Showing 285001 words to 288000 words out of 373688 words
Chapter 96 - A LOKACIN MUKE BOOK BY ZAINAB .I. MAKAWA.txt
salma naji muryan Amira daga sama ina kwance na dago ina kallon ta kawai.
Kamar bazan fito ba sai dai na mike na fito da fara,ana a fuskana nake ce masu sannun ku da zuwa.
A lalace cikin kallon banza suka amsa min banji dadin haka ba amna na dake na dan samu guri daga gefe na zauna.
Sai naji dayar na cewa wai ashe musty ya auro wata gajar matace can yar kauye da ita.
Ke haba inji saura tace wallahi ko kada kiso ki ganta ga gida ga komai ya hada amma ina ba matar gwadawa tsara don bakauya ce wallahi.
Sai Amira tace anyi biyu ke nan muma ga.unan da irin matsalan ai a gidan mu kin san yan kauyen nan su iya bakin asiri su mallake miji.
Yanzu bari ki gani kwana biyu idan an aaruce shi zakiga ya fara wani bakin rawan kafa bai jin kunyan kowa akan ta.
Nagane maganan ta shagube ne amma sai na dake suna sako min magana ina jin su.
Bai mata ba sai cewa tayi ke Bintu kwashe kayan nan ki girka muna indomie kubura zataci tace.
Kallon mamaki nai mata may anty ta mayar danine yar aiki ko may wai ?
Ina gama kwashe kayan sai dana wanke su na,shiga daki in fito sai naga wace tace wa Kubura dauke da cup din tambulan yaya da nake mashi amfani dashi tana shan drinks a cikin.
Kamar na wuce sai na dawo nace anty da kun canza cups don wanan din na amdmfanin yaya ne shi.
What Bintu may kike nufi lalai ma Bintu kin kai wuyan ki ya isa yanka ashe ?
To baza ,a mayar ba sai kiyi abinda zakiyi don an dauki cups din yaya ko sannu mai yaya.
May kike gurin yaya din ke nace mata a daure mata mana mai miji kuwa.
O lalai naga alama tunda har kin fara bani ansa to baza a mayar ba din tunda daga gidan ku kikazo da shi.
Nace may yai zafi haka anty harda giri da zagin gidan mu kuma haka ?
An zaga ko zaki ramane ki nuna min wuyanki yai kauri yanzu.
Nace bazan rama ba amma koda banzo dashi daga gidan mu ba nawane dai ke ma sai ki jira naki.
Aiko sai saura sukacs iyye gorin aure kuma zaki mata Bintu don ke kin samu an maki auren hadi ko ?
Nace au haka ta fada maku ashe idan yin hadi banza ne wasu suje ai masu mana mugani.
Na bada amsa haka sai na juya zan wuce ji nayi an finciko ni ta baya sai kawai naji mari kyauuu.
Cikin mamaki na dafe kumcina da ta mara nace anty abin har da duka kuma sai sauran na fadi kyale ta please kada ta kulla maki shiri kin san su da sheri irin matan nan.
Banyi magana ba na juya kawai idona tab da hawaye na,shigd daki ina mamakin wanan irin cin zarafin da Amira tai min a gaban kawayen ta haka.
Kiran yaya sadauki ne yashigo min yake kirana na dauki wayan bayan na goge fuskana.
Na amsa mashi sallama da sauri naji yace Fatima may ya samay ki ko baki da lafiya ne.
Na daure nace may ka gani babu komai yace please nace may ke damun ki ne wai ba komai nace mashi.
Baiyarda ba sai dai kawai ya kyaleni tunda nace mai babu komai ina daga kwance nake tunane dole na dage na futar da kawaici na fara gwadawa Amira nima na iya.
Bayan kaman awa daya sai gata bazaki dafa abinda nace maki kubura tana so bane ko may ?
Ban bata ansa ba na kyale ta haka suka gaji da zaman su har suka bargidan.
Da safe ma washe gari haka na gyara gidan tea na hada nasha na koma na kwanta abina.
Can cikin barci naji takai min maka a baya da gigin barci na falka ina kallon ta.
Bazaki muna abin karyawa bane yau gashi har sha daya da,wani abu na rana.
Nace bazanyi ba .
Bazakiyi ba fa kika s tsuki nayi na koma na kwanta abina sai ji nayi ta nufo zata kara kai min maka na dago ido waje nace kada ki soma kara tabani don zan rama.
