Showing 201001 words to 204000 words out of 212729 words

Chapter 68 - TANGLED HEARTS BOOK COMPLETE by MAIMOON.doc

Maimoon   

09 Oct 2025

3684

faWin

 Rabu da wannan dan Allah shi ya ma isa ya ce min ga inda zani da inda bazani ba ai tun can ba haka muka faro da shi ba, yanzu kuwa da ya zama mijina ai sai abinda ya gani Amira ta kalleta da Wan kumburarrun idanunta suna tafiya towards part Win Na ima tace

 A hoton da kika nuna min shi kuwa kamar zai yi bala i

 Sai dai yayi ma kansa bala i ba dai ni Nuwa ba, ke bare yanzu fa ce miki nayi an saka shi a kaca, 5M da kika bani fa duka kaiwa nayi aka min yadda za a yi da shi kinsan aiki nawa ne a kansa? kin taSa ganin wanda ke kaca yana bala i? Ai sai dai bin umarni

Amira ta gyaWa kai  hakane, ashe abinda kike shiryawa kenan shiyasa kika zubar da cikin

 Bazan iya da wahala bane, ciki ko jidali, shiyasa kema na rabaki da wani ciki wallahi ai kinsan wahalar da kika sha akan Saif dai dai lokacin suka iso part Win Na ima suka Wan haura small stairs Win zuwa front door, Nuwaira ta kalli Amira tace

 Saura idan mun shiga? kiyi mata sanya kinji tunda ke baki da wayo da hankali

 Hmm kawai Amira tace tana kai hannu ta danna bell Win, Nuwaira kuwa sai jijjiga ?afa take yi.

Na ima da Saif da ke cin noodles suka Waga kai suka kalli ?ofar, tace masa

 Ko papa ne ya dawo? GyaWa mata kai yayi yana kai small fork Win hannunsa bakinsa yace

 Maybe ta ajiye plate Winta tare da mi?ewa tana gyara zaman shirt Win jikinta, dan shirt ce fara a jikinta mai buttons da blue jeans sai hula dake kanta, ta ?arasa ta buWe ?ofar fuskarta Wauke da fara a.

Ganin waWanda ke bakin ?ofar tuni murmushin da ke kwance a fuskarta ya fara raguwa dan ita Amira ma kaWai ta sani bata san wannan babbar matar dake gefen Amirar ba, fuskarsu kaWai ta kalla ta san ba alkhairi a tattare da su, ta Wan ja ta tsaya tana kallonsu tace

 Sannu da zuwa directing maganartata to Amira, Nuwaira ce ta fara bangaje Na ima ta shiga Wakin kafin Amira ma da ta haWe rai fuskarta babu alamun annuri ko Wigo ta bi bayan Nuwaira har cikin palourn suka barta tsaye bakin ?ofa, ta juya ta bi su da kallo cike da mamaki, ?in rufe ?ofar tayi ta barsa a wangale ta shigo cikin palourn itama tana Wan haWe nata ran dan bata ga alamar da mutunci suka zo ba ta Wan gyara hularta tare da tsayawa gefen kujera tana kallonsu tace

 How may i help u? Amira dai kallon Saif kawai take yi da ke zaune kan carpet yana cin noodles, kafin ta bi gidan da kallo, komai na gidan ba wanda ta zo ta samu rannan bane like every single thing is changed, Nuwaira ma sosai part Win ya mata kyau, plus ita dama bata taSa haWuwa da Na ima ba, bata san haka yarinyar take ba gata dai ?arama amma sai shegen kyau yanxu ta gano dalilin Ahmad na ma?ale mata kuturu,? ita dai Na ima na ta tsaye tana kallonsu tana jiran ganin abinda suke shirin yi, so take ma ta ?arasa ta Wauko wayarta dake gefen Saif ta kira Ahmad, cause there s no way they'll come into her house kalan haka ita kam bata so.

