Showing 192001 words to 195000 words out of 241571 words
Chapter 65 - YAR MACE Complete Document hausa novels by Mai Damu.txt
soki Kuma zakiga kowane lokaci Yana tattalinki da gudun abunda zai 'bata maki Rai , Mata a kula*_ maman yusuf likitar Mata 07069711327
*Wannan dalilin ne yasa nazo maku da Kaya masu zafi kamar Haka*ππ»ππ»ππ»ππ»ππ»ππ»
Akwai ingantaccen maganin sanyi Mai fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci na maza Dana Mata , kun dai San illar da sanyi yake da ita ku kula,
Akwai ingantaccen maganin nono hadin gargajiya na Sha Dana shafawa Mai taso da nono ya Kuma gyarashi Hadi da tsayuwarshi ,π
Sai maganin hips Wanda zaisa hips dinki ya ciko kema ki shiga jerin Mata masu ajiπ
Akwai maganin k'iba Wanda zai ciko da jikinki kiyi kiba Yar daidai Mai kyau wadda zata dace da yanayin jikin kiπ
Ina bada Hadi na mussaman ga yarinyar da ta rasa budurcinta sanadiyar fyade ko yaudarar d'a namiji ,Wanda insha Allah akayi amfani dasu to yarinya zata koma normal Wanda duk zata aura Ba zai iya Gane komai ,
Mmn Yusuf likitar Mataππ
Akwai hadin amarya Wanda zaisa ki ciko ki hade gam sannan su Baki ni'ima irin wadda akeso ingantaccen sirrin da zaisa ki Kara samun soyayyar mijinki cikin saukiπππ
Akwai hadin sabon budurci da mukeyi ga wadda ta kasance bazawara hadine da ko haihuwarki nawa akayi maki shi Zaki koma tamkar budurwa Wanda ko Wanda Kika aura zaisha mamakinki Wanda hakan Kuma wata hanya ce ta kankanrowa kanki daraja da k'ima ne zawarawa ku matso karku Bari ayi babukuπππππ
Akwai hadin Mai jego , kunsani mace na rasa mafi yawa ni'imarta yayin haihuwa wata ma Zara karu ne to indai kikayi wannan hadin Ina tabbatar maki da cewa Zaki hade ciki da waje gabanki zai ciko sosai in karuwa kikayi K'arin zaizo ya hade tsaf sannan Zaki samu dawamammiyar Ni'ima
KADAN DAGA CIKI WASU KALOLINππ»ππ»
Kalolin gumba
Kalolin matsi
Kalolin gari
Kalolin tsumi
Zumar dabino
Zuma Mai rubutu
Zumar goron Tula
Zumar ridi
Dahuwar kaza
Dahuwar zabo
Dahuwar zuciya
Dahuwar ciccibi
Dahuwar tsoka Tara
Dahuwar Yan shila
Dahuwar kwai Mai rubutu
Turaren mallaka
Turaren Mara
Turaren tsugunno
Turaren k'irji
Shuumar humra
HATSABIBI turare
Hatsabibiyar humra
Matan gaske
Maltinat Mata
Shayin Mata
Tsumin kankana
Sirrin tafin k'afa
Akwai sirrika na mallaka da hadin farinjini
Akwai sirrin samun farinjini ga wadda ta rasa mijin aure ko wadda takeson samun farinjinin sana'a
Akwai hadin farinjini na matar aure
Akwai kwallin mallaka
Zoben mallaka
Set na Jigidar mallaka
*Yar uwa abubuwan fa da yawa sosai , Wanda in nace Zan tsaya bayyanasu anan wannan page din bazai Isa ba , Ina sokoto Ina aikawa kowane gari dake cikin Nigeria da Niger ,kwatano da Ghana , karku manta adade anayi sai gaskiya , ga Mai sayen d'ai d'ai ko masu siyan sari , ku tuntubeni ta wadan nan numbersππ»ππ»ππ»
07069711327 Whatsapp ,Ina maraba daku customersπππππ
Masu buk'atar ganin kalolin kayana to kuyi sarving wannan number 07069711327 sannan kuyi min magana Nima nayi sarving number ku ta hakanne zaku dinga ganin kayana da zarar na d'ora, ngd sosai taku maman yusuf likitar mataπππππππππhttps://chat.whatsapp.com/DMCa4TXOqV712jNc1UBBRH
*Gidan zafafan kayan Mata masu kyau da inganci na yar mutan sokoto maman Yusuf likitar Mata,*
*Bayan kayan Mata muna tura abubuwan da zasu amfanemu game da Zaman auren da wasu magungunan da zaku iya hadawa da kanku da sauransu*
πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎ
*_GYARA SHINE MACE_*
