Showing 171001 words to 174000 words out of 241571 words
Chapter 58 - YAR MACE Complete Document hausa novels by Mai Damu.txt
rasa mijin aure ko wadda takeson samun farinjinin sana'a
Akwai hadin farinjini na matar aure
Akwai kwallin mallaka
Zoben mallaka
Set na Jigidar mallaka
*Yar uwa abubuwan fa da yawa sosai , Wanda in nace Zan tsaya bayyanasu anan wannan page din bazai Isa ba , Ina sokoto Ina aikawa kowane gari dake cikin Nigeria da Niger ,kwatano da Ghana , karku manta adade anayi sai gaskiya , ga Mai sayen d'ai d'ai ko masu siyan sari , ku tuntubeni ta wadan nan numbersππ»ππ»ππ»
07069711327 Whatsapp ,Ina maraba daku customersπππππ
Masu buk'atar ganin kalolin kayana to kuyi sarving wannan number 07069711327 sannan kuyi min magana Nima nayi sarving number ku ta hakanne zaku dinga ganin kayana da zarar na d'ora, ngd sosai taku maman yusuf likitar mataπππππππππhttps://chat.whatsapp.com/DMCa4TXOqV712jNc1UBBRH
*Gidan zafafan kayan Mata masu kyau da inganci na yar mutan sokoto maman Yusuf likitar Mata,*
*Bayan kayan Mata muna tura abubuwan da zasu amfanemu game da Zaman auren da wasu magungunan da zaku iya hadawa da kanku da sauransu*
53
Yana share hawayen da yake zuba mishi. "Ba gama aikinka ba, idan har da gaske zaka biya halaccin da ya maka haka bai isa ba, kamata yayi kama dan iska kayi ta buga shi da kasa, amma magana irinta gaskiya ka dawo rayuwarshi ka taimaka mishi, ka saka shi a gaba ka maida shi borno yana bukatarka a yanzu kai ne kawai ka rage mishi." Inji Tinah, "Ma'anar abota sadaukarwa juna da kuma yarda da juna, nasan Tafida yayi kuskure amma kuma da kasan gaskiya me yasa baka gaya mishi ba?" "Saboda ina da kishi, Mahmoud yana da baki da iya wanke kanshi, sanadin haka na rasa abubuwa biyu masu daraja! Amma me yasa baka gaya min ba!" "Dalla ka yi min shiru waye ya kira ka? Nayi da kai ne? Kada ka sake shiga maganar mu!" Kiri-kiri suka mishi zagin kare dangi, tare da saka shi a gaba ya haΙa kaya, suka bar hotel din, abin mamaki sai gashi kafin su bar Abuja an shirya kamar basu ba.
***
Ummu
Ban san shirin Mama ba, amma kuma da alamu ta dauka da zafi, domin kuwa sawunta biyu gidansu Tafida, tare da gayawa Baba Bulama zata shigar da Ζaran Tafida, Baba Bulama ya kira Abba ya gaya mishi wasa gaske hankalin Abba ya tashi domin ya fuskanci Mama hakkina take son kwatar min, haka yasa Abba tura Tafida ya dauko mishi Tafida. Ni dai ban so fadar nan na Mama ba, domin ko ba kome mun zama abu daya da Tafida, haka yasa bana jin dadin kafewarta akan hakkina. Mama ta karawa Ummi kwarin gwiwa, domin kuwa sau biyu iyaye maza na zama ana bawa Mama hakuri ta ce akwai Magana sai Tafida ya zo! Na razana na tsorata da hukuncinta. Amma kuma ban yarda na nuna hakan ba.