Nuwaira da takaici ya isheta ganin Saif ya kallesu yace  mummy amma kuma bai taso yaje wajenta ba sai ma cin noodles Winsa kawai da yake yi yana kallonsu yasa ta ?arasa ta karSe bowl Win noodles Win tayi cilli dashi tare da faWin

 Tashi ka wuce mu tafi dan ubanka Wan gidan kishiya mara kishin uwarsa

tuni Saif ya fashe da kuka, dan dama ganin Nuwaira kusa da mummynshi ya sa ya ?i zuwa, jininsu sam bai haWu ba.

Dukansu ba wanda ya kula Na ima, Amira ma ta ?arasa tana karSar hannun Saif a na Nuwaira da ta kama shi tana ?o?arin mi?ar da shi amma yana kuka yana lan?washe ?afafunsa alamun ba zai taka ?asa ba, Amira ta kama hannunsa tace

 Saif!!!! Tsayawa yayi yana kallonta, tace

 Wuce mu tafi gida! Ya ma?ale mata kafaWa tare da kallon Na ima da ke tsaye still tana kallonsu bayan ta gama kallon noodles Win da Nuwaira ta Sarar mata a palour, tausan zuciyarta kawai take yi tana Allah Allah su Wauki yaron su tafi ta rufe ?ofarta.

Ganin Saif na kallonta ta Wan masa murmushi tace

 Go with ur mom champ ai kuwa kamar jira dama Amira take ta sake hannun Saif ta juyo tana kallon Na ima tace

 Ke dan uwarki da ubanki ke zaki faWa ma Wana ya bini ko kar ya bini, sanda na tsuguna na haife sa kina ina? Kinsan Allah ki shiga taitayinki dani kallonta kawai Na ima keyi baki sake, cause bata ga wanann zagin coming ba, full of innocence tace

 Don t say that to me again, keep my parents out of this Nuwaira tayi wani shewa tana faWin

 Au kishiyar taki bata iya hausa ba ashe ?

 Dan uwatta kar taji rungume hannunta a ?irji Na ima tayi tana kallonsu kawai, Nuwaira ta mata wani banzan kallon tace

 Matsiyaciya, u're shameless wallahi, banda ma jaka ki aurar mata miji kina kwana da shi sannan kice zaki karSe mata Wa shegiya karuwa Saif kawai Na ima ta koma take kallo, da shima yayi shiru yana kallonsu.

Ganin ba kulasu Na imar zatayi ba Amira tace  Nuwaira ke kika tsaya ma kike faWa tana faWa, ai ba laifinta bane uwarta da ta haifeta ta raineta ce ta koya mata, like mother like daughter, dukansu are filthy idanun Na ima har ya fara kaWawa yana tara ruwa amma ta gagara cewa komai, Nuwaira ta fara tafa hannuwanta da ?arfi a kusa da fuskar Na ima tana faWin

 Mayya! Mayya! Idan ma baki ji wannan ba to Witch! Ure a witch ? sai a lokacin Na ima ta kalleta, Nuwaira ma ita take kallo tana huci, dan so take Na ima ta tanka ta mata babban hauka, Na ima ta juya ta kalli Amira da itama ke tsaye ri?e da hannun saif da ta koma ta kama kafin tace

 Oum Saif, ask ur auntie to stay out of this, tunda ba da ita nake sharing mijin ba ai ko rufe baki bata yi ba Nuwaira ta kifa mata wani shahararren mari a fuska tana huci kamar kumurciya tace

 Dan durun uwar babanki na miki kama da antynta? Sai dai uwarta ba antynta ba

Na ima ta dafe kuncinta shocked, in her life duk zaman da tayi a gidan babanta da daWi da ba daWi babu wanda ya taSa Waga hannunsa ya mare ta da wayonta. Kallon Amira tayi tana dafe da kuncinta Amira ta galla mata wani harara tace

