Showing 153001 words to 156000 words out of 241571 words
Chapter 52 - YAR MACE Complete Document hausa novels by Mai Damu.txt
takeson samun farinjinin sana'a
Akwai hadin farinjini na matar aure
Akwai kwallin mallaka
Zoben mallaka
Set na Jigidar mallaka
*Yar uwa abubuwan fa da yawa sosai , Wanda in nace Zan tsaya bayyanasu anan wannan page din bazai Isa ba , Ina sokoto Ina aikawa kowane gari dake cikin Nigeria da Niger ,kwatano da Ghana , karku manta adade anayi sai gaskiya , ga Mai sayen d'ai d'ai ko masu siyan sari , ku tuntubeni ta wadan nan numbers๐๐ป๐๐ป๐๐ป
07069711327 Whatsapp ,Ina maraba daku customers๐๐๐๐๐
Masu buk'atar ganin kalolin kayana to kuyi sarving wannan number 07069711327 sannan kuyi min magana Nima nayi sarving number ku ta hakanne zaku dinga ganin kayana da zarar na d'ora, ngd sosai taku maman yusuf likitar mata๐๐๐๐๐๐๐๐๐https://chat.whatsapp.com/DMCa4TXOqV712jNc1UBBRH
*Gidan zafafan kayan Mata masu kyau da inganci na yar mutan sokoto maman Yusuf likitar Mata,*
*Bayan kayan Mata muna tura abubuwan da zasu amfanemu game da Zaman auren da wasu magungunan da zaku iya hadawa da kanku da sauransu*
48
Rungume ni yayi yana faษin. "Duk wannan draman na meye?" Janye jikina nayi ina faษin. "Malam sake ni muje kayi wanka!" Haka na taimaka mishi dama na cire mishi takalmi, ya mike na taya shi cire sauran kayan wanka ya shiga na gyara dakin, na fita na hado abincin shi na kawo dakin, na shigo na zauna yana fitowa na mike tare da amsar towel din hannunshi, na shiga taimaka mishi ya goge jikinsa 3qrt ya saka, sannan na zauna dashi na saka mishi rigarshi Armless ne, na zuba mishi abinci, ya sauka kasa yana ci yana kallona. "Kaci a nutse ka ji!" Ana yawan cewa bayan wuya sai dad'i, ga dadin amma bata zo mana da sauki ba, kamar ba Tafida da na sani ba. Ya sauya kamar wata halitta na daban. D'agowa yayi ya kalle ni, na kara mishi namar miyan yana ci yana kallona. "Ki yafe min!" Jan hancinsa nayi ina faษin.. "Bakyau ana cin abinci ana magana, ba sunnah Manzon Allah ba ce!" Murmushi yayi yana dauke kwalla da yake son fitowa daga idanunshi. "Kana namiji kana share kwalla!" "Tsoro nake ji." Mamaki ya bani na ce mishi. "Tsoron me ni Ummu Hadiyya!" "Tsoro nake ji kada kina saka ni farin ciki ne amma a kasar ranki baki yafe min ba, ban san yadda zan kare da Rabbil Ka'aba ba." Jan kumatunshi nayi ina faษin. "Ka bani tsoro wallahi ma zata wani abu ne can!" Na fada ina kallon yadda yake tsakuran abincin idan na bi na Tafida ba ci zai yi ba, haka na karbi cokalin nayi ta tura mishi, hararanshi nayi cikin haushi nace mishi. "Shi gulma dai babu kyau zaka ci amma ka tsaya kana wasa da cikinka an jima kace kana jin yinwa ko?" "Ummu!" Gatsine nayi mishi nace mishi. "Oya sha ruwa!" Karba yayi ya sha yana tsammanin na gama masifar ne na ce mishi. "Dazun kace na shirya zamu yi tafiya ka gayawa Abba da Hajiya ne?" Ware idanu yayi kafin ya ce min. "yanzu idan zan yi tafiya dake sai na nemi izninsu?" Ware idanu nayi tare da tafa hannu ina cewa. "Muhammadu Rasulullahi Sallallahu alaihi Wasallama! Tafida." Na fada ina rike bakina "kai nufinka na tafi kada na gayawa kowa ko so kake kacewa Hajiya zamu yi tafiya da Ummu?" Na fada ina hararanshi. "Hmm tow meye aibun haka?" Girgiza kai nayi na ce mishi. "Babu aibu amma ka fahimce ni, dole ka nemi izninta." Na fada ina tattara kayan abincin. "Ummu ki min bayani don Allah taya xan yi kinga Deen baya nan balle na tambaye shi." "Ba zan maka bayani ba, sannan kada ka sake ka gaya mata zan bika sai ka ji me zata ce idan ka san me zaka gaya mata." Kanshi ne ya daure, bai ce uffan ba na bar mishi dakin, wayarshi ya dauko daga cikin jaka. Kiran layin yayi. "Deen ina son mu tawo da Ummu amma tace sai na tambayi Hajiya da Abba!" "Yaushe zaka girma? Ka tafi ka samu Hajiya ka ce mata, ka zo ta baka aron Ummu shima Abba haka zaka gaya masa!" "Kana nufin akan haka Ummu ta ki gaya min yadda zan yi?" "Tafi can!" Ya kashe wayar, ya fito tare da nufar bangaren Hajiya, ina dakina wanka zan shiga ina faษin. "Fisabiilillahi taya don bani da kunya nace zan bi shi zuwa wani gari, sannan yana ganin haka shine daidai don Allah. Ace baka iya niman izinin ba" na cire rigar ina me zama haushi ya ishe ni. "Sam Tafida bai da ganewa!"