Kwana biyu a tsakani Baba bulama ya gaya mata su Abba da Babana suna hanya abinci tayi me kyau, ina kwance a dakin ta shigo ya same ni. "Ina ta fadi tashi dominki, don Allah ki bani kunya ta hanyar kyale tafida yayi yadda yake so dake." Ban ce mata kome ba, haka ta fita tana mita, ai kuwa ina kwance wayata tai ringing. Dauka nayi na saka a kunne idanuna lumshe. "Yar iska karuwa, asirinki ya tonu, in sha Allah kin rasa Tafida kenan, ni Maryam nayi miki rantsuwa da alkawarin ko tsafi kike da mutum kin gama zama da Tafida kenan. Wuuuu kinji kunya ashe ma yaran ba nashi bane!" "Rai dai Maryam kina da y'ay'a mata a gabanki Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama ya ce matukar aka jife ka da abin da baka.aikata na mutum bai tab'a gushewa sai ya biya abin da ya fada!" Na fada ina kashe wayar tabbas ko tafida ne autar maza na hakura da shi. Karfe uku da rabi duk muka taru a parlour Baba Bulama, kaina a sunkuyo Tafida yana gefe can ya rame kamar ba shi ba sai Deen da yake ta wasa da Mufidah. Aka bude taro da addu'a sannan Mama ta musu bayanin dalilin kiran kowa. Sannan ta kara da cewa. "Ni ban nime wani abu daga wurin Tafida ba,.abu daya ne shi da Ummu da Deen idan aka tashi su tayi asibiti a gwada jinin Deen idan yayi daidai da na Yaran na dauki alkawarin zan kai Ummu kotun Muslunci a yanke mata hukunci daidai da laifinta, idan kuma yayi daidai da na Aliyu, Wallahi sai kotu ta shiga cikin lamarin nan, domin ya batawa Yata suna!" Rike hannunta nayi cikin kuka nace mata. "Mama har da yayarshi kin ji abin da ta fada min!" Na kuna wayar suka ji irin abin da Maryam ta fada. "Kiyi hakuri dan uwansu ne kin bar musu, Allah ya baki wanda ya fishi." Hakuri aka shiga bawa Mama, tare da nuna kuskuren Tafida. Dakyar aka shawo kanta, ta rantse da Allah ta kuma jin ko ganin Aliyu ya shiga rayuwata ba gwamna yake ba, ko waye yake sai an jita da shi ya kyale mata y'a ya je yayi rayuwarshi, ya tafi bata son ganinshi da jin shi bata son kara ganin shi a rayuwar Ummu. Sannan ta numfasa tana faΙin. "Kema munafuka kada naji ka da na gani wallahi na ga abin da ya faru a baya sai na sallamaki ga Tafida ko kashe shi zasu yi da danginsa ku can ku karata!" Ta mike tana me barin dakin. "Alhaji Kabir biu baka ce kome ba?" Murmushi yayi ya ce masa. "Me zance? Mijinta ya dace yayi magana, ni bawa bada hakuri ne, ana kai zuciya nesa sannan ana bincike kafin hukunci gudu kada a sake fadawa matsala! Allah ya kawo mafita idan da sauran rabo sai ku ga sun daidaita idan kuma babu rabo sai dai yi zumunci! Amma duk da haka ba zanso haka ya faru ga rayuwar Ummu ba, dukkanku kuyi tunani da kyau kafin ku dauki matakin rabuwa! Allah shine shaidana ban san iya adadin tambayar da tayi ko tayi maka laifi ne kaki zuwa gare ta, kai ma naga kiranka amma lokacin tana kwance, abu ne yazo kamar jiftawar rai da mutuwa!" Sannan ya daura da nasiha kafin suka shiga tashi daya bayan daya, aka barmu iya mu uku. Mikewa nayi zan fita yayi maza ya sha gabana tare da rike hannuna. "Ki dawo na shirya gyara kome wallahi sharrin shaidan ne?" Murmushi nayi hawaye na zuba min na kauda kai na, na ce mishi. "Shaidan ko kai kanka? Ka manta sau nawa kayi ta barina da Mahmoud a cikin gidanka? Bata taΙa zargin wani abu ba? Ka tab'a tambayata lokacin da ka dauko Mahmoud me yasa ya bar gidan babu sallama? Ya ya faru na bar Abuja washi garin ranar na tawo Maiduguri?" Maza nayi a kujerar parlour na cigaba da kuka na d'ago kai, ina kallon Deen. "Me ka tambaye ranar da ka je nima na a gate? Tafida ne ko Mahmoud? Me nayi maka? Tafida ba zaka gane yadda nake ji na azbatu da kai ba sai idan an maka ko anyiwa Makusancinka da yake kusa da kai zaka fahimci nayi hakuri, wanda ba tsoro ba ne kawai naji zan iya ne, daga yau kada ka kara zuwa inda nake balle Yarana! " Na zube akan gwiwata cikin shashekar kuka na cigaba da cewa.."Don Allah na ce kada ka kara kusantar inda muke na roke ka da Allah ka tafi a rayuwata idan kuma ka kara takura min." Kallonshi nayi ido cikin ido nace mishi. "Zan kashe kaina daga ni har yaran mu baka damar shan iska!" Ba iya shi ba hatta Deen sai da ya mike tsaye.."Ummu Hadiyya!" "Bani da wani zabi ne, bani da yadda xan yi ne haka shine mafita na, idan yana son zaman lafiya ni da Yarana ya nisance mu don Allah. Nayi danaasnin aurenshi ya je ya cire min tunanin duk wani d'a namiji, ya saka min kallonsu bakiΙaya a matsayin karfe dukka karfe ne, bana tunanin akwai zinari da lu'ulu'u a cikinsu, don Allah ya tafi kada ya kara shiga rayuwata! Zan rayu na gina kaina na kuma tsaya da kaina ko babu kai zan zama mutum me yanci idan ina ganinka a cikin rayuwata." Daga haka na fita zuwa wurin Mama, na shiga daki na ci kuka har na koshi nayi gatsa.