 Kallona na uwar me kike yi mayya ai amira bata kai aya ba taga na'ima ta dage ta Waura ma nuwaira mari me shegen zafi a fuska,nuwaira tayi baya ta dafe kuncinta saboda ko kadan batayi tunanin yarinyar nada audacity dinnan ba, Na ima ta nuna ta da yatsa tana huci tace

 Hands on me again, zan nuna miki ba kowa zaki mara ki tafi a banza ba, you ll have to explain to the police why you thought beating someone in their own home was acceptable

kafin nuwaira ta gama farfaWowa ta ji muryar na'ima da ta juya ta kalli Saif tace

 Go upstairs champ kamar kuwa jiran tace yake ya zare hannunsa a hannun Amira ya nufi sama da gudu, Amira ta bishi da kallo da maWaukakin mamaki cause babu gardama babu komai ya wuce saman yaushe har ya san Na ima ya saba da ita har haka da yake jin maganarta irin haka? Na ima ta juya ta kalli Nuwaira tana naWe hannunta a ?irjinta tace

 kun ma isa a gidana kuzo kuce zaku zageni sannan ku dakeni da wannan filthy hands Winnaki as useless as a screen door on a submarine, u bunch of fucking assholes .

Amira da Nuwaira tsayawa kawai sukayi suna kallon yarinyar because she really took them by surprise sosai sun zaci irin wawuya ce wacce zata na musu kuka,before su gama processing maganar se jinta sukai tana cewa su fitar mata a gida since its not theirs fathers, gidan mijinta ne,Amira kam tsabar shock kasa magana tayi


Na ima Ta juya ta kalli Nuwaira thats still in shock tace  ke kuma u called me filthy ko? Ni da ke waye filth? Ure throwing hatred towards someone da baki sani ba, someone dat had done nothing bayan keeping a little child safe

 ke Don uwarki mu kike fadawa magana Don kinga mijina ya aureki yana kwana dake ?aramar yarinya da ke har kin isa muna faWa kina fada Don ubanki. Amira ta katseta cike da bala i

Wani shegen kallo Na ima tayi musu, dan bata jin zata barta bata rama ba, a da tana jin nauyin Amira sosai albarkacin Ahmad da saif but not after dis, tayi wani murmushi tana kallon Amira in the eye tace

 badai ubana ba wallahi sannan da kike cewa karamar yarinya naga dai a haka nake jiyar dashi abinda u can never give him every single night, come and see how ur husband behaves when he s with the ?aramar yarinya, yake kuma ji in his life he can never do without me

ta karashe da wani shegen dariyar iskanci wacce ita kanta mamakin kanta takeyi da har take iya sa'insa da wayannan guzumayen matayen har gwara ma Amira, amma Nuwaira sha?a Waya zata mata ta kusa ajalinta, gashi kallon da take mata is like zata ya kashe ta Win. Tana gama faWin haka ta wuce da sauri ta Wauki wayarta a inda yake zuciyarta na bugawa amma sam fuskarta bai nuna hakan ba ta juya da nufin haurawa sama. Allah Allah take ta haura sama ta shige Waki ta rufe ?ofarta ta kira Ahmad

Wani ihu Amira tayi ta finciko rigarta baya kamar taSaSSiya tana mata wasu zunzurutun ashar ta uwa ta uba da ya sa wayar hannunta ya faWi, Nuwaira ta ?araso ta finciki Na ima daga hannun Amira ta zabga mata wani isashshen mari da hannunta kamar rodi da saida Na ima ta jita Wif, kafin ta dawo daga wannan Amira ta sau?e mata nata suka haWu suka rufe ta da duka Amira tana kuka da faWin

 ?aryarki ta sha ?arya, ma?aryaciya ?aramar makira, shegiya yar iska ita kam Nuwaira kilar Na ima kawai take kamar Allah ne ya aiko ta duk da yadda take ?o?arin ramawa amma sunfi ?arfinta tuni wig Win kan Nuwaira ya fita sai shegen all back dake kanta da guntun gashinta, Amira na zaune a ruwan cikin Na ima tana kai mata duka ta ko ina itama Nuwaira haka.

