Showing 195001 words to 198000 words out of 241571 words

Chapter 66 - YAR MACE Complete Document hausa novels by Mai Damu.txt

24 Dec 2024

14727

mishi numbersa, ya share don ya fahimci ita ta ce ta zabi hakan. Kiran shi yayi kamar ba zai dauka ba, sai ya ɗauka yana faɗin. "Hello waye? Aliyu Muhammad Jadda ne, ka sallami Ummu Hadiyya kafin ta fito daga cikin gidansu, Umarni ne!" "In sha Allah yallabai, yanzu ma!" Kashe wayar yayi ya kira Ummu Hadiyya.


*Ummu Hadiyya*
Duk da ina kokarin dauke kai akan kome amma wannan karon, da Mama ta ce min Tafida yazo ya ce ta bashi ni aro sai naga kamar ya rena ni ne, ko ya mai dani baiwarshi, idan ba haka ba me yake nufi da ni? Da zai ce lallai Mama ta bashi kamar irin bani da daraja,.tana faɗin na fashe da kuka ina faɗin. "Kuma sai na bishi mutumin nan da ya ce yana tantamar ko ina mummunar alaka da abokinsa bai tuna yadda ya same ni da kimata da darajata ba , shine ya zo nima na zaki ce mishi tow Mama idan baki bukatar na zauna da ke zan koma wurin Babana!" Na fada ina kuka, sai jikinta yayi sanyi domin har ina fahimtar haka, "Ya isa haka ba sai kin je ko ina ba, babu abinda zai kara faruwa." Ina cikin kukan ya kirata, abin bai bani mamaki ba amma kuma yadda ta wanke shi ya fi kome min dadi don haka na kwanta ina sauke ajiyar zuciya.


Ina cikin damuwa sosai, ban gama fita daga wannan ba sai wani ya kuno min kai, kiran MD dinmu yasa na bude idanuna. Daukar kiran nayi na ce mishi. "Yallabai gani nan zuwa!" "No need, ki zauna kawai mun samu wani daga abuja!" "Laifin me nayi?" Shiru yayi kafin ya ce min. "Kin gane ko Ummu Hadiyya, ke matar aure ce kuma idan aka ga kina zuwa nan ba zaa yi tsammanin aiki kike ki tuna kina y'a mace sannan kuma duk wanda ya ji Mijinki ne His Excellency kin gane!" "Tabbas ban gane ba, wani ne ya maka barazana!" "A'a mutuncinki nake son karewa Please kada ki girmama al'amarin. Allah ya baki hakuri!" Ban san lokacin da na fashe da kuka, ina faɗin. "Tow me yasa?" Na kara fashewa da kuka me yasa sai ni? Shigowa Mama tayi tana kallon yadda nake kuka, raina yayi bala'in b'aci. "Kukan na me?" "An sallame ni a wurin aikina ne" "Allah ya haka shine mafi alkhairi!" Daga haka ta fita, sai yanzu na gane Mama itama bata murna da aikina. Haka yasa tunda na fara take mita ita bata ki na bude gidan abincina na kaina ba, amma wannan yawon da nake ita sam bai mata.
Kwana biyu na kwashe ko waje ban leka ba, haka yasa na samu natsuwa amma kuma zuciyata a kuntacce nake,
**
Tafida
Duk yadda yaso ya rage aikin gabanshi, sai ya ga kamar kara tula mishi ake, ga shi yana son ganin Abba da ya ce ya zo, ko jiya sai da Malam Zailani ya kira shi, suka gaisa yake tambayarshi ya aiki , ya kuma tambaye shi Ummu daga nan ya ce ta cigaba da hakuri kome yayi tsannani maganinsa Allah, ajiyar zuciya ya sauke yana kallon hoton Yaranshi cikin so da kauna. Kiran Abba ne ya shigo mishi ya ɗauka. "Aliyu nace ina son ganinka, amma har yanzu shiru!" "Kayi hakuri Abba, in sha Allah bayan isha zan zo!" Ya fada yana jin alamar ana kiranshi. Fanna, gabanshi ne ya fadi ya ce. "Abba bari na amsa kiran Fanna!" Kashe wayar Abba yayi ya dauki na fanna. "Don Allah kayi kazo kazo don Allah, Hajiya ta fadi ban san me ya same ta ba!" "Ki fita waje ki gaya musu, kada ki bata lokaci." Ya fada da karfi, sannan ya fita da sauri, har yana tuntube, security na ganinshi suka bude mishi kofa ya shiga. Yadda yake musu magana yasa suka fahimci saurin da yake, a lokacin da suka isa gidan Hajiya babu kanta, haka suka wuce da ita asibiti. Aka shiga bata taimakon gaggawa, Allah cikin ikonsa ta farfaɗo. Ta samu barci, wannan abin ya faru Maryam tana gidan tana barcinta, domin rufe kofarta tayi saboda Hajiya ta mata faɗa akan ta koma dakinta kan Yaranta yafi zaman da suke a nan gidan Tafida, domin ba tsinanan kome take ba.