-- Tsalle Mufid yake don bai yi barci ba, daukar shi yayi a cinyar Fanna yana faษin. "Fanna yaron nan yana da wayo na Mufidah kuke gani!" Ya fada yana zama a kasa, tashi Fanna tayi ta bar parlourn tana faษin. "Wayo kan ai yafi Mufida ita nata ne ya fito fili amma nashi irin na Aunty Baby ne ba zaka fahimci wayonta ba, sai idan lissafi ya hadaka da ita ko wani abu me muhimmanci." Gyada kai yake yana faษin. "Hajiya kin ji fanna ko?" "Eh na ji ta kai!" Ta fada tana murmushi, "kayi hakuri da su Maryam!" "Tow ya xan yi da su? Allah ya kyauta ka basu hada lefen kada mu karawa Ummu bakin jini!" "Eh zan basu ki kira su, su amsa ta hannunta." "Haka yayi!" "A'a Hajiya haka bai yi ba, ku bar Aunty Baby ta hada kayan su zo su dauka idan ba haka ba zasu iya cewa bata basu kudi a wadace ba!" Inji Fanna tazo daukar wayarta da yake parlour. "Eh kuma haka ne don zasu iya haka!" Zama yayi sosai yana faษin. "Na gode Fanna!" Ta bar su anan suna hira, kafin ya cewa Hajiya. "Hajiya hmm!" "Ina jinka!" "Dama-dama!" Kallonshi tayi da kyau. "Aliyu idan baka gaya min damuwarka ba waye zaka gayawa!" "Hajiya xan yi tafiya ne nake son Ummu ta raka ni, shine nazo tambayarki!"
"Kai rawan jiki ita rawan kai, ku je ku taru ku barar da dan kyauta da Allah ya baku, babu inda zaka da ita!" Ta fada yana mikewa. "Allah Hajiya babu abinda zai same ta, don Allah ki bani aronta!" Yana bin bayanta, yadda yake rokonta yasa ta jin sanyi da dad'i a lokaci guda, "na amince amma wallahi ka kula kada wani abu ya samu lafiyar cikinta!" Rungume bayanta yayi yana faษin. "Allah ya amintar dake rahamarsa Hajiyana!" "Amin Ya Allah Kusar yaki!" Da sauri ya bar parlour yana faษin. "Hajiya a saka mu cikin sujadar nan da tahiya don Allah!" "Aliyu aikina kenan tun kafin na haifeka ban tab'a fasawa ba, kuma ba zan fasa ba, sai na daina numfashi." "Allah ya biyaki da gidan Aljanna mafi tsada da girma Allah ya hadaki makota da Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama! Sai da safe Hajiyana!" Ya fita da sauri, sai kuma ya tsaya yana me rike kub'insa, murmushi yayi yana girgixa kai, kafin ya wuce part dinsa, a parlour ya same ni. Zaune a parlour ina sanye da riga da wando na barci, sake baki yayi yana kallon yadda na zauna ina shan fruit a hankali, lissafi ya fara da hannunshi yanzu kafin ya dawo har nayi wanka tow Anya Ummu ne ko kuma wata ce. "Mai shara'a yaushe kika yi wanka kika sake kaya har da gyaran gashi haka?" Dauke kaina nayi tare da kallon tv ina kallon tv, tasowa yayi ya nufi inda nake ya riko hannuna. "Ummu zaki kashe ni don Allah muje na baki labari!" Daukar grape nayi tare da kaiwa bakina. Rike hannuna yayi ya kai bakinshi. Yana taunawa tare da sumbatar yatsuna yana kallon yadda nake mishi shu'umin murmushi. Tafin hannuna ya sumbata, har zuwa fuskana a hankali yake gangarawa inda ba zan iya hana shi ba. Lumshe idanuna nayi, idan