Ban san yadda suka kare ba, na san nayi mishi barazana kuma naji a raina ya ji yasan zan aikata tunda na faΙa yasan xan aikata.
Kwantar da kujeran Deen yayi mishi, daga nan government house ya wuce da shi, a daren har drip.
***
Tun da aka kai Amarya Asiyah babu ango babu labarinsa, haka yasa Saadiya tayi ta mata habaici tare da mata rashin arziki tana faΙin. "Mace idan ta kai mace ita bata tallar kanta sai dai ayi tallata, matar cushe bata daraja, nice nan mai girma Gwamna ya zab'a da kanshi. Ba wacce tayiwa kishiya asiri don a auro ta ba waye bai sani ba?"
Daga can bangaren Asiyah ta ce mata. "Eh na yarda sai dai Uwata batayi zaman gadar Lagos ba, waye ya sani ko a can aka kwaso cikin wata!" Wayyo Allah kafin wani lokaci fada ya kaure a gidan, Hajiya da aka ce ba ason ana d'aga mata hankali, tana dakinta Maryam tana parlour da Fannah, suka ji ihun zage-zagen Sadiya, Hajiya da take kwance bakin ciki da hawaye yake zuba mata, tausayi kanta da makomar Tafida take hangowa, ta zama sanadin raba auren da ya janyota jikinshi, haka tayi ta kuka wanda tasan yawan yin shi kamar masifa ce a gareta. Ai kuwa a can parlour Maryam da guntun munafuncinta, ta fita Fanna kuwa babu abinda ya dame ta idan sun so su kashe kansu........
π« LITTAFINA NA KUΖI
500β¦
8130269641 Abdulrahman Ramlat Manga Opay
Shaida biya a turo ta wannan numbers din.
+2347035133148
Or
+2348130269641
Yan uwa Yan Nijar ga na ku inda zaku yi payment din: +227 84 50 64 76
πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎ
*_GYARA SHINE MACE_*
*_ZATA FASHE FA KARKU BARI AYI BABUKU ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI KUMA AKAN FARASHI MAI SAUK'I ,MAMAN YUSUF YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA ZAFAFAN KAYANTA MASU MATUKAR INGANCI_*
πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎ
*_'Yar uwa shin ko kin San lokacin sanyi lokaci ne da yake dask'arar da ni'imar mace , yake yawan bushe gaban mace , sannan lokacin ne maza sukafi bukatar matansu , lokaci ne da kowane lafiyayyen namiji yakeson ya jishi ajikin matarshi a kowane lokaci , to ya kike gani idan har mijinki Yana son kasancewa Dake Haka kekuma ga ni'ima a bushe , 'yar uwa mace fa Saida gyara , ko kinada kyau to ki k'ara da wanka don ci gaba da kankanrowa kanki daraja da k'ima a idon Mai gida ,. Ki tuna duk son da namiji ke maki in har kinada matsala a wannan wajan to wlh akwai matsala don son da yake maki bazai Hana kurinka samun matsala dashi ba ,idan kuwa har Yana samun yadda yakeso wlh ko baya sonki to Ina tabbatar maki da a hankali wata Rana sai ya soki Kuma zakiga kowane lokaci Yana tattalinki da gudun abunda zai 'bata maki Rai , Mata a kula*_ maman yusuf likitar Mata 07069711327
*Wannan dalilin ne yasa nazo maku da Kaya masu zafi kamar Haka*ππ»ππ»ππ»ππ»ππ»ππ»
Akwai ingantaccen maganin sanyi Mai fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci na maza Dana Mata , kun dai San illar da sanyi yake da ita ku kula,
Akwai ingantaccen maganin nono hadin gargajiya na Sha Dana shafawa Mai taso da nono ya Kuma gyarashi Hadi da tsayuwarshi ,π
Sai maganin hips Wanda zaisa hips dinki ya ciko kema ki shiga jerin Mata masu ajiπ
Akwai maganin k'iba Wanda zai ciko da jikinki kiyi kiba Yar daidai Mai kyau wadda zata dace da yanayin jikin kiπ