*_ZATA FASHE FA KARKU BARI AYI BABUKU ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI KUMA AKAN FARASHI MAI SAUK'I ,MAMAN YUSUF YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA ZAFAFAN KAYANTA MASU MATUKAR INGANCI_*
πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎπ»πΎ
*_'Yar uwa shin ko kin San lokacin sanyi lokaci ne da yake dask'arar da ni'imar mace , yake yawan bushe gaban mace , sannan lokacin ne maza sukafi bukatar matansu , lokaci ne da kowane lafiyayyen namiji yakeson ya jishi ajikin matarshi a kowane lokaci , to ya kike gani idan har mijinki Yana son kasancewa Dake Haka kekuma ga ni'ima a bushe , 'yar uwa mace fa Saida gyara , ko kinada kyau to ki k'ara da wanka don ci gaba da kankanrowa kanki daraja da k'ima a idon Mai gida ,. Ki tuna duk son da namiji ke maki in har kinada matsala a wannan wajan to wlh akwai matsala don son da yake maki bazai Hana kurinka samun matsala dashi ba ,idan kuwa har Yana samun yadda yakeso wlh ko baya sonki to Ina tabbatar maki da a hankali wata Rana sai ya soki Kuma zakiga kowane lokaci Yana tattalinki da gudun abunda zai 'bata maki Rai , Mata a kula*_ maman yusuf likitar Mata 07069711327
*Wannan dalilin ne yasa nazo maku da Kaya masu zafi kamar Haka*ππ»ππ»ππ»ππ»ππ»ππ»
Akwai ingantaccen maganin sanyi Mai fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci na maza Dana Mata , kun dai San illar da sanyi yake da ita ku kula,
Akwai ingantaccen maganin nono hadin gargajiya na Sha Dana shafawa Mai taso da nono ya Kuma gyarashi Hadi da tsayuwarshi ,π
Sai maganin hips Wanda zaisa hips dinki ya ciko kema ki shiga jerin Mata masu ajiπ
Akwai maganin k'iba Wanda zai ciko da jikinki kiyi kiba Yar daidai Mai kyau wadda zata dace da yanayin jikin kiπ
Ina bada Hadi na mussaman ga yarinyar da ta rasa budurcinta sanadiyar fyade ko yaudarar d'a namiji ,Wanda insha Allah akayi amfani dasu to yarinya zata koma normal Wanda duk zata aura Ba zai iya Gane komai ,
Mmn Yusuf likitar Mataππ
Akwai hadin amarya Wanda zaisa ki ciko ki hade gam sannan su Baki ni'ima irin wadda akeso ingantaccen sirrin da zaisa ki Kara samun soyayyar mijinki cikin saukiπππ
Akwai hadin sabon budurci da mukeyi ga wadda ta kasance bazawara hadine da ko haihuwarki nawa akayi maki shi Zaki koma tamkar budurwa Wanda ko Wanda Kika aura zaisha mamakinki Wanda hakan Kuma wata hanya ce ta kankanrowa kanki daraja da k'ima ne zawarawa ku matso karku Bari ayi babukuπππππ
Akwai hadin Mai jego , kunsani mace na rasa mafi yawa ni'imarta yayin haihuwa wata ma Zara karu ne to indai kikayi wannan hadin Ina tabbatar maki da cewa Zaki hade ciki da waje gabanki zai ciko sosai in karuwa kikayi K'arin zaizo ya hade tsaf sannan Zaki samu dawamammiyar Ni'ima
KADAN DAGA CIKI WASU KALOLINππ»ππ»
Kalolin gumba
Kalolin matsi
Kalolin gari
Kalolin tsumi
Zumar dabino
Zuma Mai rubutu
Zumar goron Tula
Zumar ridi
Dahuwar kaza
Dahuwar zabo
Dahuwar zuciya
Dahuwar ciccibi
Dahuwar tsoka Tara
Dahuwar Yan shila
Dahuwar kwai Mai rubutu
Turaren mallaka
Turaren Mara
Turaren tsugunno
Turaren k'irji
Shuumar humra
HATSABIBI turare
Hatsabibiyar humra
Matan gaske
Maltinat Mata
Shayin Mata
Tsumin kankana
Sirrin tafin k'afa
Akwai sirrika na mallaka da hadin farinjini
Akwai sirrin samun farinjini ga wadda ta rasa mijin aure ko wadda takeson samun farinjinin sana'a
Akwai hadin farinjini na matar aure
Akwai kwallin mallaka
Zoben mallaka
Set na Jigidar mallaka
