Showing 123001 words to 126000 words out of 216282 words

Chapter 42 - KWANTAN BAUNA BOOK 2 COMPLETE BY Nanah Haleemah.doc

gaji wallahi baku da hira yanzu sai ta wad'annan abubuwan da kuke d'irka min keda su Yaya Shamsiyya, dan Allah muyi wata hirar na gaji da wannan." Yaya Ummi tayi dariya tace, "to aure na biyu ne Rauda dole mu dage, in kika tuna auren ki na farko ai ba'a baki wasu abubuwan ba sabida lokacin budurwa ce ke in aka baki da yawa zaki cutu ne sosai. Allah ya isan mu ma da wancan ne ya sami budurcin ki a banza ina ma Anas din ne ya mallaka tunda shine mai sonki da kin sha qauna."

"Hmmm!" Rauda tace kawai bata ce komai ba kafin su fara wata hirar su bar wannan.
Bayan la'asar Rauda ta baro gidanta da bayan ta cinye kaza tass dak'yar take takawa dan bata d'auko sak'on nata bama tace ta kawo mata baza ta iya rik'ewa ba ta k'oshi. Tafiya take sai take ji kamar ana kallon ta ta juya sai taga babu kowa ta cigana da tafiya har tazo titin da ba'a samun jama'a sosai.

Bak'ar mota ce ta tsaya a gaban ta har ga Allah ta d'auka Anas ne duk da taji dad'in ganin sa sabida wajan babu mutane amma sai ta basar ta kawar da kanta gefe sabida laifin da yayi mata, wu?a taji an saka mata a baya ance, "kina yin ihu sai na soka miki ita a baya, shiga mota muje." Jikin Rauda ya hau rawa taga an bud'e bayan mota dole ta shiga a firgice a gigice aka ja motar da k'arfin gaske.......



*Aliyu ya dawo, Asad yana k'ok'arin dawowa daidai, An sace Rauda, wacece master planer...?* @&? @&?

Zan iya cewa yanzu aka fara fa>?#?>?#?
[17/12, 10:41 pm] Nafisat Alwasa: Arewabooks@nanahaleema11
*063*

Yadda suke kwarara gudu a kan titin hakan zai baka tabbacin basu da gaskiya Rauda na zaune tayi tsuru tana kuka gaban ta sai fad'uwa yake yi tsoro ya gama damalmale mata zuciya ta tabbatar sace ta akayi shikenan ta daina ganin Umman ta. Tuna hakan sai ya sake Sakata kuka hankalin ta ya tashi sosai cikin k'arfin hali tace, "Su waye ku? Meyasa kuka d'auko ni? Ina zaku...." duf tayi nuna mata wu?a da na gefen ta yayi ta had'd'iye yawu ta sake fashewa da kuka.

Basu jima sosai suna tafiya ba suka iso k'aton gida mai bak'in gate tafkeke suka danna horn da k'arfi aka bud'e musu gate d'in suma jefa motar cikin gidan suka faka suka fita aka bud'e mata wanda yake kusa da ita yace, "fito." Cikin kuka tace, "Bazan fito ba sai dai ka kashe ni."

Cikin tsawa yace, "ki fito nace!." Ta sake cewa, "Sai dai ka kashe ni amma bazan fito ba." Wu?a ya nuna mata yace, "in baki fito ba zan farka hanjin cikin ki yanzu."
"In ka farka ka yanka ka soya kaci amma wallahi bazan fito ba." Hannu yasa zai finciko ta wanda yake bayan sa yace, "Kaii! Dakata mana." Juyowa yayi yana kallon wanda yake maganar yace, "kana jin abinda take cewa? Wai bazata fito ba."

"To shine zaka saka hannu ka d'auko ta? Kai kasan wacece ita kake k'okarin yin wannan gangancin...? Wallahi hakan ta faru ka tabbatar ranka sai yayi mugun b'aci" ya kalli Rauda yace, "Dan Allah ki fito ranki ya dad'e baza mu cutar dake ba." Rauda tace, "Bazan fito ba!, bazan fito ba!" ta fad'a tana curewa a waje d'aya tana fashewa da kuka. Sake tausasa murya yayi yace, "Dan Allah ki daure ki fito wallahi baza mu cutar dake ba, ki amince damu bamu kawo ki nan da mu cutar dake ba."