Abin da ya faru kuwa har yasa Hajiya magana, Matar da mijinta ya aura bayan mutuwar aurensu, suka hadu da kannenta da wasu kannen mijin suka yiwa yarta Naziha shegen duka, wanda ya kai Yarinyar suma, da ya koma gida Matarshi ta ce rashin kunya ta mata, shi kuma ranshi ya b'aci ya sake yiwa Naziha dukan da yafi na da sai da ya karya mata hannu. Shine yarinyar ta kira Maman tana kuka, don Allah ta dawo zasu kashe ta, a madadin ta fuskancin halin da yarta take ciki a'a kawai sai ta fara fada da ciwa a kashe ta mana, ita ina ruwanta an san uwa da tausayi amma Maryam ta kasa fahimtar ita ce matsalar Yaranta. Jin haka yasa Hajiya mata faɗa da ta je ta ga yarta amma taki kamar bata san Hajiya na magana ba, wannan takaicin yasa jinin Hajiya yayi mugun hawa. Da ciwo dan da ka haifa ya nuna ya fi karfinka. Bakiɗaya Hajiya tana ganin kamar abin da ya faru laifinta ne, shi yasa rayuwar Yaranta ya zama haka.
Yana zaune likitan yana mishi bayani, shiru yayi yana jin shi. "Yallabai Hajiya tana bukatar hutu da nutsuwa, idan aka cigaba da haka wata rana jininta yana iya tab'a zuciya ko kwakwalwarta, don Allah a kula da ita." Jinjina kai yayi yana jin likitan, mikewa yayi yana fada a ranshi. "dole ya saka a sallame Sa'adiyya!" Bangaren Saadiya ya nufa bayan ya bar office din likitan ya samu Hajiya Kaltuma a wurin an hanata shiga, murmushi yayi mata sannan aka bude mishi kofar wata yar sanda mace. Shiga yayi ya ga saadiya tayi shiru, kamar tana nazarin wani abu. "Baby!" Da sauri ta d'ago kai tana kallonshi a tsorace. "Muje gida ko?" Idanunta ne ya cika da kwalla bakinta yana rawa yake girgiza mishi kai. "Babu abinda zan miki muje babu abinda zan miki!" "Don Allah ka bar ni zan tafi ba zan tsaya ba!" "Tow zuwa an jima zan saka a sallame ki!" Ya mike tare da barin dakin tana rokonshi, juyawa yayi ya kalleta. "Shiii! Kada kowa ya fahimci haka idan ba haka ba, zaki ta zama a nan baki warke ba!" Zubewa tayi akan gwiwarta tana kuka tare da faɗin. "wallahi ba zan faɗa kome ba!" Murmushi yayi yana barin dakin. Gida ya koma ya sauya kaya bayan sallah isha ya isa gidan Abba, yadda ya ga Kaltuma tana drama take, Hindu kuwa kuka take tana faɗin a bata yarta. "Kai ma Aliyu sai kace dole ka sake mata yarta ka huta." "Ko na sake ta ba zan huta ba, domin kuwa nasan rayuwar Sa'adiyya yana cikin hatsari!" "Me ka ce?" Abba ya tambaye shi. Gyara zama yayi yana faɗin. "Abba mafi alkhairi a bar min Saadiya a tare da ni, domin kuwa yau ta gaya min wai akwai masu bin ta zasu kashe ta, naso tayi min bayani amma taki gaya min, ta ce min ita a yanzu tafi sha'awar Mutuwa da rayuwa, haka yasa nake ganin kada a dawo da ita nan, a barta a can ni zan ji da kome. Ban san me yasa aka koma kanta ba, idan ma ni ake hari ba gani ba, a kashe ni mana sai a koma kan matata na rasa Ummu Hadiyya yanxu itama wacce nake farin cikin ina tare da ita ana shirin raba ni da ita!" Yayi kasa da kansa yana share kwalla, alamar yana kuka. "Tow Hindu Kun dai ji ko? Ba zai barta ta yi nisa da shi ba, tunda yana kula da ita don Allah ku bar mishi kome Allah ya bata lafiya!" Kuka Shuwa ta sake tana faɗin. "A'a ya sake min ita don Allah ya sake min ita!" Yadda take kuka da ihu, yasa shi kallon Kaltuma da take ta ciwon bakinta,alamar ranta yayi bala'in b'aci. Murmushi yayi ya ce musu. "Don Allah ku yarda da ni,ku bar min ita a wurina in sha Allah babu abin da zai faru da ita, zan bata kariya kamar yadda zan bawa kaina!" Daga haka yayi shiru yana rufe fuskarshi da tafin hannunshi. Yana kallon yadda Kaltuma take kallon shuwa.
***
*Ummu*
Ihun Ummi ya tashe mu daga barcin da nake na bude idanuna. "Ni zaki kunyata ki dauko min abin kunya Safina? Mijinki a hotel ya ce ya ganki ni wallahi baki isa ki kunsa min abin kunya ko na bakinciki ba" kafin ta fashe da wani irin kuka, ina kwance a wurin cikin damuwa da tashin hankali, wanda ya hadu min guda biyu, domin ina kwance nan jin wani abu nayi kamar ya wulga a cikina. Sake jin wulgawar haka yasa na rike zanin gadon, ina zare idanu. Da sauri na mike ina raruman wayata, jikina yana rawa na shiga niman number Sagir bugu daya yayi ya ɗauka. "Kazo ka duba ni don Allah!" Na fada kamar zan mutu don bakinciki. "Ok!" Kashe kiran nayi na zubawa kofar dakin idanu duk da dare ne, amma yadda ake hayaniya a gidan ya d'aga min hankali, karshe Mama shigowa tayi da Safina tana kuka. "Wallahi Mama tsautsayi ne, na rantse miki da Allah tsautsayi ne ba abin da Adam yake tunani nake aikatawa ba, Mama don Allah ki fahimce ni!" Duk da tarin maganar da yake bakin Mama amma sai ta zabi tayi shiru ta raka lamarin da Addu'a sama da tayi magana, yana daga cikin dabi'ar mutanen da can. Basu bin dan kowa da baki, a yadda mijin Safina yake magana cewa ta jima tana cin amanarshi ba wannan ba ne farko, sannan yana da hujjar da ya dogara dashi duk da bai kamata tana yin wani abu ba, amma ya ga abubuwa dayawa na masha'a da take aikatawa......(Ku min uzuri yau na tashi da ciwon kai ne sai yanzu na samu kaina na karasa muku na gode!


🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾


*_GYARA SHINE MACE_*


*_ZATA FASHE FA KARKU BARI AYI BABUKU ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI KUMA AKAN FARASHI MAI SAUK'I ,MAMAN YUSUF YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA ZAFAFAN KAYANTA MASU MATUKAR INGANCI_*
🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾


*_'Yar uwa shin ko kin San lokacin sanyi lokaci ne da yake dask'arar da ni'imar mace , yake yawan bushe gaban mace , sannan lokacin ne maza sukafi bukatar matansu , lokaci ne da kowane lafiyayyen namiji yakeson ya jishi ajikin matarshi a kowane lokaci , to ya kike gani idan har mijinki Yana son kasancewa Dake Haka kekuma ga ni'ima a bushe , 'yar uwa mace fa Saida gyara , ko kinada kyau to ki k'ara da wanka don ci gaba da kankanrowa kanki daraja da k'ima a idon Mai gida ,. Ki tuna duk son da namiji ke maki in har kinada matsala a wannan wajan to wlh akwai matsala don son da yake maki bazai Hana kurinka samun matsala dashi ba ,idan kuwa har Yana samun yadda yakeso wlh ko baya sonki to Ina tabbatar maki da a hankali wata Rana sai ya soki Kuma zakiga kowane lokaci Yana tattalinki da gudun abunda zai 'bata maki Rai , Mata a kula*_ maman yusuf likitar Mata 07069711327


*Wannan dalilin ne yasa nazo maku da Kaya masu zafi kamar Haka*👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻


Akwai ingantaccen maganin sanyi Mai fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci na maza Dana Mata , kun dai San illar da sanyi yake da ita ku kula,


Akwai ingantaccen maganin nono hadin gargajiya na Sha Dana shafawa Mai taso da nono ya Kuma gyarashi Hadi da tsayuwarshi ,😍


Sai maganin hips Wanda zaisa hips dinki ya ciko kema ki shiga jerin Mata masu aji😍


Akwai maganin k'iba Wanda zai ciko da jikinki kiyi kiba Yar daidai Mai kyau wadda zata dace da yanayin jikin ki💃


