Showing 198001 words to 201000 words out of 212729 words

Chapter 67 - TANGLED HEARTS BOOK COMPLETE by MAIMOON.doc

Maimoon   

09 Oct 2025

3666

dakata ya juyo ya kalleta kafin yace

 Yes, kuma tunda kwananta ne it shoulndnt concern u much koh? ?uri ta masa tana kallonsa, kwana biyu da yayi baya nan ta kirashi yafi a ?irga amma ya?i Waukar waya shiyasa Wazu yana dawowa ta le?a only for her ta ganshi da Na ima kuma har part Winta ya kaita wanda ke nuni da ta dawo kenan, to ita kam wallhi bata ga anfanin wannan tsinannen aikin da Malam Win ya musu ba, ta mi?e fuuuu ta fice a Wakin ya bita da kallo kawai kafin ya daure ya ?arasa ya buWe drawer Win, maganganun da yaji tana yi da mamarta na dawo masa tiryan tiryan sai kuma zancen Na ima na rannan cewa Amira taje part Winta and from there ne komai ya fara taSarSarewa, connecting dots Win kawai yake yi har ya zaro file da ke ajiye neatly a cikin drawer Win a cikin wani folder mai kyau kamar dai yadda ya bata.

Yana zaro file Win idanunsa ya sau?a akan pills na magunguna da ke ?ar?ashin file Win, ya zuba musu idanunsa yana kallonsu trying to figure out su kuma na miye? Cause Amira wasnt sick, bata masa complain Win anything ba recently kuma in har bata da lafiya to ta dinga damunsa kenan akwai ta da rakin ciwo.

Ajiye folder Win yayi a gefe ya Wauko sackets Win ya jujjuyasu a hannunsa kafin ya duba lebel Winsu Waya bayan Waya, ganin bai fahimta ba ya ciro wayarsa daga aljihunsa ya Wauki very clear hotonsu duka dan shi bai taSa ganinsu a gidanba kafin ya maida su ya ajiye a inda ya gansu ya Wauki file Win ya nufi ?ofa, a dai dai ?ofa suka sake cin karo da shi tana shirin shigowa Wakin da sauri, ya Wan matsa baya yana kallonta ta kalleshi sannan ta kalli Wakin.

RaSata yayi zai wuce muryarsa ba yabo ba fallasa yace

 Sai na dawo ta Wan bishi da kallo kafin tace

 Allah ya dawo da kai lfy  tana mayarda idanunta hannunsa ganin file, yana wucewa ta juya da sauri ta ?arasa Wakinta, drawer Win ta buWe da sauri ta kalli magungunan kafin ta kwashe su da hanzari zuciyarta na bugawa, kar fa ya riga ma ya gani? Amma ta san halinsa da ya gani da yanzu bazai kula ta ba bare har ya ce mata sai ya dawo, buWe wadrobe Winta tayi ta sake musu mazauni a wajen tana sau?e ajiyar zuciya a hankali.


Ko da ya shiga motarsa sai da ya jinginar da kansa da kujera for like 10 minutes idanunsa a lumshe kafin ya buWe su ya tada motar ya fara driving da hannu Waya, Waya hannun kuma yana danna wayarsa, forwarding hotunan yayi to wani friend Winshi Dr Sameer ta whatsapp with caption.  Whats this for? Kafin ya ajiye wayar a gefe ya cigaba da driving, yana isowa office wayar kawai ya Wauka da file Win ya nufi cikin building Win, ya wuce sama to his office bai ?arasa office Winsa ba ya tsaya a desk Win sakatariyarsa ya mi?a mata ta karSa da ladabi yana kallonta yace

 Make 3 copies kiyi attching da report Win and send it to Mr idris immediately

Ta gyaWa masa kai da sauri tace  okay Sir dai dai wayar da ke hannunsa tayi ?arar shigowar message, ya kalli wayar ganin Sameer ya sau?e ajiyar zuciya tare da buWe sa?on, he knew abinda zai gani kenan but bai san meyasa it hits him more than yadda yayi tunanin it would ba.