Bata kula su ba sai kukan da take yi sosai domin bazata fito ba sai dai duk abinda ya zasuyi mata suyi mata, shiru taji ba wanda ya kuma yi mata magana ta d'ago taga duk basa wajan ta juya taga babu kowa sai ita kawai a zaune a motar tsoro ya mamaye mata zuciya ta sake curewa a waje d'aya tana sake fashewa da kuka.

K'ofar da take gefen ta taji an bud'e kafin ta kula da waye ko wace taji anyi sama da ita ta kurma ihu tana wuntsila k'afa hakan bai saka an ajjiye ta ba har cikin k'aton falo aka ajjiye ta akan carpet.

Yunk'urawa tayi zata zura a guje taji an rik'e hannunta cikin kuka tace, "Dan Allah kayi hak'uri ka mayar dani gida me nayi maka aka kawo ni nan?." Juyowa yayi ya kalle ta amma bata gane waye ba domin gabad'aya fuskar a rufe take ya saka face mask kuma ya saka glass ga picap a kansa hakan ya saka bata gane shi ba.

"Dan Allah kayi hak'uri ka mayar dani gidan mu dan Allah....." ta fad'a tana zubewa a wajan tana kuka shi kuma ya zuba mata ido kawai yana kallon ta duk da tarin haushin ta da yake ji a zuciyar sa amma ganin ta ya saka yaji nishad'i a zuciyar sa sosai.

"Relax!" Ya furta a hankali cikin muryar sa mai d'aukar hankali wacce bazata manta da ita ba yana kallon ta. A firgice ta d'ago da idanun ta da suke jik'e da hawaye tana kallon sa jin muryar wanda ya daki kunnen ta, murmushi yayi kad'an ya zare glass d'in idanun sa ya cire hular ya cillar ya cire face mask d'in yana kallon idanun ta. Idanu ta zaro waje ta mik'e tsaye tana kallon sa shima ita d'in yake kallo fuskar sa tamke babu alamun walwala a kanta.

Bakin ta rawa yake yi tana so tayi magana amma ta kasa sai kallon sa da take yi tana kifta ido cikin mamaki da tsoron da ya mamaye mata zuciya, kafin tayi magana yace, "Surprise." Kanta ta daka ta runste ido ta sake bud'ewa tana kallon sa ta tabbatar shi d'in ne a gaban ta ba wani ba.

Fuskar sa a tamke yake binta da kallon sai yaga itama ta juya fuskar ta daga ta tsoro ta koma ta zallar rashin kunya tace, "Meye dalilin ka na kawo ni nan?." Wara idanu yayi yana girgiza kai jin tama raina masa hankali shi zata kalla ta yiwa wannan tambayar dan taga makwancin sa.

Banza yayi mata ya samu waje ya zauna ya binta da ido itama shi take kallo tace, "Magana nake maka fa malam, meyasa aka akwo ni nan..? Me kake nufi dani eyeeee?." Kai yake girgizawa yana kallon ta cikin mamaki sai ya cize bakin sa ya murza idanun sa ya shafa sajen fuskar sa har lokacin bai daina kallon ta ba.

"Mtswww in baza kayi magana ba ni bazan iya jira ba domin bani da lokacin ka ko kad'an ina da abin yi" ta fad'a tana juyawa zata fita taji muryar sa yace, "kar ki sake ki motsa daga nan." Juyowa tayi ta galla masa harara tace, "in nak'i fa akwai abinda zakayi min ne?."

Kai ya girgiza dan shi mamaki ma take bashi ya kwantar da kansa a kan kujerar yace, "Okay, kiyi u shall see." Tsaki ta kuma yi ta k'arasa wajan k'ofar ta murd'a amma tak'i bud'ewa ta jijjiga duk da haka bata buWe ba ta dawo da baya ta kalle shi tace, "Ka buWe min k'ofa ina da abinyi, banga dalilin da zai saka ka kawo ni nan ka ajjiye kamar wata baiwar ka ba."