Ko dazun ma arziki kikayi a gaban kawayen kine kada ki matsayi yata na disgaki a gaban su shiyasa na barki.
Yadda taga na nuna tasan za,a samu matsala sai ta juya tana fada tafice daga dakin.
Tana fita wayan yaya sadauki takira tana fada mai wai na hana mata abinci taci.
Yace ina ganin bata jin dadin jikin ta nd don tun jiya nake jin ta hakana.
Tace shiyasa ban son zusa gidan nan wallahi sai yarinya tai batun raina maka wayon ,
Kashe wayan yayi yana mamakin iri wanan hali haka da ta sakd lokaci guda.
Tun daga wanan rana ban kara girka komai ba koma nayi iya cikina nake girkawa naci
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
[16/12, 00:22] Maryam Ummu Firdausi Group Ismail: IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE,,,
A LOKACIN MU KE,,,,
Tashin hankali a gidan su sadauki haka aka kai dare a cikin shi sai da kyat ya shiga dakin ya lalashi Nafisa dake ta faman hauka aka samu tai barci bayan irin tonon asirin da take zubawa umma da mama kawai tana kiran su da munafakai masu bin boka da malam.
Haka ya dawo gida ranan rashi a bace ina daki naji shigowan shi musalin takwas da aani abu na dare.
Nafito daga dakina saye cikin wasu kananan kayan da ya sawo min a cikin tsaraban daya zo min dashi.
Ina fitowa ya sako min mayan idanuwan shi har sai da naji kunyan hakan da yai min din.
Sannu da zuwa nai mashi idon shi na akaina ga damuwa karara a duskan shi.
Gefen hannun kujeran da yake zaune akai na zauna tare da cewa yayana may kuma ya faru ne naga kamar kana cikin damuwa.
Murmushi yayi a fili amma a zuciyar mamaki yake yadda nake saurin fahintar halin da yake ciki ko yaushe.
Yace ba komai Fatima dan matsalane kawai aka samu a gida da sauri nace subbahanallahi injin bada mama ba.
Yai murmushi ya jawoni zuwa jikin shi yana cewa don mamace kadai taki a gidan ko ?
Nace cikin murmushi ba hakana bane yaya ban dai son ace wani abu ya samu mama din ne kawai.
Yace yana sauke numfashi, Umma ce dai da Nafisa kawai ta dan shawo ne tazo gida tana hauka har ta jin ma umma din ciwo a kafan ta.
Nace innalillahi wa inna alaihim rajjiun Allah yai muna sauki wanan al,amarin kawai.
Oo ita anty Nafisa bata da ranan gyara rayuwan ta ne wai bata ganin cewa ita mace al,amarinta daban yake dana maza.
Ajiyan zuciya naji yayi yace zan samu lokaci ai na zauna da ita don na dan fahintar da ita ko Allah zaisa ta gyara halin ta amma gaskiya abin baiyi ba wallahi.
Allah ya kyauta nace tare da numfasawa na fara tunanen aanan halin rayuwan na shaye shaye gamu da acikin ta don ban sani ba ko wani hali shi mutumin nawa yake yanzu ko ya daina ko yana ciki tsunbul.
Jinayi yaja min hanci na shiyasa na sake sauke numfashi ji nayi yace kina tunanen naki mijin ko?
Murmushi nayi nace aini nawa mijin Allah ya,kawo mai sauki da sauyi a rayuwan shi Nafisa dai nake tausayawa kawai da sauran al,umma masu hali irin nata.
Idan kin gama tunanen ki nima sai ki taimaka min da dan ruwan wanka na watsa ko zanji dadin jikina.
Mikewa nayi sai naji ya kara jawoni na koma jikin nashi yake cewa amma fa zaki cika ladan ki don ke ce zaki min wankan don banjin lakkan yin da kaina ko kadan.
Da sauri na dan juyo ina kallon shi sai yake cewa eh haka na fadi ko baki ji ba nace amma yaya gaskiya sai kuma nai shiru yace to shike nan barni hakana na kwana da dauda.
Jin abinda ya fadi yasa jikina yai sanyi hakka na mike na nufi dakin nashi murmyshi ya sake tare da bin bayana da kallo kawai.
Sai da na hada ruwan wankan na aje brush din dana matsawa maclean da soso da sabulun wankan shi na fito daga bayin.
Yana zaune a ida na barshi a falon na ce a sanyaye na hada yaya yace ok sai naga ya miko min hannayen shi alaman na kama shi ya daga ke nan.