*Yar uwa abubuwan fa da yawa sosai , Wanda in nace Zan tsaya bayyanasu anan wannan page din bazai Isa ba , Ina sokoto Ina aikawa kowane gari dake cikin Nigeria da Niger ,kwatano da Ghana , karku manta adade anayi sai gaskiya , ga Mai sayen d'ai d'ai ko masu siyan sari , ku tuntubeni ta wadan nan numbersππ»ππ»ππ»
07069711327 Whatsapp ,Ina maraba daku customersπππππ
Masu buk'atar ganin kalolin kayana to kuyi sarving wannan number 07069711327 sannan kuyi min magana Nima nayi sarving number ku ta hakanne zaku dinga ganin kayana da zarar na d'ora, ngd sosai taku maman yusuf likitar mataπππππππππ
60
Har ya fita ya kuma dawowa da baya ya kalleta, "idan na kara zuwa na samu kina make, tow abin da zan aikata." Wani d'aga idanu yayi ya kalle ta, da sauri ta kwashe kwalaben ta kai ban daki, sannan ta fito tana sake fito da wasu tana zuwa ta zubar da syrup din, murmushi yayi yana faΙin. "Kina jin magana! Ke?" "Na'am!" Ta fada da sauri tana komawa can gefe, "waye ni?" "YA Tafida?" "Sai kuma me?" "Gwamnan Maiduguri!" "Kina nufin duk abin da na yi babu wanda zai damu ko?" Gyada kai tayi tana kara k'amkame jikinta. "Good girl! Dole ma na baki kyauta me kyau kina da babban kai, idan naji wani abu ya fita!" "Ka kashe ni kawai!" "Me yasa kike tunanin na kashe ki?" Zubewa tayi akan gwiwarta, "Mutuwar zata min sauki akan irin na Saadiya!" "Waw shi kenan yar albarka!" Ya saka kai ya fita ya barta nan tana kuka, ita dai yanzu ta hango matsalar auren Tafida, na farko bata same shi ba, na biyu bata samu nutsuwa da gidanta ba, na Uku ga Mamanta ta matsa mata tayi ciki, ko da Uban me zata yi ciki bayan kowa yasan yadda syrup yake lalata mahaifa. Bata mantawa wani rashin lafiyar da tayi sai da likitan yayi mata fada ta kiyaye mahaifarta zai iya lalacewa, amma taki ji domin ji take kamar karya yaΖe mata, mata sai da tayi ciki da wani saurayinta, aka zo cire cikin haka ya ciro da mahaifarta kamar zata mutu lokacin, ko uwar bata san me ya faru da ita ba, saboda sakaci irin na Uwarta, haka yasa tayi ta jinya daga asibiti zuwa gida, har ta warke. Hajiya Turai bata taΙa sanin haka ya faru ba, damuwata kada yarinyar ta bukaci wani abu duk da Allah ya horo mata amma a duniya ta tsani a tambaye ta kuΙi ko wani abu yanzu zata fara ruwan masifa, ita bata son ana tambayar kudi.
---
A bangaren Tafida tunda ya amshi wayarta yayi ya bincike sosai, amma bai ga wani abu ba, haka yasa shi ya kyale wayar. Washi gari tun asuba Abba ya kira shi, yana Ιauka ya gaishe shi yana tambayar shi ya mutanen gidan. "Alhamdulillahi, Aliyu kana duba Ummu kuwa?" "Eh Abba!" "Kaltuma ta damu sosai akan Ummu da Yaran, ta ce jibi zata je duba su." "Allah sarki, gashi kuwa basu garin domin sun yi tafiya!" "Tow Masha Allah, Ubangiji ya dawo da su lafiya!" "Amin Ya Allah, idan ka samu lokaci kazo ina son magana da kai akan matarka!" "Tow ba damuwa Abba zan zo in sha Allah!" "Ya Asiyah?" "Tana lafiya!" Ya fada , "tow bari na barka haka kada na cinye maka lokaci!" Abba na ajiye wayar da sauri ya fito daga dakin shi ya nufi waje lokacin karfe biyar da minti arba'in da shida, shida tai mishi a kofar gidansu Ummu, a kofar gidan ya samu Alhaji Bulama. Gaishe shi yayi sannan ya ce mishi. "Nazo wurin Mama ne!" Tana cikin gidan bari na mata magana. " A tare suka shiga, security da suka biyo shi sun harde cikin bakaken kaya sai zare idanun suke. A parlourn Alhaji Bulama ya zauna yana jiran Mama can kuwa sai gata ta zo, har kasa ya gaishe ta. "Barka da asuba!" "Yawwa Barka dai!" Shiru