Bai kula ta ba kamar bada shi take maganar ba ta sake zuwa wuya a fusace tace, "Asad!." Yadda ya d'ago idanun sa sai da gaban ta ya fad'i da gira ya amsa mata ta daure tace, "Ka bud'e min k'ofa na tafi gidan mu." Tab'e baki yayi ya d'auke kansa ya d'auki wayar sa ya fara dannawa kamar ba dashi take magana ba.

Takaici ya cika mata zuciya ji take kamar ta shak'e shi ya mutu sabida bala'in haushin sa take ji ba d'an kad'an ba, kai ta juyar domin ko zama baza tayi ba dole ya buWe mata k'ofa ta fita dan bata ga abinda zata zauna tayi masa ba. "Waye Anas?." Tambayar da taji kenan ta kalle shi taga ba ita yake kallo ba ta sake banka masa harara tace, "Ina ruwan ka da sanin waye..? Haifa ta kayi ko kuwa aurena kake yi da zaka min wannan tambayar?."

Sai kuma taja tsaki tace, "to sai me ma dan kaji waye..? Mijin da zan aura ne yau saura sati hud'u bikina dashi sai me? Me zakayi?." Kaf cikin kalaman ta babu abinda ya hasala shi kamar abinda tace ya d'ago a fusace ya mik'e tsaye ya matso kusa da ita tana ja baya yana sake matsowa tana sake yin baya har taje jikin k'ofa ya saka hannu ya tare ta yana kallon idanun ta da nasa idanun da suke waje suka fara canja launi zuwa ja sabida b'acin ran maganar ta.

"Are mad?" Abinda ya iya furtawa kenan a zahiri kuma ba shine a zuciyar sa ba dogon jawabi yake so yayi mata amma babu wannan damar. Tace, "kaga ni ka barni nayi tafiya ta bana son wannan abin da kake min, meye had'in ka dani da zaka dinga min wannan kallon dan nace wanda zan aura ne?." Hannu ya saka ya murd'e mata lip d'in ta na k'asa tayi k'ara amma duk da hakan bai saki ba sai da yaga tana kuka sannan ya saki ya nuna ta da yatsa yace, "meya shiga kanki? Kin manta wacece ke?."

Tana kuka tace, "Eh na manta, muje a na manta d'in ina ruwan ka dani dan Allah?. Babu komai a tsakaninmu meyasa zaka kawo ni nan?." _babu komai a tsakaninmu_ ya maimata a zuciyar sa ya kalle ta a zuciyar sa yace, 'Wannan yarinyar kodai tayi loosing memory ne ban sani ba? Tana cewa babu komai a tsakaninmu, babu komai fa me take nufi?'

Kallon ta ya kuma yi yace, "What do u mean?." A fusace tace, "ka fini sanin me nake nufi, kafi kowa sanin abinda nake nufi meyasa kake min haka? Dan kawai kana da mulki da kud'i shikenan na zama sharar ka?."
"Oh god!" Ya furta yana dafe kansa jin kansa yana sarawa wani abu yana masa yawo zir zir a jikinsa yana zaga ko ina a jikin sa tsigar jikin sa tana tashi kofofin gashin jikinsa suna buWewa tana sake k'ara masa tashin hankali fiye dana baya.

Shiru ya ratsa falon sai kukan ta da yake tashi ya d'ago ya sake kallon ta zaiyi magana sai ya fasa ya sake runtse idanun sa na wani lokaci kafin ya kalle ta yace, "meyasa kike magana irin haka? Bana son abinda kike cewa in wasa ne ki bari" ya fad'a cikin muryar sa ta ko yaushe maganar na fita a rabe.

Rauda ta sake fusata tace, "me kake so nace maka ne dan Allah? Wanne abu zan fad'a ka fahimta ne?. Ka fini sanin duk abinda ya faru meyasa kake min haka ne wai dan Allah?" Sai hawaye sharrr suka sakko mata daga idanun ta.

