakani dadin auren ba riba biyu mama tai maka ga kuma Fatima na sharto maka addua haka.
Dan bugo yakai ma bashar daga haka suka fita daga gidan ina tsaye rakube daga kofan shigowa falon mu.
Sai da naga subar haraban gidan najuya na shigo gida zuciyana a cunkushe min, fadawa nayi a saman kujera na dade zaune a guri, ina ta faman tunane kala kala ni kadai can dai ganin dare ya soma namike tare da rufo kofan gidan don ban tsan mani anty Amira zata shigo ba har wanan lokacin.
Ina shiga daki naji wayan na yana ringin da sauri na isa gurin, da wayan take shi ya kirani na dauka a kasalance ina fadin Assalamu Alaikum.
Yace wa alaikis sallam baki barci bane Fatima nace yanzun dai nake shirin yi.
To may ya hanaki yin barcin har wanan lokaci sai nace a raina kaine mana ka hanani a fili kuma sai naji yace nine ko?
Nace ni karatu na tsaya yi kawai shine ba makara don ina test da zamuyi satin nan insha Allahu
Murmushi yayi yace to ki kwanta hakana ki huta don nasan kina da gajiya a tare dake.
****** ********* ******
Ya sauka lafiya don yana isa Abuja da safe suka daga sai Mexico gurin taron su.
Yakira wayana kafin su tafi tana kashe ina cikin class ban samu magana da shi ba.
Yinin daya da sadauki yayi batare da Fatima haka yayi shi a cikin tunanen ta.
Sai a lokacin yake sanin cewa akwai wani babbban alamari a zaman ta kusa dashi ji yake tankar itace jagoran duk wani farin cikin rayuwan shi a halin yanzu.
Bai samu lokacin kiran ta ba,sai da ya dawo masaukin shi a lokacin dare yayi a can.
Yana kwance dakin shi saman gado tunane Fatima kawai ke cikin zuciyar shi har zuwa wanan lokacin.
A nan ya fara tina abubuwan da sukai ta faruwa a tsakanin su abaya.
Irin yadda yake yawan mata tsanani da hattaran ta cikin gidan su yana daukan ta a matsayin itace mai mashi gulma a gurin maji.
Sai yanzun ne yake gane cewa bata fadawa maji komai a gamay dashi sai dai nata kokarin da takeyi gurin ganin cewa ta saka mai ido ya daina shaye shayen daya ke yi kawai.
Wani irin bacin rai ne yaji sai yanzu yake gane cewa ashe son shi takeyi da,alheri take hakan gare shi.
Yana jin ciwon irin abin da yai ta aikatawa yar mutane a baya a bisa gaskiyan ta.
Haka yasa yamike ya fara dan zagaye dakin a hankali yana zargin kanshi da aikata abinda ba daidai ba akan Fatima din.
Lalai dole ne ya gyara tsakanin shi da Fatima yadda zata fahince shi ta yadda zata daina mai kallon mugun da take mai koda yaushe.
Yace in har bai gyara tsajanin su ba baiyi wa kan su adalci ba don haka zasu dinga zama suna samun matsala a tsakanin su ko yaushe.
Gurin tagan dakin ya koma tare da budewa yana shakan fresh ai dake fitowa daga window.
Ya daga wayan shi da ke a hannun shi ya kira nomban Fatima bugon farko da,wayan yayi sai da yaji wani iri a zuciyan shi .
Ina hanya zan dawo gida naji wayana na ringing, hakali na dauka na duba yaya sadauki ne a layin.
A hankali cikin wani murya bayan nayi receive din call din nace hello yaya.
Ya dan rikice da jin muryana yana cewa Fatima kina inane haka naji dan hayaniya.
Nan dan ajiyan zuciya sai nace ina hanyane yaya nafito school zan koma gida ne yanzu.
Sai nace kana lafiya yaya yaya gajiyan hanya da taro sai da yai wani lunshe idon shi ya amsa da taro Alhamdullahi Fatima mun fara yau din nan.
Allah ya bada sa,a nace mashi ya amsa da amin fatima.
Yace kiyi tuki a hankali don nasan yanzu titi ya cika da motoci yamma yayi nace mai insha Allahu.
Yace nakiraki ne naji muryan ki don na kira ki da safe wayan ki baya shiga.
Nace ina class alokacin na rufe wayana ne ya sake cewa gashi na kasa barci sai naji muryan yar kauyen matata yaya zanyi da raina dole na kira ki naji ki don mu nan yanzu daryayi sosai .
Nace shine kaki bari da safe ka kirani yace abinda ya dace ke nan nayi don na kasa samun natsuwa rashin jinki .
Kwata kwata rashin jinki a tare dani ya hanani sukuni Fatima yaya zanyi dole ne na kiraki ai.
Take zuciyana ya narke sai naji kamar na shige cikin wayan na isa inda yake din naga kyakyawan suran mijina da nai missing.