Murmushi nayi nace ni ina zan iya tayar da kato dan kwallo haka kulun cikin motsa jiki.
Dariya nabashi ya kara mika hannayen shi inda nima na kama hannayen nashi na mikar dashi din kamar yadda ya bukata din gare ni.
Amma kuma kamar ina daga dutse gashi na saka duk karfina na dago shi amma na kasa jawoni yayi na fada a jikin shi tsab ya mike tsaye dani a hannayen shi.
Bai dire dani ko ina ba sai tsakiyan dakin shi kawai ya tsaye kimkam yace sai ki fara aikin ko?
Kallon shi nayi yace uhumm bissimilah ki cire min kaya ko ?
Kallon shi nayi fuskan shi a daure dole na fara kokarin cire mashi rigan dake jikin shi.
Nakai ga wandon shi ina kokarin cire ina kawar da kaina a gefe tsaya yake kimkam dashi sai murmushin abinda yaga ina yi na kawar da kaina gefe daya.
Ina na cire wandon na kara dukar da kaina kasa, ashe akwai wani gajeren wandon maza daga ciki jin bai motsa ba yasani dan dago kaina.
Kai ya gyada min tare da kashe min ido alaman saura wanda ya rage daga ciki din .
A hankali kaina a duke na karasa cire mai wandon sai naji ya sauke ajiyan zuciya da sauri na mike na nufi inda towel yake na dauko ina mika mashi tare da kawar da kaina gefe daya.
Hannu naji yariko da kyat na iya dago kai tare da juyowa na dan kalle shi kai ya gyada min alaman bai bukatan towel din yau.
Nashiga uku na furta a raina ashe har a fili na fadi hakan ban sani ba sai naji yace akan may kika shiga uku fatima ko rabi ban bari ki shiga balle har uku.
Muje kiyi min wanka please da sauri na shige gaba tana bina a bayana sai faman kawar da kai kawai nakeyi gefe daya don ban son dago kai na kalle shi, don wani irin mugun kunyan da nake ji a lokacin.
Zama yayi a cikin bahon ruwan inda na fara yi mashi brush sai na hau yi mashi wankan idona a rufe har muka gama muka fito.
Dan towel na dauka ina goge mai jiki dashi sai faman lumshe idanuwan shi kawai yakeyi a lokacin.
Kayan da zai saka na dauko mai wani dan riga daga cikin kayan barcin shi sai wando gajere don nasan ba zai fita zuwa ko ina ba kuma.
Falo muka dawo ya ci abincin shi da ya kare ya koma saman kujera two seater ya zauna ni kuma na kama kwashe kayan nagyara ko ina tsab.
Inda yake a zaune na dawo na zauna a dayan kujeran dake daga gefen shi waya yake amma sai ya yafito ni da hannu alaman na dawo gare shi.
Abin da ya buka ta nayi inda na dawo daga gaban shi na zauna a hankali ya fara kai hanayen shi saman jikina yana aiwatar da wasu abubuwa can na ma,aurata.
Tun ina lumshw idanuwana har nima na dan fara mayar mai da martanin abinda yake, min nan muka shagalar da junan mu a falon .
Lokaci mai tsawo muka dauka a hakan cikin wani irin yanayi mai shagalar da mutun a inda yake.
Sai da ya tabbatar da kowan mu ya gamsu da dan uwa sannan ya sarara min.
Dakina na koma nai wanka na gyara jikina tare da saka rigan barci na na nufi dakin shi don nasan dai duk wani abinda zaiyi a ranan yariga yayi shi a falo ko sai dai kawai mu kwanta kawai mu huta.
Shima dai na samu yayi wanka ya kwanta a hankali na hawo gadon ta bayan shi tare da rugoma shi daga bayan shi.
Murmushi naji yayi tare da juyowa gare ni yana jawoni jikin shi nai mamaki dana ji kan shi da bakin shi a saman kirjina again.
Sai da gabana ya fadi nan ya shagala a saman kirjina tun ina rutse idanuwana har yakai nima ina jin dadin abinda yake min.
Sosai muka tsotse junan mu a karshe ta shigeni yadda ranshi ke so sai barci mai nauyi yai gaba damu.
Washe gari bamu tashi da wuri ba sai after nine na safe don haka mukai sallah a makare .
Ya ce kada na girka komai na koma na kwanta idan mun tashi zaifita ya samo muna abin karyawa.
Nan muka koma barci sai to one muka tashi wanka kowan mu yayi lokacin duk muna bukatan abinci.