Hannu ya saka yana goge mata idanun nata yana girgiza mata kai ya rik'e hannunta ta ya had'd'iye saliva yace, "Nasan na cutar dake amma forgive me dan Allah, kin san komai meyasa kike min magana haka?" Ya fad'a yana kallon idanun ta itama nasa take kallo. Kwace hannun ta tayi ta bar jikin k'ofar tace, "Na yafe maka kake so sai ka barni na tafi..? Shikenan na yafe maka dan Allah ka barni na tafi kar ka sake waiwayo ni daga nan har a tashi duniya."

"You're my wife taya zan barki?."
"Ni ba matar ka bace, bazan tab'a zama matar ka ba har abada kar k????































!
"
#
$
%
&
'
(
)
*
+
,
-
.
/
0
1
2
3
4
5
6
7
8
9
:
;
<
=
>
?
@
A
B
C
D
E
F
G
H
I
J
K
L
M
N
O
P
Q
R
S
T
U
V
W
X
Y
Z
[
\
]
^
_
`
a
b
c
d
e
f
g
h
i
j
k
l
m
n
o
p
q
r
s
t
u
v
w
x
y
z
{
|
}
~

?
a sake gangancin fad'ar wannan kalmar. Ni matar da Anas zai aura ce amma ba taka matar ba."
"Ohhhhh! u said u forgive me right?."
"Na yafe maka, amma ka barni na tafi dan Allah."

Runtse ido yayi ya koma ya zauna ya dafe jijiyoyin kansa da suke harbawa a hankali yana ji kan na juyawa ga yanayin jikin sa gabad'aya yana canjawa zuwa wani daban, ya jima a haka kafin ya kalle ta yace, "You know you're still my wife right?."
"Oh Allah, ta yaya zan zama matar kane wai? Meyasa kake raina min hankali ne ko an fad'a maka bani da ilimi ne da zaka yi galaba a kaina? Ko an fad'a maka kud'i da mulki zasu saka ni sabawa Allah ne..?."

_Me take nufi ne?'_Ya tambayi zuciyar sa yana kallon ta da yasan irin abinda zatayi masa kenan da baizo inda take ba. Hannayen ta ta had'e waje d'aya tace, "Kafi kowa sanin ni ba matar ka bace, babu aure tsakaninmu meyasa kake mayar dani yarinya k'arama ne wai?" Ta fad'a tana kama k'ugun ta tana kallon sa. Kamar zai mata magana sai ta koma maganar ya sake dafe kansa tace, "Ni ba matar ka bace bazan tab'a zama matar ka ba, ka buWe min k'ofa na tafi kafin nayi maka abinda bazaka manta ba. Kai sarki ne bai dame ni ba abinda yake gabana kawai na sani."

Yarrrrr yake ji a jikin sa yanayin sa yana canajawa zuwa wani daban in ya kalle ta sai yaga ya dinga hango ta a yanayin su na baya nan take komai ya damalmale masa ya tashi tsaye da hanzari ya jawo k'ugun ta ya had'a ta da jikin sa yana kallon fuskar ta yana sauke numfashi a hankali yana kallon ta yace, "You're my wife."
"I'm not, ka sake ni bana son irin haka bana so!."

Zata sake magana ya sanya bakin sa cikin nata hakan ya saka dole maganar ta koma tana k'okarin kwatar kanta amma ina yak'i ya bata damar hakan ya rik'e ta gam yana jin yadda hawaye suke sauka a idon ta amma baya tunanin zai iya k'yale ta.

Tun tana k'okarin kwacewa da k'arfin ta har jikin ta yayi saki sai kuka da take yi wani yana bin tana ture shi amma ina ta kasa tsanar sa take ji na zaga ko wanne b'angaren na jijiyoyi jikinta, tsanar sa sake nink'aya take a cikin zuciyar ta da gangar jikin ta.

Ziiiiii taji ya sauke zip d'in gaban rigar ta rigar ta buWe ta gaba dogon skin tried ya bayyana a jikin ta sai bak'ar vest k'arama. Dagewa tayi da k'arfin ta zata ture shi ya farga da nufin ta ya sake matse ta har loakcin bai zame bakin sa daga cikin nata ba.