Ina bada Hadi na mussaman ga yarinyar da ta rasa budurcinta sanadiyar fyade ko yaudarar d'a namiji ,Wanda insha Allah akayi amfani dasu to yarinya zata koma normal Wanda duk zata aura Ba zai iya Gane komai ,
Mmn Yusuf likitar Mataππ
Akwai hadin amarya Wanda zaisa ki ciko ki hade gam sannan su Baki ni'ima irin wadda akeso ingantaccen sirrin da zaisa ki Kara samun soyayyar mijinki cikin saukiπππ
Akwai hadin sabon budurci da mukeyi ga wadda ta kasance bazawara hadine da ko haihuwarki nawa akayi maki shi Zaki koma tamkar budurwa Wanda ko Wanda Kika aura zaisha mamakinki Wanda hakan Kuma wata hanya ce ta kankanrowa kanki daraja da k'ima ne zawarawa ku matso karku Bari ayi babukuπππππ
Akwai hadin Mai jego , kunsani mace na rasa mafi yawa ni'imarta yayin haihuwa wata ma Zara karu ne to indai kikayi wannan hadin Ina tabbatar maki da cewa Zaki hade ciki da waje gabanki zai ciko sosai in karuwa kikayi K'arin zaizo ya hade tsaf sannan Zaki samu dawamammiyar Ni'ima
KADAN DAGA CIKI WASU KALOLINππ»ππ»
Kalolin gumba
Kalolin matsi
Kalolin gari
Kalolin tsumi
Zumar dabino
Zuma Mai rubutu
Zumar goron Tula
Zumar ridi
Dahuwar kaza
Dahuwar zabo
Dahuwar zuciya
Dahuwar ciccibi
Dahuwar tsoka Tara
Dahuwar Yan shila
Dahuwar kwai Mai rubutu
Turaren mallaka
Turaren Mara
Turaren tsugunno
Turaren k'irji
Shuumar humra
HATSABIBI turare
Hatsabibiyar humra
Matan gaske
Maltinat Mata
Shayin Mata
Tsumin kankana
Sirrin tafin k'afa
Akwai sirrika na mallaka da hadin farinjini
Akwai sirrin samun farinjini ga wadda ta rasa mijin aure ko wadda takeson samun farinjinin sana'a
Akwai hadin farinjini na matar aure
Akwai kwallin mallaka
Zoben mallaka
Set na Jigidar mallaka
*Yar uwa abubuwan fa da yawa sosai , Wanda in nace Zan tsaya bayyanasu anan wannan page din bazai Isa ba , Ina sokoto Ina aikawa kowane gari dake cikin Nigeria da Niger ,kwatano da Ghana , karku manta adade anayi sai gaskiya , ga Mai sayen d'ai d'ai ko masu siyan sari , ku tuntubeni ta wadan nan numbersππ»ππ»ππ»
07069711327 Whatsapp ,Ina maraba daku customersπππππ
Masu buk'atar ganin kalolin kayana to kuyi sarving wannan number 07069711327 sannan kuyi min magana Nima nayi sarving number ku ta hakanne zaku dinga ganin kayana da zarar na d'ora, ngd sosai taku maman yusuf likitar mataπππππππππhttps://chat.whatsapp.com/DMCa4TXOqV712jNc1UBBRH
*Gidan zafafan kayan Mata masu kyau da inganci na yar mutan sokoto maman Yusuf likitar Mata,*
*Bayan kayan Mata muna tura abubuwan da zasu amfanemu game da Zaman auren da wasu magungunan da zaku iya hadawa da kanku da sauransu*
πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎ
*_GYARA SHINE MACE_*
*_ZATA FASHE FA KARKU BARI AYI BABUKU ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI KUMA AKAN FARASHI MAI SAUK'I ,MAMAN YUSUF YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA ZAFAFAN KAYANTA MASU MATUKAR INGANCI_*
πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎ
*_'Yar uwa shin ko kin San lokacin sanyi lokaci ne da yake dask'arar da ni'imar mace , yake yawan bushe gaban mace , sannan lokacin ne maza sukafi bukatar matansu , lokaci ne da kowane lafiyayyen namiji yakeson ya jishi ajikin matarshi a kowane lokaci , to ya kike gani idan har mijinki Yana son kasancewa Dake Haka kekuma ga ni'ima a bushe , 'yar uwa mace fa Saida gyara , ko kinada kyau to ki k'ara da wanka don ci gaba da kankanrowa kanki daraja da k'ima a idon Mai gida ,. Ki tuna duk son da namiji ke maki in har kinada matsala a wannan wajan to wlh akwai matsala don son da yake maki bazai Hana kurinka samun matsala dashi ba ,idan kuwa har Yana samun yadda yakeso wlh ko baya sonki to Ina tabbatar maki da a hankali wata Rana sai ya soki Kuma zakiga kowane lokaci Yana tattalinki da gudun abunda zai 'bata maki Rai , Mata a kula*_ maman yusuf likitar Mata 07069711327