Mayarda wayar kawai yayi aljihunsa ya nufi hanyar barin office Win, sakatariyar ta bishi da ido dan saura few minutes to meeting Win nasu gashi he s leaving again.

Yana fitowa ya shiga motarsa ya tada zuciyarsa na masa wani irin Waci ya nufi gidan Ammi straight.


#MAIMOON
09041426598


https://whatsapp.com/channel/0029VbB1qGBFMqrVuPRZ5f2Q

RU?A??UN ZU?ATA ( TANGLED HEARTS)

Wattpad: @Maimunah_Abdallah
ArewaBooks: @maimunahabdallah

Chapter 67: Breaking point

The drive to gidan Ammi was silent, juya steering kawai yake yi amma shi kaWai yasan abinda ya ke ji a ?irjinsa, ko da ace ya tsaya back ya san ba abinda zai fahimta a meeting Win kwata kwata, yana yin parking ya fito ya nufi cikin gidan.

Ba kowa a palourn gidan ya wuce sama har Wakin Ammi, yayi knocking once tare da tura ?ofar a hankali, Ammi dake kwance a kan gado tana bacci ta buWe idanunta jin knock Win a zatonta ma su rahama ne kafin taga an buWe ?ofar, ta dinga kallon Ahmad dake tsaye daga bakin ?ofa, tashi zaune tayi tana kallonsa dan bata jima da komawa baccin safen ba kanta ma ke ciwo, ?arasowa ciki yayi a hankali ya zauna a kujera ya dafe kansa a hankali, Ammi na kallonsa tace

 Are you alright kallonta kawai yayi amma bai ce mata komai ba, ta sau?e ?afafunta daga kan gadon ta taso ta taho inda yake tana kallonsa tace

 Ahmad muryarsa kusan a shaqe yace

 Na am?

 Ina Na ima? Girgiza mata kai kawai yayi a hankali yace

 Lfynta ?alau tana gida ta dafa kafaWarsa fuskarta na nuna damuwa tace

 To me ya faru kallonta yayi kafin a hankali yace

 I m fyn

 Kai da Amira ne? GyaWa mata kai yayi a hankali, Ammi ta samu waje ta zauna tana kallonsa tace

 Wai me kuma ya faru? Ta faWa cike da gajiya da lamarin Amira, gagara faWa mata na asirin yayi a hankali yace

 Amira contraceptives da abortion pills take sha to not carry my baby, idan ma cikin ya shiga she aborts it

 Subhanallah, wa ya ce maka haka Ahmad? Wani irin aborting kuma? Wani irin contraceptives akan wani dalili? BuWa mata hannu kawai yayi alamun bai sani ba, Ammi tayi shiru tana kallonsa kafin ta sake tambayarsa yadda aka yi ya sani, faWa mata yayi duka Ammi ta sau?e ajiyar zuciya tace

 Innalillahi wa inna ilahi raji un ta faWa tana kallonsa da alama abin ya bata mamaki sosai itama, gabaWaya ma ji tayi ciwon kan nata ya ?aru tace

 Ko zaka same ta ka yi magana da ita kaji dalilinta na yin hakan? ? Girgiza mata kai kawai yayi a hankali yace

 Ah ah Ammi am not asking her anything, Ammi tare da ita muka je muka ga likita a dubai ko akwai any issue da ya sa 4 years kenan har yanzu bamu sake conceiving? ba bayan Saif, Saif yanxu shekararsa 5, ashe ni ta mayar mahaukaci she knows dalilin hakan ? Ammi dai ta rasa me zata ce masa kallonsa kawai take har yanzu mamaki ya?i barinta, wani ajiyar zuciya kawai ya sau?e ya mi?e a hankali yace

 I came to get stuffs Win Na ima da kika ce in zo in karSa, and tace in kai mata Saif gyaWa masa kai Ammi tayi tana kallonsa kafin tace