yayi kafin ya ce mata. "Mama !" "Na'am!" Ya rasa yadda zai yi kafin ya ce mata. "Ba don buΖatar kaina ba, nazo ne nan girma da darajar Ummu, don Allah ki bani aronta." Kallonshi tayi iyakar kokarinta naso gano wani abu bata gani ba, murmushi tayi sannan ta ce mishi. "Na baka, amma kasan babu wani abu a tare da." "Na sani! Kawai ita zaki bani!" "Shi kenan! An jima kazo ka Ιauke ta." "Za a zo a dauke ta in sha Allah karfe tara na safen yau!" "Allah ya amince!" Daga haka yayi musu sallama, sannan ya juya ya bar gidan, sai da ya shiga motarshi sannan ya kira Deen yana Ιauka ya ce mishi. "Shegen sama ina ka ajiye Mahmoud?" "Yanzu ba shine matsalar ba, Kaltuma ta tambayi Abba ina Ummu take? Ni kuma na ce musu sun yi tafiya!" Dariya Deen yayi ya ce mishi. "A yanzu da kasan wacece ita, babu amfanin gudun ta domin zata iya fara farautar rayuwarka ne, sannan zata na bibiyar duk wanda ta san kana da alaka da shi, abin da zan maka shine mutanen da idan suka san mayye na gida, sukan dauki amanar dansu su bawa mayyen ka san me yasa suke haka?" "Saboda kare rayuwarshi, idan ka dauko Ummu Hadiyya ka hadata da Kaltuma, sannan itama Ummun ka saka security suna tare da ita sai ka rufe kofar barnan Kaltuma, idan kuma ka sake Kaltuma ta riga ka yanke hukuncin bibiyarka baka da lokacin da zaka iya taimakawa kanka balle Ummu, kashin bayan Kaltuma Mahmoud ne kuma ka.saka an rufe shi kaga kenan babu amfanin tai yaki ita yanzu babban damuwarta Yarta da Mahmoud sune suka dan sirrinta shi yasa zata fara kokarin fitar da kanta kafin kai ka fitar da ita."
"Ina ga gara Ummu ta tafi wurin Mahaifinta zai fi sauki, Mahaukaciya ce Kaltuma tsawon shekaru talatin tana buga game a nutse gaya min yaushe zata sake ta rike Ummu kai kada ka manta Sa'adiyya tana nan ita ba me hankali ba, ita ba Mahaukaciya ba, idan na sake wani abuna me daraja ya isa hannunta zata iya amfani dashi wurin yaki da ni, kada ka manta siyasa na karanta idan na bada kofa kowa ma zai cutar da ni, aka cutar da Ummu kamar ni aka cutar." Har ya isa gida maganar yake, Ιangaren Asiyah ya shiga ya samu tana ta barci, maka mata duka yayi a cinya ta farka tana zare idanu. "Kin yi sallah?" Zare ido tayi tana kallon agogon dakin. "Yanzu zan yi?" Ta fada tana sauka a gadon, "ke!" "Na'am!" "Kina ma sallah kuwa?" "Ina yi amma ba kullum ba. Sallah safe nake da ta isha!" Shiru yayi yana kallon yadda take kokarin fadar gaskiya abu daya ya sani ba zai iya zama da Asiya ba, koda bata lalace ba ba zai iya ba Allah ya gani yana da mugun kishi, da yasa ko bazawara ba zai iya aura ba! Don idan ya tuna da ta mu'amalanci wani namijin mutuwa zai yi, "Kina azumi?" Girgiza kai tayi tana zare idanu. "Bar zare min ido nima idanun nan ina dasu, yi kasa da kai kafin na kwashe ki! Kuma na gaya miki daga yau sallah biyar nan dake za ayi shi, sakarya kawai haka ake zaman auren babu Allah cikinsa ai kamar tafiya a sahara ce babu ruwan sha. Don haka ya kara tabbatar mata da cewa matukar tana son zaman lafiya tana sallah, haka taje tai alolan kamar ta yara, ya tambaye ta. "raka'a nawa ake yi a sallah safe?" Shiru tayi tana kallon Ζasa. Cizon lips dinsa yayi kamar ya fashe da kuka, "Asiyah?" "Na'am!" Ta amsa mishi tana kallonshi, hawaye na zuba mata. "Baki san raka'a nawa ake a sallah asuba ba?" Gyada kai tayi tana wasa da hannunta. "Ok raka'a biyu ne!" "Tow na gode!" Haka ta shimfida abin sallah, sannan ta tadda sallah, yadda ta fara dungura sallar yasa shi girgiza babu