*Wannan dalilin ne yasa nazo maku da Kaya masu zafi kamar Haka*ππ»ππ»ππ»ππ»ππ»ππ»
Akwai ingantaccen maganin sanyi Mai fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci na maza Dana Mata , kun dai San illar da sanyi yake da ita ku kula,
Akwai ingantaccen maganin nono hadin gargajiya na Sha Dana shafawa Mai taso da nono ya Kuma gyarashi Hadi da tsayuwarshi ,π
Sai maganin hips Wanda zaisa hips dinki ya ciko kema ki shiga jerin Mata masu ajiπ
Akwai maganin k'iba Wanda zai ciko da jikinki kiyi kiba Yar daidai Mai kyau wadda zata dace da yanayin jikin kiπ
Ina bada Hadi na mussaman ga yarinyar da ta rasa budurcinta sanadiyar fyade ko yaudarar d'a namiji ,Wanda insha Allah akayi amfani dasu to yarinya zata koma normal Wanda duk zata aura Ba zai iya Gane komai ,
Mmn Yusuf likitar Mataππ
Akwai hadin amarya Wanda zaisa ki ciko ki hade gam sannan su Baki ni'ima irin wadda akeso ingantaccen sirrin da zaisa ki Kara samun soyayyar mijinki cikin saukiπππ
Akwai hadin sabon budurci da mukeyi ga wadda ta kasance bazawara hadine da ko haihuwarki nawa akayi maki shi Zaki koma tamkar budurwa Wanda ko Wanda Kika aura zaisha mamakinki Wanda hakan Kuma wata hanya ce ta kankanrowa kanki daraja da k'ima ne zawarawa ku matso karku Bari ayi babukuπππππ
Akwai hadin Mai jego , kunsani mace na rasa mafi yawa ni'imarta yayin haihuwa wata ma Zara karu ne to indai kikayi wannan hadin Ina tabbatar maki da cewa Zaki hade ciki da waje gabanki zai ciko sosai in karuwa kikayi K'arin zaizo ya hade tsaf sannan Zaki samu dawamammiyar Ni'ima
KADAN DAGA CIKI WASU KALOLINππ»ππ»
Kalolin gumba
Kalolin matsi
Kalolin gari
Kalolin tsumi
Zumar dabino
Zuma Mai rubutu
Zumar goron Tula
Zumar ridi
Dahuwar kaza
Dahuwar zabo
Dahuwar zuciya
Dahuwar ciccibi
Dahuwar tsoka Tara
Dahuwar Yan shila
Dahuwar kwai Mai rubutu
Turaren mallaka
Turaren Mara
Turaren tsugunno
Turaren k'irji
Shuumar humra
HATSABIBI turare
Hatsabibiyar humra
Matan gaske
Maltinat Mata
Shayin Mata
Tsumin kankana
Sirrin tafin k'afa
Akwai sirrika na mallaka da hadin farinjini
Akwai sirrin samun farinjini ga wadda ta rasa mijin aure ko wadda takeson samun farinjinin sana'a
Akwai hadin farinjini na matar aure
Akwai kwallin mallaka
Zoben mallaka
Set na Jigidar mallaka
*Yar uwa abubuwan fa da yawa sosai , Wanda in nace Zan tsaya bayyanasu anan wannan page din bazai Isa ba , Ina sokoto Ina aikawa kowane gari dake cikin Nigeria da Niger ,kwatano da Ghana , karku manta adade anayi sai gaskiya , ga Mai sayen d'ai d'ai ko masu siyan sari , ku tuntubeni ta wadan nan numbersππ»ππ»ππ»
07069711327 Whatsapp ,Ina maraba daku customersπππππ
Masu buk'atar ganin kalolin kayana to kuyi sarving wannan number 07069711327 sannan kuyi min magana Nima nayi sarving number ku ta hakanne zaku dinga ganin kayana da zarar na d'ora, ngd sosai taku maman yusuf likitar mataπππππππππ
54
Aikuwa tana isa wurin Sadiya tace mata. "Haba Sady me kike yi haka? Kin fi karfin yarinyar nan, da sai da aka hada da asiri!" Daga can cikin parlournta ta ce musu. "Shi yasa kika kashe aurenki,