#Maimoon
09041426598

https://whatsapp.com/channel/0029VbB1qGBFMqrVuPRZ5f2Q

RU?A??UN ZU?ATA ( TANGLED HEARTS)

Wattpad: @Maimunah_Abdallah
ArewaBooks: @maimunahabdallah

Chapter 68: A storm within

?irkan ta kawai suke kamar sun samu sakwara, zuwa lokacin Numfashin Na ima ?o?arin barin gangar jikinta kawai yake dan ba ?aramin jimWa suke mata ba saboda dukkansu sun zuciya da ita ba kaWan ba, dai dai lokacin yasmeen ta iso gidan da driver dan Ammi forgot Waya daga magungunan Na ima, sai bayan tafiyar Ahmad ta lura tana faWa kuwa Yasmeen tace ta kawo ta kai saboda sam hankalinta ya ?i kwanciya da yanayin Ahmad da safen, so take tazo gidan taga ko me yake faruwa, tun kafin ta ?arasa ?ofar palourn Na ima take jin ihunta tare da zage zagen su Nuwaira hayaniya dai kaca kaca, ga ?ofar palourn a wangale, zuciyarta ce ta tsinke ta nufi ?ofar da sauri, ta ?arasa har tana haWawa da gudu ta shigo palourn, turus ta tsaya kamar gunki tana kallonsu duka kafin ta sake ledar hannunta da jakarta tana faWin

 Innalillahi wa inna ilaihi raji un da ?arfi ganin uban dukan da suka taru suna yi ma Na ima, ta nufe su da gudu tana faWin

 Na shiga uku miye haka amma ina ko ta kanta basu bi na, kukan kura tayi ta ri?o Nuwaira tana ?o?arin Wagata daga kan Na ima da suka ma jina jina bata numfashi tana kai mata duka, ga ?asan tiles Win male male da jini da ko shakka babu su basu ma lura da shi ba, Nuwaira ta saka duka ?arfinta da Allah ya bata ta wani irin hankaWa yasmeen, yasmeen ta yi baya tare da tafiya ta ?uma kanta da jikin stairs itama take goshinta ya tsage jini ya hau bin fuskarta, for a moment she saw stars ta kurma wani irin ihu da ya dawo da Amira hayyacinta, ta mi?e daga kan Na ima tana wani irin huci dogon gashinta a zube a jikinta dan tuni mayafinta ya faWi, Nuwaira ma mi?ewa tayi daga jikin Na imar ta tsuguna ta Wauki wig Winta tana huci da hura hanci, ba tare da sun ko bi ta kan Saif Win da suka ce sun zo Wauka ba ko ita yasmeen Win suka nufi ?ofa suka fita a palourn, Yasmeen ta fashe da kuka tana jin raWaWin da goshinta ke mata amma wannan tashin hankalin ?arami ne akan yadda Na ima ke yashe a wajen ba numfashi, ta tashi da gudu daga kan stairs Win ta nufo wajenta ta saka hannu tana jijjigata amma inaa ba numfashi, jinin da ke bin jikinta yana malalewa a ?asan wajenne ya saka Yasmeen sake Waura hannu a kayi ta fasa kuka tana nufar jakarta da ta yasar tare da ledar da Ammi ta aikota ta kawo tana wani kalan kuka kamar zata shiWe, wayarta ta ciro daga jakar hannunta na shegen mazari ta danna ma Ahmad kira tana wani kuka da sosai, ta koma zauna a ?asan wajen tana kuka da ?arfi da kiran sunan yayanta, dai dai lokacin ya Waga wayar tare da Sallama muryarsa flat, Yasmeen ta sake fashe masa da kuka wiwi ta ma gagara magana

jin uban kukan da take da baya gane inda ta dosa, ta kuma ?i natsuwa ta faWa masa me ke faruwa ya sa ya daka mata tsawa