 Kayi ha?uri kaji? Kar ka yanke ko wani hukunci cikin fushi kaji ya gyaWa mata kai a hankali yace

 In sha Allah daga haka juya ya fita a Wakin, mi?ewa tayi itama ta biyo sa dan basa magungunan Na ima da turarukan wutanta da other stuffs da ta haWa mata dama zata koma da su idan ta tashi komawa, shikam Ahmad Wakinsu Rahama ya wuce, yayi knocking ?ofar twice, Yasmeen ce ta buWe ?ofar idanunta cike da bacci, ganinsa a tsaye a bakin ?ofar fuskarsa ba yabo ba fallasa hannunsa Waya a cikin aljihunsa tace

 Ina kwana yaya

 Shirya Saif ki kawo min shi downstairs

 Bacci yake yaya

 Ki tashe shi gyaWa masa kai tayi a hankali, ya juya ya sau?a ?asa, juyawa itama tayi ta koma Wakin tana mamakin me ya Sata masa rai dan she can clearly differentiate Sacin ransa da kuma normal grumpiness Winsa.

Suna zaune a palour,Ammi na sake tausansa Yasmeen ta sau?o tare da Saif da tun zazaSin da yayi 2 days har yau bai koma school ba, yana ganin Ahmad ya sake hannun yasmeen ya taho wajensa, ya shafa kan yaron ganin har ya Wan rame yace

 How're u feeling kwantar da kansa yayi a ?afarsa yace

 fyn Ahmad ya Wan kalli Ammi ganin duk ta shiga damuwa yace

 Kar ki damu, its fyn Allah, am okay and i wont do anything reckless dont worry ta gyaWa masa kai? itama a hankali tace

 To shikenan Allah ya kyauta, ita kuma Allah ya shiryeta kallonshi kawai yasmeen take har ya mi?e tare da Saif a jikinsa, dama ta san akwai a inda aka taSa shi, kuma tunda taji ana Allah ya shirya ta san Amira ce, a zuciyarta ta ja guntun tsaki tana bin bayansa da bags Win kayan da Ammi tace ta kai masa mota.

Sai da ta saka a back seat Win motar kafin ta zago tace

 Yaya Amma dai ba anty Amira zaka kaima Saif ba girgiza mata kai yayi yace

 Na ima tana kallonsa cike da son jin damuwarsa amma ta san ko ta tambaya ba faWa mata zai yi ba tace

 Okay tare da mi?a masa wayar Na ima da dama ta Wauko ganinsa, ya karSa ya saka a aljihunsa ya juya ya buWe motar ya saka Saif ya rufe sai a lokacin tace

 Yaya wani abin na damunka ne shiru kawai yayi yana kallonta can yace

 Me kika gani? Ta girgiza masa kai tace  nothing bai sake ce mata komai ba ya zaga mazaunin driver ya shiga ya tada motar, sai a sannan ya kuma kallonta yace

 Ki shiga gida ta juya a hankali ta wuce cikin gida shi kuma ya ja motar suka bar gidan,? yana tu?i jifa jifa yana kallon Saif da ke kallon window ji yake kamar he failed him, kamar bai zaSa masa uwa ta gari ba, uwar da zata zama garkuwarsa kamar yadda Ammi ta zama tasa, uwar da zata saka shi a hanyar daidai, amma Amira ita kanta tana bu?atar mai saka ta a hanyar dai dai bare har ta saka wani. Ya Wan shafa kansa a hankali yana cigaba da driving Win.