Abinda ya sake tayar mata da hankali jin hannun sa a cikin vest d'in ta ya balle hook d'in brazier ta yana yawo da hannun sa a cikin rigar kukan ta ya k'aru sosai zuciyar ta neman tsari daga shaidan take yi amma ina gangar jikinta ta fara karb'ar sak'on da yake bata tana so ta kawar amma abin yaci tura bata san sun zube akan doguwar kujera ba sai ji tayi yaja zame dogon wandon jikin ta har lokacin bai cika mata baki ba ta fara wutsil-wutsil ya saka mata nauyin gabad'aya ta koma tayi laqwas tana kuka sosai.

Yadda yake murza ta yana shiga jikin ta sosai ta fara fita daga hayyacin ta tana karb'ar sak'on da yake mata jikin ta ya mutu murus yasan babu abinda zata iya sai ya zame bakin sa daga cikin nata ya kai shi wuyan ta yana sakar mata kisses da ya saka ta sauke numfashi bata shirya ba ta rik'e shi gam idanun ta a kulle amma duk da haka hawaye take yi.

Bata farga ba batayi zato ba batayi tsammani ba taji yana k'ok'arin kaiwa inda yake nema a lokacin ta farga amma ina ta jima da makara yadda yayi niya bazai fasa ba. Baki ta bud'e zata kurma masa ihu ya toshe mata baki da hannun sa ta fara juya kai tana kukan kurame kamar ranta zai fita.

*&* Kuka take yi sosai ta cure akan kujerar ta yafa Abaya jikin ta tana kuka har numfashin ta yana up and down sabida kuka ji take kamar ta kashe kanta kawai ta huta da bak'in cikin da take ji, kukan bak'in ciki take yi da kuka kuma mugun ciwon da take ji a gabad'aya jikinta zazzaSi nan take ya rufe ta ruf sai jan numfashi take dak'yar ta kasa koda motsin kirki.

Wanka yake yana sauke numfashi yana fidda ajiyar zuciya jin sa yake sakayau kamar ba shi ba, jinsa yake kamar wanda ya amayar da abincin da ya jima yana damun sa a cikin sa haka yake ji. A haka ya fito daga wanka ya kalli agogon d'akin yaga har lokaci sallar i'sha yayi ya saka jallabiya tunawa da ko magriba baiyi ya tayar da sallah da sauri.

Yana idar da magriba yayi i'sha ya lumshe idanu yana tuno yanayin da ya tsinci kansa a d'azu sai yayi murmushi yana girgiza kai tabbas yanayi ne mai dad'in gaske duk da bai shirya ba itama haka amma yanayi ne wanda bai tab'a tsintar kansa a cikin sa ba, yanayi ne da yake ji a take zai iya koma masa indai zai samu abinda ya samu a dazun.

Mik'ewa yayi ya fito yana murmushi k'aunar ta yake ji sosai tana sake ratsa zuciyar sa yana fitowa ya ga ta mayar da kayan ta da alama ko wankan ma batayi ba yana fito ta kalle shi tana kuka jiri yana d'aukar ta tace,

"Na tsane ka! Bana sonka bana son mai sonka ko waye!. Ban tab'a yin dana sanin sanin ka a rayuwata ba sai yau, ban tab'a tsanar kaina ba sai yau, ban tab'a jin duniya tayi min zafi ba sai yau. Me nayi maka kayi min wannan hukuncin..? Me na aikata maka bayan duk tarin abinda kayi min ni ban rama ba sai kaii?. Wallahil azimi na tsane ka bana sonka da za'a bani wuk'a yanzu babu abinda zai hana ban kashe ka ba. Ka saka na aikata sab'on Allah wallahi tunda nake ban tab'a Zina ba sai yau, meyasa zakayi min haka....meyasa ka zab'i ka cutar da rayuwa duk abubuwan da kayi min a baya....? Me nayi maka..?" Ta k'arasa fad'a tana kuka sosai tana ji kamar ta had'd'iye zuciya ta mutu.

"Zina!" Ya maimaita a bayyana yana kallon ta da mamaki ganin yadda take kuka sosai da alama har zuciya maganar take fitowa. Ya matso kusa da ita ya rik'e kafad'ar ta yace,

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login