na tuna nan gaba kaษan zamu cika gidan. Sai na ji hawaye ya cika min idanuna, yadda yake min haka zai musu yadda yake bin wani kafa da jikina yana lasa da tsotsa. Sai naji raina na b'aci, a take nayi ta jin me yasa na barshi ma zai ta kara aure. Abin da yake min yasa na watsar da tunanin da nake ina jin kwalla na zuba min domin kuwa Tafida ya gama kashe ni ya gama min raga-gara a duniyar kaunar shi, ban san ina kuka ba sai da naji ni a wata duniya. Na sake wata irin ฦara ina sake mika mishi kaina da rayuwata ba zan iya mishi jayayya ba, a kullum Tafida sabo yake dawon min, rungume shi yadda yake tafiyar da kome a a nutse yasa na rufe idanuna, duk da wnnan halin hura min iskar bakinshi. Bude idanuna nayi akanshi. "kin san yadda nake sonki?" Bakinshi na kama daga nan na toshe abin da zai fada domin nasan matuฦar zai fada kamar b'ata lokaci ne, haka muka yi ta gwagwarmayar, sai da muka nutsu ya gano a parlour muka yi wannan tabargazar.. "Darn it! Yarinyar nan zaki kashe ni, sai da kika saka na kasa jurewa." Ya zungure goshina. Murmushi nayi ina faษin. "kwadayinka." Na fada ina sakala hannuna a wuyarshi. Jan wandonsa yayi sama, ya dauke ni zuwa dakinmu. "Har abada nan ne dakinmu, kuma bayan ke babu macen da zata shigo min shi." Ban daki ya wuce da ni, wanka muka yi, koda muka fito karamin towel yasaka yana goge min kai, cikin raha. "Ummu zan baki kudi kaya ki hada muku, miliyan goma tayi aiki?" "Eh yayi kai! Allah ya sanya alkhairi, amma me yasa baka bawa su Maryam ba?" "Saboda zasu iya bani kunya !" Murmushi nayi nace mishi. "Yadda ka yarda dani ka bani in sha Allah ba zan baka kunya ba!" Na fada ina sumbatar kirjinshi. "Na san da haka!"
**
๐พ๐ป๐พ๐ป๐พ๐ป๐พ๐ป๐พ๐ป๐พ๐ป๐พ
*_GYARA SHINE MACE_*
*_ZATA FASHE FA KARKU BARI AYI BABUKU ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI KUMA AKAN FARASHI MAI SAUK'I ,MAMAN YUSUF YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA ZAFAFAN KAYANTA MASU MATUKAR INGANCI_*
๐พ๐ป๐พ๐ป๐พ๐ป๐พ๐ป๐พ๐ป๐พ๐ป๐พ
*_'Yar uwa shin ko kin San lokacin sanyi lokaci ne da yake dask'arar da ni'imar mace , yake yawan bushe gaban mace , sannan lokacin ne maza sukafi bukatar matansu , lokaci ne da kowane lafiyayyen namiji yakeson ya jishi ajikin matarshi a kowane lokaci , to ya kike gani idan har mijinki Yana son kasancewa Dake Haka kekuma ga ni'ima a bushe , 'yar uwa mace fa Saida gyara , ko kinada kyau to ki k'ara da wanka don ci gaba da kankanrowa kanki daraja da k'ima a idon Mai gida ,. Ki tuna duk son da namiji ke maki in har kinada matsala a wannan wajan to wlh akwai matsala don son da yake maki bazai Hana kurinka samun matsala dashi ba ,idan kuwa har Yana samun yadda yakeso wlh ko baya sonki to Ina tabbatar maki da a hankali wata Rana sai ya soki Kuma zakiga kowane lokaci Yana tattalinki da gudun abunda zai 'bata maki Rai , Mata a kula*_ maman yusuf likitar Mata 07069711327