Suna isowa gidan ya sau?a ya sau?o da Saif sannan ya buWe? backseat ya Wauko jakakkunan guda 2 har bakin ?ofarta ya kaisu Saif na biye da shi ya ajiye tare da danna doorbell, ya shafa kan Saif yace

 Wait for Mimi to open gyaWa mishi kai yaron yayi yana kallonsa, Ahmad ya juya ya nufi motarsa ya buWe ya shiga drivers seat ya zauna yana kallon part Win na iman waiting for her to open for Saif, Na ima na buWe ?ofar ta dinga kallon Saif da mamaki kafin tace

 Champ ? ?arasowa yayi ya rungume ?afafunta yace

 Mimi ta kalli compound Win kafin ta Wan sunkuyo tace

 Kai da waye? Ina papa?

 Ya tafi ya faWa yana nuna mata inda motarsa yake, sai a lokacin Ahmad ya tada motar ya nufi gate, tabi motar da kallo, meyasa ya bar Saif a bakin ?ofa bai jira ta buWe ba, ko sauri yake ne? Bata kawo komai ranta ba tace ma Saif ya shiga ciki ya wuce ciki ita kuma ta shigo da jakankunan ta ajiye su a palour ta kulle ?ofarta ta dawo ta tsuguna tana buWe jakankunan tana kallon Saif tace

 Shi yaje ya Wauko ka? Ya gyaWa mata kai yace

 Yes ya faWa yana mi?a mata wayarta da Ahmad ya bashi a hannunsa a bakin ?ofar, barin jakar tayi ta karSi wayar tana masa murmushi tace

 Tnk u ta ajiye wayar a gefe ta buWe jakankunan taga magungunanta ne, sai kuma abubuwa na mata da baza a rasa ba, da kuma kayan girki a kitchen da tasan ba lallai tana da su ba yanzu, Na ima tayi murmushi tana jin ?aunar Ammi da godiya a zuciyarta da Allah ya hadata da surika ta gari kuma mai kaunarta kamar Ammi, kafin ta tattara duka kayan ta kai kitchen ta shirya su a inda zata shirya dan tun da ta shigo gidan take aikin gyara duk da ba dattin komai a gidan, sai da ta gama saka komai a inda ya dace kafin ta dawo palourn tana kallon Saif da sosai taji daWin kawo sa da Ahmad yayi da wuri ko ba komai bazata ji kaWaici ba at all more especially da dare da Ahmad zai kwana a part Win Amira tace

 in dafa mana noodles? Juyowa yayi ya kalleta tare da GyaWa mata kafin ya maida kanshi ya cigaba da? kallon youtubekids da ta kunna masa a tv

Tace  okay ? tare da juyawa ta koma kitchen Win dan Waura musu noodles Win.

Amira na tsaye a jikin windownta har Ahmad ya ja motarsa ya bar gidan, kwana biyu ta huta da le?e le?e amma yau tunda suka dawo duk wani ?an?antar motsi so take ayi akan idanunta,? she was shocked to bone marrow da taga Ahmad ya kawo Saif gidan kuma amma wai ba wajenta ba wajen wata wai Na ima, kuma shima Saif Win bata ga alamar ya nuna yana son zuwa ?ofarta ba ita mamarsa kamar ma bai san gidansu Mummynsa aka kawo sa ba, he followed babanshi straight to part Win Na ima, wani irin tafasa kawai take yi? zuciyarta na bugawa, sai yanzu da ta ga Saif taga ma bazata iya ba ita kawai a bata Wanta.

Kamar mahaukaciya ta nufi kan gadonta ta figi gyalenta da wayarta ta nufi ?ofa ta shiga sau?owa a zafafe zata je ta sami Na ima ta bata Wanta, tana shirin buWe ?ofar palour ta fita wayar hannunta ya kama ruri, ta fito ta janyo ?ofar tare da Waga kiran ta kai kunnenta, yadda taji muryar Nuwaira cike da annashuwa ya sa ta dakata daga bakin palournta tace

 Nuwa me ya faru?