Yaci gaba da cewa Fatima ina kewan bakar maganan ki ina kewan wanan fadan namu da muka kwana bamuyi shi ba.
Murmushi nayi yace kin dauka ina wasa ne ko sai idan kinga nadawo maki don kawai muyi shi zaki gane.
Nace a hankali ina murmushi haba yaya don fada kawai zaka dawo na rokeka kayi hamkuri ka zauna har kagama abi da yakai ka.
Har nakai gida muna waya dashi inda na ke ce mai na iso gida sai da zanyi sallah mukai sallama dashi yakashe wayan.
Wayan dake hannu na dan kalla na ce ikon Allah yau kuma mai ya samu yaya haka ne ya sauya min gaba daya.
****** ********* ******
Yau kwana yaya uku da,tafiya amma Amira shiru batazo ba tun ina saka rai da zuwan ta har nagaji na,fara fitar da rai ga zuwan ta gidan.
Yaya da yakirani ya tambaye ni Amira bata zo bane nake ce mai bata iso ba tukun.
Ranan Na dawo gida da yamma a gajiye neke a lokacin sai dai ina shigowa get din gidan na hango motan anty Amira a kofan gidan namu.
Nashigo gidan da yar fara,a na a fuskana don ganin ta tazo tana zaune saman kujera tayi daidai da ita sai waya take yi abin ta.
A sanyaye nai sallama ta dago kai ta kalleni a dan wullakace nace Anty sannu da zuwa.
Hannu kawai ta daga min ba tare da ta amsa min ba taci gaba da wayan ta da takeyi.
Ido nabi ga yadda ta kaca kaca da falon da yake a gyara tas kafin na wuce da safe.
Ganun bata da niyan gama waya yasani na nufi daki na don rage kayan dake ajikina a lokacin.
Sai d nai wanka nai sallah nafito falon har lokacin tana zaune a inda na samay ta da farko.
Ina batun na zauna take cewa ke ina key din daki na yake na bude naga a rufe yake.
Nace au yana gurina anty bari na dauko maki taja uban tsuki tana fadin don isa da sa.un guri zaki kulle ma mutane daki wai ke ga matar gida ko.
Nace fita zanyi ai shiyasa na kulle ko ina na gidan kuma ma ban san kina tafe ba yau ai.
Dalla Bintu ki dauko min key ni bani son yawan zuba haka kinji.
Kallon mamaki nake mata nace yau kuma nice mai zuba anty ki dai gyara maganan ki.
Au to abin har yakai kuma zaki min rashin kunyane Bintu ?
Wanan ba halina bane anty kinfikowa kuma sanin hakan don ban tabayiwa kowa rashin kunya ba.
Kai ta gyada tare da kutawa ta dauki jakar ta bayan na bata key din ta wuce zuwa ciki ran ta a bace.
Kitchen dama a rufe yake na dauki abincin dana aje zanci idan na dawo tunda safe na shige daki da abina nace can nafito nasawa gidan key na shige abina na kwanta.
Ban fito ba sai da safe na hada breakfast na bar gidan ko fitowa batayi ba tana dakin ta kwance.
Bayan fita data gaji da barcin ta tafito ta zauna taci abincin da ta samu na aje mata.
Inda taci anan tabar min kayan sai dana dawo na kwashe su na wanke na gyara gurin.
Ban fito na girka na dare ba don a gajiye nake nashige kawai abina nai kwanciya na kawai.
Amira tafito tasamu babu komai saman tabld din tai mamakin hakan ta nufi dakina lokacin ina bathroom ban maji tana buga kofan ba har tagaji ta,wuce.
Tunda safe ina kitchen sai gata ta shigo daga kofa taja ta tsaya tace ke Bintu wai may kike daukan kanki ne halan.
Nace namay kuma anty?
May ya hana jiya ki girka muna abinci da kika dawo ki ka barni da yunwa na kwana.
Nace kiyi hakkuri anty wallahi na gajine jiya sosai kuma ga yamma yayi dana dawo.
Eyye samun guri ke nan ke ashe har kinga gurin hutu ke nan to wallahi ki kama kanki da ni.
Murmushi nayi kawai naci gaba da aiki har ta fara tafiya ta juyo ki girka abinci dasu salma don sunce anan zasuyi breakfast yau.
Yadda tace haka nayi mata na sauri na fita yadda na dawo daga gajiya da yamma haka na samu gidan sai da raina ya baci.
Ban fito ba haka nabar falon sai da safe na tashi na shiga gyaran gidan sai da nai ko ina tas har bayin falo duk sun bata shi .
Sai na dora muna girkin rana ina tsaka da yine sai ga Anty tafito ta ce yau ma su salma sunce a nan zasu wuni kiyi girki dasu.
Ina gama muna girkin na koma dakina na kwanta can na fara jin hayanin yan su har da yan ihun su.
Nace yau kuma din nan wai may ke damun anty Amira haka tana son bata rayuwan ta.
Ki fito ki gaida su