*Wannan dalilin ne yasa nazo maku da Kaya masu zafi kamar Haka*๐๐ป๐๐ป๐๐ป๐๐ป๐๐ป๐๐ป
Akwai ingantaccen maganin sanyi Mai fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci na maza Dana Mata , kun dai San illar da sanyi yake da ita ku kula,
Akwai ingantaccen maganin nono hadin gargajiya na Sha Dana shafawa Mai taso da nono ya Kuma gyarashi Hadi da tsayuwarshi ,๐
Sai maganin hips Wanda zaisa hips dinki ya ciko kema ki shiga jerin Mata masu aji๐
Akwai maganin k'iba Wanda zai ciko da jikinki kiyi kiba Yar daidai Mai kyau wadda zata dace da yanayin jikin ki๐
Ina bada Hadi na mussaman ga yarinyar da ta rasa budurcinta sanadiyar fyade ko yaudarar d'a namiji ,Wanda insha Allah akayi amfani dasu to yarinya zata koma normal Wanda duk zata aura Ba zai iya Gane komai ,
Mmn Yusuf likitar Mata๐๐
Akwai hadin amarya Wanda zaisa ki ciko ki hade gam sannan su Baki ni'ima irin wadda akeso ingantaccen sirrin da zaisa ki Kara samun soyayyar mijinki cikin sauki๐๐๐
Akwai hadin sabon budurci da mukeyi ga wadda ta kasance bazawara hadine da ko haihuwarki nawa akayi maki shi Zaki koma tamkar budurwa Wanda ko Wanda Kika aura zaisha mamakinki Wanda hakan Kuma wata hanya ce ta kankanrowa kanki daraja da k'ima ne zawarawa ku matso karku Bari ayi babuku๐๐๐๐๐
Akwai hadin Mai jego , kunsani mace na rasa mafi yawa ni'imarta yayin haihuwa wata ma Zara karu ne to indai kikayi wannan hadin Ina tabbatar maki da cewa Zaki hade ciki da waje gabanki zai ciko sosai in karuwa kikayi K'arin zaizo ya hade tsaf sannan Zaki samu dawamammiyar Ni'ima
KADAN DAGA CIKI WASU KALOLIN๐๐ป๐๐ป
Kalolin gumba
Kalolin matsi
Kalolin gari
Kalolin tsumi
Zumar dabino
Zuma Mai rubutu
Zumar goron Tula
Zumar ridi
Dahuwar kaza
Dahuwar zabo
Dahuwar zuciya
Dahuwar ciccibi
Dahuwar tsoka Tara
Dahuwar Yan shila
Dahuwar kwai Mai rubutu
Turaren mallaka
Turaren Mara
Turaren tsugunno
Turaren k'irji
Shuumar humra
HATSABIBI turare
Hatsabibiyar humra
Matan gaske
Maltinat Mata
Shayin Mata
Tsumin kankana
Sirrin tafin k'afa
Akwai sirrika na mallaka da hadin farinjini
Akwai sirrin samun farinjini ga wadda ta rasa mijin aure ko wadda takeson samun farinjinin sana'a
Akwai hadin farinjini na matar aure
Akwai kwallin mallaka
Zoben mallaka
Set na Jigidar mallaka
*Yar uwa abubuwan fa da yawa sosai , Wanda in nace Zan tsaya bayyanasu anan wannan page din bazai Isa ba , Ina sokoto Ina aikawa kowane gari dake cikin Nigeria da Niger ,kwatano da Ghana , karku manta adade anayi sai gaskiya , ga Mai sayen d'ai d'ai ko masu siyan sari , ku tuntubeni ta wadan nan numbers๐๐ป๐๐ป๐๐ป
07069711327 Whatsapp ,Ina maraba daku customers๐๐๐๐๐
Masu buk'atar ganin kalolin kayana to kuyi sarving wannan number 07069711327 sannan kuyi min magana Nima nayi sarving number ku ta hakanne zaku dinga ganin kayana da zarar na d'ora, ngd sosai taku maman yusuf likitar mata๐๐๐๐๐๐๐๐๐
**
Washi gari.