Nafito falo naji ana sallama na nufi kofa naga ko waye yaya Bashar ne tafe dauke basket dauke da abinci daga gurin maryam.
Nai sauri na karba ina gaishe shi tare da bashi hanya ya shigo ciki lokacin sadauki ya fito daga daki shar dashi kayan da yasa sunyi matukar yi mashi kyau sosai.
Nan suka zauna suna hira na nufi dining da kayan na fara had gurin yadda ya kamata bayan na bude ne naga tuwo semo ne da miyan yauki.
Nace mai ga abincin can na hada mashi, a dining yace ok bari na dan ci abinci bassh.
Yace bari dai naje gida nima jirana ake muci nafito zuwa gurin ka kasan maryam yanzun ba ita kadai bace.
Ita da waye ya tambaye shi yace a anfada maka ni irin kane raggo sai iya jefa kwallo fa raga kawai amma ba ka iya jefa shi inda ya dace a jefashi ya shige.
Dariya yayi tare da kaimai nashi ya gwauce mashi yana fadin baka da kunya,wallahi wai ka manta cewa ni surukin ka ne.
Har zai fita yace kuna ko da labarin Umma bata da lafiya idan kaje ka fada mata please.
May kuma ya samay ya tambaya cikin son ji hankalin shi a tashe ya bata fuskan shi yace kawai dai dan matsalane ita da Nafisa shine ta gwauce kafan ta.
Yace mashayiyar ta shawo ke nan tazo tana hauka a gida ko yace raban ma acan na gane ta ta bugu a hanya duk dan taxes din ta tsare sai yaki tsayawa ni na daukota zuwa gida tana min tanbele a hanya.
Yafita yana maijin haushin halin rayuwa irin na Nafisa da ta jefa kan ta a ciki yanzu.
Sai wani dukar da kaina keyi don balain nauyin shi da kuyan shi nakeji yau din sam ban iya hada idona dashi.
Can yace ke na ce naam yace dago idon ki ki dube ni nan da kyat na iya daga kaina kalleshi sai nai saurin dukar da kaina kasa kawai.
Murmushi yayi yace wai wanan kunyan na may ye kuma haka ko abin bai sheki bane na kara maimata maki fiye dana jiyan ko?
Da sauri nace don Allah dai yaya kayi hakkuri kawai dai ban san yadda zan kalle ka bane dai.
Ok yanzu zan kawar da kunyan nan ai daga yau bazaki kara jin shi ba aiko da gudu na kwasa sai cikin dakina harda saka key na rufe daga ciki.
****** ********* ******
Kaya irin na marasa lafiya muka saye sai gidan su mama kwana biyu ke nan da faruwan abin amma kafan ya hau yai sundum dashi.
Tana ganin mu duk da nishin da takeyi amma bai hanata daure fuskan ta ba a lokacin.
Mun gaida ita tare da mata yaya jiki cikin daure fuska ta amsa muna Allah ya sauwaka nai mata tare da mika kayan gaisuwan da muka zo mata dashi.
Na mike na fita na barshi a dakin nasu dakin mummy na shiga na gaida ita na fito zuwa dakin mu.
Ina fita a dakin umma yaya sadauki yace ina Nafisa take ne wai ?
Umma bata amsa mashi ba sai sagir ne yace mahaukaciya tana ciki mana yar iska kawai.
Kira min ita yace wa sagir din nan ya mike ya shiga har dakin Nafisa yace tazo yaya sadauki na magana da ita.
Tafito jikin ta babu ko riga tace cikin wani yamuste fuska yaya sadauki ina wuni ya amsa mata cikin girgiza kai tare da tausaya mata.
Yace Nafisa ina son ganin ki don Allah gobe a gida na idan babu damuwa.
Tace ina ne gidan naka nema wai ?
Yai mamaki da wai batasan ma gidan shi ba yace sagir zai kawo ki idan kin tashi goben.
Tace kai tsaye niba zan shiga mota dashi ba ya illanta ni ga banza kawai mugune kagan shi nan wallahi yaya .
Tausayi tabashi don abin ya fara taba ta sosai dole ne a taimaka mata.
Ya mike yana fafin kada ki manta please sai nagan ki ko ya ciro kudi ga aljihun shi yana mika mata yace ga kudin mota ko idan zakizo.
Sagir yace kada ka bata yaya wallahi wanan shegiyar maye zata sha dashi don dama shi take nema kaga ta lafa