 Yasmeen!!!! Ta fashe da sabon kuka tana sheshsheqa kamar zata shiWe, sassauta muryarsa yayi trying to calm himself yace

 what happened? Me ya same ki Tell me kuka kawai take tana janyo ajiyar zuciya cikin kukan tace

 Ka zo gida yaya anty Na eema ce ..!! Sai kuma ta sake saka kuka ta jefar da wayar kawai ba tare da ?arasa ba ta koma kan Na eema tana taSa ta tana kuka duk ta gigice, ta Waura hannunta a kai tace

 Na shiga uku, wayyo Allah na tuno wani abu da tayi ya sa ta mi?e da gudu ta nufi ?ofa ta fito tana gunjin kuka fuskarta duk jini ta nufi inda suka yi parking da gudu tana kuka sosai, driver da ya kawo ta dama Ammi ce masa tayi tana bayarwa ya dawo da ita ya sau?o a motar hankalinsa a matu?ar tashe ganin abinda ke faruwa, sam yasmeen bata san me take ba ta ri?osa tana kuka tace

 Aminu Sun kashe ta ka zo ka taimaka min mu kaita asibiti, innalillahi wa inna ilahi raji un jin abinda take cewa yasa ya nufi cikin gidan da Sauri yasmeen bata bi bayansa ba ta ?arasa gate da gudu tana faWin su taimake ta a kai Na ima asibiti, 2 of gate men Win ne suka biyota dan taimaka mata suka bar Waya a wajen, Yasmeen ta shigo da su har palour tana kuka sosai, Driver Ammi da ya fara ?arasawa ciki shi ya cicciSo Na ima da jikinta ya gama sakewa yayi ?ofa da ita, fuskarta duk ta kumbure dan duka, duk jini ya gama soaking wandonta ya yi male male a tiles Win, Sauran suka tsaya suna salati da sallami, Yasmeen ta biyo bayansa da gudu tana kuka.

Fitowarsu compound Win yayi dai dai da buWewa Ahmad gate da akayi bayan wani arnen horn da ya danna, ko parking bai ?arasa ba ya buWe motar ya fito leaving the door open, dan the first thing da idanunsa suka kai is Yasmeen dake kuka ga kuma Na ima da aka Wauko kamar matatta, ya nufi inda suke da gudu dan he couldnt walk, dakatawa Aminu driver yayi da Na eema a jikinsa ganin Ahmad, shima yana isowa dab ya ja ya tsaya yana kallon Na imar then yasmeen, for a moment everything outside his ears went silent, Aminu ya ?araso gabansa trying to tell him what happened, hannu kawai yasa ya karSi Na ima daga jikinsa hannunsa na rawa dat he couldnt control, yayi wrapping strong arms Winsa around her ya fara kiran Sunanta yana tafiya towards motarsa da ita moving faster than he thought is possible, yasmeen da sauran suka bi bayansa, har ya iso motar kiran sunanta kurum yake yakeyi kamar taSaSSe, Aminu ya buWe masa back seat da Sauri, kwantar da ita yayi a backseat Win ya gagara fita a backseat Win, ya fara taSa kumatunta yana faWin

 Na ima amma inaa babu amsa, Aminu da yaga whats happening he s definitely sure Ahmad bazai iya driving a haka ba, baya ma tunanin driving Win ne damuwarsa kawai ta buWe idanunta da ke a runtse shine damuwarsa, Aminu ya kalli Yasmeen yace

 Shiga muje Yasmeena ta gyaWa masa kai har lokacin kuka take ga jiri da take ji itama dan har sannan jini ke bin fuskarta, zagawa Aminu yayi ya shiga mazaunin

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login