 Ke nayi aureeeee!! Ta faWa da ?arfi cike da murna, Amira ta dafe ?irji tace

 bari wasa wani tsaki ta ja tace

 Wallahil azeem yanzu aka Waura aurena da mutuminki, ya nuna min hau na nuna masa na fisa iya shi in dai hau ne, na kai aka saka mini shi a kaca, ai yanzu wallahi mai rabani da shi kuma sai mahaliccinmu, matarsa da yarsa da shi kuwa sai gani sai hange ? Amira da tuni sai murna take na auren da Nuwaira tayi tace

 Am very happy for u babe, yanzu ne zaki yi asalin rayuwa mai yanci Nuwa, ki zage ki more kuma a halal Winki

 Ke dai bari, faWa ma ai Sata baki ne ?awata, ke wato ko tausayin ahalinsa baki ji ba Amira ta ?yal?yale da dariya tace

 Ai su kam sai dai su rungumi sorry! Kaya sun iso hannun mai shi, Allah ya basu dangana nuwaira ta tuntsure da dariya tace

 Shiyaasa nake ?aunarki Ameerata sai a lokacin Amira ta tuna dalilin fitowarta, ta kalli ?ofar Na ima tare da faWin

 Kinsan me yake faruwa a gidannan yanxu wai? Daga Waya Sangaren Nuwaira tace

 what happened?

 Saif Albi ya kawo gidannan cike da confusion Nuwaira tace

 and so? Ba abinda kike so ba kenan ya dawo miki da Wanki? Ko da gaske wai kin bar musu Winne?

 Su sun ma isa in bar musu? Nuwa ba wajena ya kawo shi wajen Na ima ya kawo Saif, yanzu haka Saif yana ?ofarta Nuwaira tace

 What!? Ban gane ba wata Na imar yaushe ta dawo gidan? ? Kallon compound Win kawai Amira take yi cike da zafin zuciya tace

 Yau suka dawo Nuwa, mummy ta cuce ni, ashe bai sake ta ba ashe suna tare Nuwa, shima kwanansa biyu baya gidannan yana can tare da ita sai gashi yau sun dawo tare kinga kenan ai aiki ya lalace, da nayi magana yace wai ai kwananta ne, shine kuma yanzu ya tafi ya Wauko mata Saif ya kawo mata, Wana!, Wana fa Nuwaira tana faWa ta fashe da kuka, Nuwaira ta lailayo wani hamsha?in ashar ta dire tana faWin

 Shine kike musu kuka dan iskanci? Kukan uwar me kike? Amira ta share idanunta tace

 Na gaji Nuwa, babu abinda nake tsinta a gidannan yanzu sai takaici, jiya sai da nayi wa kaina overdose Win maganin ?waya na iya bacci, damuwa ya min yawa Nuwa, ni ya zanyi?

 Hehe, yanzu kina ina? Nuwaira ta faWa cike da bala i

 Gani na fito zan je in ce mata ta bani Wana tunda ba ita ta haifa min shi ba

 Kar ki je jirani ina zuwa yanzu, ya kamata ki ci kutumar uban Na imar nan da tushe

 Toh Amira ta faWa tana share hawaye

 Ki koma ki jira ni! Ki bani minti 10, yanzu haka na Wauko makulli zan taho gidannaki yanzu, ina ogannaku dai baya nan?

 Baya nan ya koma office

 To gani nan zuwa tana gama faWin haka ta katse wayar, Amira ta juya ta danna bell Mary ta buWe mata ta koma cikin palourn ta zauna a kujera ta kwantar da kanta a hankali hawaye na cigaba da sintiri a fuskarta.

Mary dai kallonta kawai take kafin ta wuce Waki a hankali jikinta duk a sanyaye ganin uwar Wakinta na kuka.

Kusan minti sha biyar aka danna bell Win again, Amira ta tashi da sauri ta nufi ?ofa ta buWe, Nuwaira da ke tsaye a bakin ?ofa bata ma shigo ba tace

 Fito muje Amira ta saka takalmanta ta fito tana share idanunta tana faWin

 Sabon mijinnaki kuma ya barki kika fito tsaki Nuwaira ta ja tana

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login