Ina bada Hadi na mussaman ga yarinyar da ta rasa budurcinta sanadiyar fyade ko yaudarar d'a namiji ,Wanda insha Allah akayi amfani dasu to yarinya zata koma normal Wanda duk zata aura Ba zai iya Gane komai ,
Mmn Yusuf likitar Mata💃😍


Akwai hadin amarya Wanda zaisa ki ciko ki hade gam sannan su Baki ni'ima irin wadda akeso ingantaccen sirrin da zaisa ki Kara samun soyayyar mijinki cikin sauki💃💃💃


Akwai hadin sabon budurci da mukeyi ga wadda ta kasance bazawara hadine da ko haihuwarki nawa akayi maki shi Zaki koma tamkar budurwa Wanda ko Wanda Kika aura zaisha mamakinki Wanda hakan Kuma wata hanya ce ta kankanrowa kanki daraja da k'ima ne zawarawa ku matso karku Bari ayi babuku💃💃💃💃💃


Akwai hadin Mai jego , kunsani mace na rasa mafi yawa ni'imarta yayin haihuwa wata ma Zara karu ne to indai kikayi wannan hadin Ina tabbatar maki da cewa Zaki hade ciki da waje gabanki zai ciko sosai in karuwa kikayi K'arin zaizo ya hade tsaf sannan Zaki samu dawamammiyar Ni'ima


KADAN DAGA CIKI WASU KALOLIN👇🏻👇🏻


Kalolin gumba
Kalolin matsi
Kalolin gari
Kalolin tsumi


Zumar dabino
Zuma Mai rubutu
Zumar goron Tula
Zumar ridi


Dahuwar kaza
Dahuwar zabo
Dahuwar zuciya
Dahuwar ciccibi
Dahuwar tsoka Tara
Dahuwar Yan shila
Dahuwar kwai Mai rubutu


Turaren mallaka
Turaren Mara
Turaren tsugunno
Turaren k'irji
Shuumar humra
HATSABIBI turare
Hatsabibiyar humra


Matan gaske
Maltinat Mata
Shayin Mata
Tsumin kankana
Sirrin tafin k'afa


Akwai sirrika na mallaka da hadin farinjini
Akwai sirrin samun farinjini ga wadda ta rasa mijin aure ko wadda takeson samun farinjinin sana'a
Akwai hadin farinjini na matar aure
Akwai kwallin mallaka
Zoben mallaka
Set na Jigidar mallaka


*Yar uwa abubuwan fa da yawa sosai , Wanda in nace Zan tsaya bayyanasu anan wannan page din bazai Isa ba , Ina sokoto Ina aikawa kowane gari dake cikin Nigeria da Niger ,kwatano da Ghana , karku manta adade anayi sai gaskiya , ga Mai sayen d'ai d'ai ko masu siyan sari , ku tuntubeni ta wadan nan numbers👇🏻👇🏻👇🏻


07069711327 Whatsapp ,Ina maraba daku customers😍😍😍😍😍


Masu buk'atar ganin kalolin kayana to kuyi sarving wannan number 07069711327 sannan kuyi min magana Nima nayi sarving number ku ta hakanne zaku dinga ganin kayana da zarar na d'ora, ngd sosai taku maman yusuf likitar mata😊😊😊😊😊😊😊😊😊https://chat.whatsapp.com/DMCa4TXOqV712jNc1UBBRH


*Gidan zafafan kayan Mata masu kyau da inganci na yar mutan sokoto maman Yusuf likitar Mata,*
*Bayan kayan Mata muna tura abubuwan da zasu amfanemu game da Zaman auren da wasu magungunan da zaku iya hadawa da kanku da sauransu*
🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾


*_GYARA SHINE MACE_*


*_ZATA FASHE FA KARKU BARI AYI BABUKU ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI KUMA AKAN FARASHI MAI SAUK'I ,MAMAN YUSUF YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA ZAFAFAN KAYANTA MASU MATUKAR INGANCI_*
🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾


*_'Yar uwa shin ko kin San lokacin sanyi lokaci ne da yake dask'arar da ni'imar mace , yake yawan bushe gaban mace , sannan lokacin ne maza sukafi bukatar matansu , lokaci ne da kowane lafiyayyen namiji yakeson ya jishi ajikin matarshi a kowane lokaci , to ya kike gani idan har mijinki Yana son kasancewa Dake Haka kekuma ga ni'ima a bushe , 'yar uwa mace fa Saida gyara , ko kinada kyau to ki k'ara da wanka don ci gaba da kankanrowa kanki daraja da k'ima a idon Mai gida ,. Ki tuna duk son da namiji ke maki in har kinada matsala a wannan wajan to wlh akwai matsala don son da yake maki bazai Hana kurinka samun matsala dashi ba ,idan kuwa har Yana samun yadda yakeso wlh ko baya sonki to Ina tabbatar maki da a hankali wata Rana sai ya soki Kuma zakiga kowane lokaci Yana tattalinki da gudun abunda zai 'bata maki Rai , Mata a kula*_ maman yusuf likitar Mata 07069711327


*Wannan dalilin ne yasa nazo maku da Kaya masu zafi kamar Haka*👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻


Akwai ingantaccen maganin sanyi Mai fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci na maza Dana Mata , kun dai San illar da sanyi yake da ita ku kula,


Akwai ingantaccen maganin nono hadin gargajiya na Sha Dana shafawa Mai taso da nono ya Kuma gyarashi Hadi da tsayuwarshi ,😍


Sai maganin hips Wanda zaisa hips dinki ya ciko kema ki shiga jerin Mata masu aji😍


Akwai maganin k'iba Wanda zai ciko da jikinki kiyi kiba Yar daidai Mai kyau wadda zata dace da yanayin jikin ki💃


Ina bada Hadi na mussaman ga yarinyar da ta rasa budurcinta sanadiyar fyade ko yaudarar d'a namiji ,Wanda insha Allah akayi amfani dasu to yarinya zata koma normal Wanda duk zata aura Ba zai iya Gane komai ,
Mmn Yusuf likitar Mata💃😍


Akwai hadin amarya Wanda zaisa ki ciko ki hade gam sannan su Baki ni'ima irin wadda akeso ingantaccen sirrin da zaisa ki Kara samun soyayyar mijinki cikin sauki💃💃💃


Akwai hadin sabon budurci da mukeyi ga wadda ta kasance bazawara hadine da ko haihuwarki nawa akayi maki shi Zaki koma tamkar budurwa Wanda ko Wanda Kika aura zaisha mamakinki Wanda hakan Kuma wata hanya ce ta kankanrowa kanki daraja da k'ima ne zawarawa ku matso karku Bari ayi babuku💃💃💃💃💃


Akwai hadin Mai jego , kunsani mace na rasa mafi yawa ni'imarta yayin haihuwa wata ma Zara karu ne to indai kikayi wannan hadin Ina tabbatar maki da cewa Zaki hade ciki da waje gabanki zai ciko sosai in karuwa kikayi K'arin zaizo ya hade tsaf sannan Zaki samu dawamammiyar Ni'ima


KADAN DAGA CIKI WASU KALOLIN👇🏻👇🏻


Kalolin gumba
Kalolin matsi
Kalolin gari
Kalolin tsumi


Zumar dabino
Zuma Mai rubutu
Zumar goron Tula
Zumar ridi


Dahuwar kaza
Dahuwar zabo
Dahuwar zuciya
Dahuwar ciccibi
Dahuwar tsoka Tara
Dahuwar Yan shila
Dahuwar kwai Mai rubutu


Turaren mallaka
Turaren Mara
Turaren tsugunno
Turaren k'irji
Shuumar humra
HATSABIBI turare
Hatsabibiyar humra


Matan gaske
Maltinat Mata
Shayin Mata
Tsumin kankana
Sirrin tafin k'afa


Akwai sirrika na mallaka da hadin farinjini
Akwai sirrin samun farinjini ga wadda ta rasa mijin aure ko wadda takeson samun farinjinin sana'a
Akwai hadin farinjini na matar aure
Akwai kwallin mallaka
Zoben mallaka
Set na Jigidar mallaka


*Yar uwa abubuwan fa da yawa sosai , Wanda in nace Zan tsaya bayyanasu anan wannan page din bazai Isa ba , Ina sokoto Ina aikawa kowane gari dake cikin Nigeria da Niger ,kwatano da Ghana , karku manta adade anayi sai gaskiya , ga Mai sayen d'ai d'ai ko masu siyan sari , ku tuntubeni ta wadan nan numbers👇🏻👇🏻👇🏻


07069711327 Whatsapp ,Ina maraba daku customers😍😍😍😍😍


Masu buk'atar ganin kalolin kayana to kuyi sarving wannan number 07069711327 sannan kuyi min magana Nima nayi sarving number ku ta hakanne zaku dinga ganin kayana da zarar na d'ora, ngd sosai taku maman yusuf

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login