Ina tashi sai da na yi abin karyawa na kaiwa Hajiya sannan na dawo na tashe shi muka karya, sannan ya shirya na raka shi har wurin Motarshi. "Kin ga na manta da passport dinki akan bedside da wayata please dauko min!" "To!" Na juya zuwa cikin gidan, shi kuma ya sauka ya nufi wurin Hajiya suka gaisa a tsaye, sannan ya dawo motar ya zauna, ina zuwa naga wayarshi tana haske, ban dauki kiran ba na kawo mishi tsaki yayi ya ce min. "Kin ga kin hada ni da fitina ko? Yan matan yanzu duk basu da kamun kai, kowacce ba zata iya zama kamar ke! Ki tabbatar kin shirya zuwa sha biyu za a zo daukarki zamu wuce Kano!" "Tow Baban Mufidah!" "Ke wannan sunan sai kace daga wancan unguwar!" "Eh getto area ba, ai unguwarmu ce." Na fada ina hade rai. "A'a ba nufi na ba kenan!" Zai sauka na rufe mishi motar har da rantse rantse ba haka yake nufi ba. "Kai wuce a shi kada ka sake ya dawo da kai aikin Al'umma zai tafi!" Cizon bakinshi yayi na kwashe da dariya ina d'aga mishi hannu. Ajiyar zuciya ya sauke, yana murmushi ya leko tare da d'aga min hannu. "Allah ya tsare!" Sannan na wuce na gaida Hajiya. "Yawwa ga taliyarki da wake da mai da yaji, nasan yanzu zaki ce zaki gyara gida ci sai ki tafi. "A'a bari na dawo Hajiya a rufe min ba zan jima ba!" Na fita da sauri sai da na gyara gidan tsaf, kafin na dawo na samu ba su Nana Asma'u da humairah. "Hajiya sun tafi makaranta ko?" "Eh dazun Alfah ya zo ya dauke su." "Allah sarki," na ce, ita kuma ta ce min. "Gaskiya Tafida ya kyauta da ya janyo Yaran Salamatu a jikinsa!" "Haka ne kan hajiya!" Watan shi uku da fara aiki ya ba bawa Sharif wani appointment na Borno state primary health, wannan yasa ko mi dare idan tafida ya kira shi zai d'aga. Sannan ya fadawa Deen ya mishi hanya ya samu ganawa da wasu kungiyar NGO, haka yasa bakiษaya yan dakin suka bala'in girmama Tafida, ga Alfah shima yadda yaron yake da mugun saukin kai yasa Tafida tambayar Alhaji meye ra'ayin alfah. Tsaki Alhaji yayi yana faษin. "Me ya wuce tafiya makarantar tukin jirgin sama, ai kasan da hankalina ba zan barshi ba don ba wai ban da kudin ba ne a'a Alfah yana da rawan kai ne." "Abba ka kyale shi idan haka ne bukatarshi ku bishi da addu'a kawai ni kuma zan yi iya bakin kokarina akan shi!"
Akan wannan maganar suke don ya turawa Deen kome ya mishi, wannan abin ya faru. Dawowarsu Nana Asma'u ya roki tafida ko zai zo yana kaisu makaranta ne, da farko Mahaifiyarshi bata so, amma ganin duk wanda ya rabe Tafida a wannan lokacin baya rufe mishi kofa yasa Hajiya Salamatu ta hakuri. Murmushi nayi ina jin abin da Hajiya take cewa, wayata ce tayi ฦara na dauka Asiyah! Dauka nayi na mata sallama. "Maman Mufidah! Kiyi hakuri wallahi ban yi niyyar zuwa miki da wata manufa ba, sannan kin san ฦaddara da rabo wallahi ba nufina na." "Naji lafiya kika kira ni?"
๐ซ LITTAFINA NA KUฦI
500โฆ
8130269641 Abdulrahman Ramlat Manga Opayar
Shaida biya a turo ta wannan numbers din.
+2347035133148
Or
+2348130269641
Yan uwa Yan Nijar ga na ku inda zaku yi payment din: +227 84 50 64 76
๐พ๐ป๐พ๐ป๐พ๐ป๐พ๐ป๐พ๐ป๐พ๐ป๐พ
*_GYARA SHINE MACE_*
*_ZATA FASHE FA KARKU BARI AYI BABUKU ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI KUMA AKAN FARASHI MAI SAUK'I ,MAMAN YUSUF YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA ZAFAFAN KAYANTA MASU MATUKAR INGANCI_*
๐พ๐ป๐พ๐ป๐พ๐ป๐พ๐ป๐พ๐ป๐พ๐ป๐พ
*_'Yar uwa shin ko kin San lokacin sanyi lokaci ne da yake dask'arar da ni'imar mace , yake yawan bushe gaban mace , sannan lokacin ne maza sukafi bukatar matansu , lokaci ne da kowane lafiyayyen namiji yakeson ya jishi ajikin matarshi a kowane lokaci , to ya kike gani idan har mijinki Yana son kasancewa Dake Haka kekuma ga ni'ima a bushe , 'yar uwa mace fa Saida gyara , ko kinada kyau to ki k'ara da wanka don ci gaba da kankanrowa kanki daraja da k'ima a idon Mai gida ,. Ki tuna duk son da namiji ke maki in har kinada matsala a wannan wajan to wlh akwai matsala don son da yake maki bazai Hana kurinka samun matsala dashi ba ,idan kuwa har Yana samun yadda yakeso wlh ko baya sonki to Ina tabbatar maki da a