karatu babu kome sallah kawai take bankawa kamar me shirin tashi sama. Kafin tayi sallama. "Ke aka ake sallah?" Sai ta diririce domin yadda ya mata maganar kamar zata suma ta ji. "Ina jinki haka ake sallah?" Fashewa da kuka tayi tana faΙin. "Wallahi ban iya ba, ban san yadda ake sallah ba don Allah ka yi hakuri zan gyara kada ka min fada, yana sani jin kamar na sha wani abu, na yi ta barci." Ba zai ce yana son Asiyah ba, amma tausayinta ya dame shi, abinda Maman Ummu Hadiyya tayi ba karamin kokari tayi ba na rike babbar yarta mace har tsawon 26yrs ba sauki a cikinsa, wani mahaukacin kaunar Ummu yana huddaa duk wani sako da lungu na zuciyarshi, Ummu ta cancanci ya sota ko don fadi tashin da Mama tayi akanta na bata tarbiyya, haka kawai yaji a duniya bai da wacce ya yarda da ita kamar Maman Ummu Hadiyya ba. Don haka ya fita yana hararan Asiyah, dakinshi ya nufa ya kirata, shiru yayi kafin ya ce mata. "Mama Ina son Ummu!.......(Hmm Allah mu tsaya sosai akan tarbiyyar yaranmu da gina su tafarkin addinin Muslunci, da ciwo sosai a wayi gari yarka bata san kome akan addini ba. Mu koya musu tun suna kanana domin su tashi da shi a jikinsu da jininsu. Allah ka shirya mana zuriarmu bakiΙaya..https://chat.whatsapp.com/DMCa4TXOqV712jNc1UBBRH
*Gidan zafafan kayan Mata masu kyau da inganci na yar mutan sokoto maman Yusuf likitar Mata,*
*Bayan kayan Mata muna tura abubuwan da zasu amfanemu game da Zaman auren da wasu magungunan da zaku iya hadawa da kanku da sauransu*
61
"Eh Tafida kowa ma yasan kana son Ummu, amma me yasa rayuwar Ummu take samun tangard'a da kai? Kazo kace min na baka Ummu ni ai ba mahaukaciya ba ce,da zan Ιauki Ummu na mika maka don ban da lissafi, don Allah kada ka kara zuwa Ummu ta ce ba zata bika ba, kuma ban ga laifinta taya haka kawai bayan ka gama azabtar da zuciyarta zaka dibo jiki kace na baka Ummu irin ban san darajarta ba, Hmm kayi duk yadda kake so Amma ba zan baka Ummu ba idan ba baka Ummu kamar ban san ciwonta ba ne, gara nayi ta kallonta a gabana yafi sauki na baka ita, irin ga ka idan kace ayi ayi idan kace kada ayi eh kada ayi. Ina jin kunyarka ne saboda zuriar da yake tsakaninku, idan ba haka ba sai na mata terere, kada ka Ζara samun Alhaji Bulama da zancen Ummu, kasan kana sonta ka zargeta zata ci amanarka." Lumshe idanunshi yayi yana jin kamar yayi kuka. "Mama rayuwarta!" "Tun fil azal rayuwarta da Ζaddaranta a rubuce suke, idan ka nace zan yi kar'arka." Tana gama fadar haka ta kashe wayar, dafe kanshi yayi kamar yayi ta ihu, haka ya mike zuwa ban daki yayi wanka, yana shiryawa ya kira Deen yana gaya mishi yadda suka yi da Mama, murmushi Deen yayi yana . "Nasan haka zai faru. Mama tana da hakuri amma kuma ba zata yarda kai ta wasa da rayuwar Ummu ba, idan ka duba condition din Ummu bata bukatar damuwa ko kad'an. Don Allah ka kyaleta."
"Na ji me zan yi don kada Kaltuma ta waiwaye su!" Ka gaya musu kana sane da wasu na bibiyar rayuwarka idan shi yasa baka son barin Saadiya domin kada a yi mata wani abu!" Shiru yayi kafin ya ce mishi. "A'a zan yi wani abu dai amma na fito na nuna haka, shima jefa na kusa da ni nayi cikin hatsari." Ya fada yana zuwa ruwa a kofin tea. "Tafida rayuwarka ita ce me muhimmanci!" Murmushi yayi yana faΙin. "Na san da haka!" "Ka kula don Allah!" "In sha Allah! Ka gaida Amma da Madam!" Ya kashe wayarshi. Kallon wayarshi yayi kafin ya lalubi number MD na hotel din da Ummu take aiki, wanda tun ranar da ta fara aiki aka.tura