Showing 315001 words to 318000 words out of 495987 words

Chapter 106 - Cutar Kai Book Complete Hausa Novels by Aysha Bagudo.txt

da matsanancin karfi a fili  yace "idan ina bukatar jikinki kinyi kadan  ki  hanani ,bana bukata ne saboda babu abinda  zanyi  da   sauran wani "wallahi kuwa kamar kasani  muddin ka taba jikina  sauran musa ka taba *atumar* kawai......"
   yana  tsaka  da  aiki   ya soma  tarin  da sauri ya tashi ya fita daga dakin ya dauki ruwa ya sha ya dan tsaya yana mayar da nunfashi  ta biyosa har falo tana masa kaskantaccen kallo  "Allah ya kara  ba dai  aikin mutun jaraba ba ai kadan ya gani  tana magana tana masa  kallon  banza Allah yasa daga tarin ma ka zarce  barzahu  na huta "Jikinsa a sanyaye ya wuceta  batare daya ce mata komai ba ya rufe system dinsa  ya  fito a  dakin gabadaya  yana sauke numfashi "wayyo Allah nah Allah ka taimakeni akan wannan rayuwar qaddarar data fada min gidan ma ya bari gbdy dan ya huta da bala'in ta .."

******
Ranar  wata Lahadi  sai ga  mumy da dady sun  kawo musu ziyara Kisna na dari dari ta fito ta gaishesu da kyar fuskar a hade dan har lokacin haushinsu take ji dan haka ko   ruwa bata basu ba sai muradi ne ya kawo musu yana ajiyewa ya fita yayi musu order abinci idanu dady da mumy suka zuba masa cike da tausayawa daman sun san za'a rina lallai Kisna ta bala'in raina muradi wato duk fadan da yan'uwanta suka taru suka mata da wanda suka mata a waya duk na banza ne babu wanda ta dauka a ciki a matukar zuciye dady yace "wannan abincin fa ?"ya fada yana nuna abincin da hannunsa "cike da girmama muradi yace "dady kayi hakuri order nayi muku "yanzu acikin gidanka baza'a dafa maka abinci sai kayi order ?"daga yau na kashe kayi bako kayi masa order abinci ita Kisna aikin me take da bazata shiga kitchen ta girka ba "yanzu ke kin kyautawa rayuwarki kenan karfa ki manta yanzu aljannarki na karkashin tafin kafar mijinki yayi magana ya nunata  da yatsansa "kiji tsoron Allah idan kin fi karfinmu dashi baki fi  karfin Allah "to amman dai dady kasan shi  kansa abinci ban iya ba nima wanda nake ci manage ne kawai ni yanzu ma idan zaka wuce ka bani kudin da zan cigaba da order "ungonan  kin ci gidanku  uban wa yace karki tsaya ki mayar da hankali ki koya ?"sisin kwabona wallahi baki kara ci  dan matsalarki  bata shefeni ba tunda bazaki kwantar da hankalinki ba wallahi kema bazan miki abinda kike so ba wanda  kikaci dama danasani nake a yanzu  fada yayi mata sosai daga karshe ya zarce da nasiha duk mumy na zaune tana kallonsu ta zubawa sarautar Allah ido kamar ba itace ta haifi Kisna  ba sam bata dauko halayyanta ba sai tsantsar kamani "sakina ki natsu ki shiga hankalinki yanzu kin wuce ace miki yarinya  shi aure da kike ganinsa daraja garesa ki rike aurenki sakina ki rike aurenki kuma dole ki sauya rayuwa ki koma kan tsarin da mijinki yake ,iya abinda zan iya fada miki kenan kai kuma muradi Allah yayi maka albarka ya  kara maka hakuri "Ni kuma Allah ya tsine min kenan ? ta fada tana dauke idanunta tare da ta'be baki .

"dady kasa mata albarka itama muradi yayi magana muryarsa can kasa "tayi abinda za'a saka mata albarka ne bare asa mata ? "ka taimaka dady alamun  tana so ne yasa tayi magana ta d'ago tare da zabga masa harara "nifa banason ina magana da iyayena kana zage min , plz and plz na rokeka ka daina sa min baki a maganata da family dina I  don't like it "ka gani ba kai Allah dai ya shiryeki sakina "sai lokacin mumy tayi magana "ameen amman dai ka haɗa salihin dana da aiki ni yanzu darajanshi zaki ci nayi miki addu'a wallahi da kyar da dabara muradi ya kawar da maganarsu dady ya sanyo wata  hira  tare  da  lallabasu  suka ci abinci   bayan  sunci  suka  mike  suka shiga  bangaren Samir anan suka             dady cike da farinciki suka bar unguwar sai karfe goma ya shigo gidan     kai tsaye ya   kofar  dakinta ya nufa   ya murda   yaji  shi a kulle  ya  tsaya  shiru  yana  kallon kofar kafin daga baya yayi knowcking daga cikin dakin tace  "waye ne ?"kizo ki bude min zan dauki wasu abubuwana "bazan iya tashi ba kuma kar adameni sarkin matsala da shishigi kawai sai wani bare bare kakeyi kayi duk ka gama makircinka ya kare akanka ta karashe maganar tana jan tsaki naunauyen numfashi ya sauke sannan ya juya yana shafa goshinsa "shi dai yaga ta kanshi ya aurawa kanshi abinda ya dame shi dakinsa ya koma ya saka wasu kayan ya feshe ilahirin jikinsa da turare  ya kwanta yana juyi da tunani washegari yana tashi ya fada wanka byn ya fito ya kimtsa ya   dauki jakar computer dinsa ya wuce aiki bai dawo gidan ba sai wajen tara na dare yana can gidan Samir dan ragewa kanshi damuwa idan kaga Samir ka gansa kasan akwai bambancin mai yawa a tsakaninsu saboda yafi shi samun kwanciyar hankali ta kowani bangaren yayi haske yayi kyau kana ganinsa kasan tuni ya angwance sabanin shi da kullum cikin matsaloli da tashin hankali yake ..."


Yau kam daga gurin aiki gidan mumy ya zarce sai  kusan karfe shida na yamma ya dawo gidan  gani yayi komai na falon ya canza a  hankali ya ajiye jakar system dinsa akan kujera  ya  hade hannuwansa guri daya ya  tsurawa tangamemen  hotonta   ido  dake manne da bango  parlour'n yayi mamaki dan koda ya fita da safe  babu shi agurin ,ya tsurawa hoton ido   tayi  wata  irin  dariya mai bayyanar da tsantsar farincikita a lokacin da za'a ɗauketa hoton ya sake  bala'in kurawa hoton Idanunshi yana kallon kyakkyawar fuskarta ido wanda sai a lokacin ya gano tsantsar kamar da suke daita kafin ya sauko da dubansa zuwa surar jikinta dake jikin hoton ,tana sanye da dogon wando baki har kasa ya matukar kama jikinta sai farar ves da kadan ta rufe cibiyarta don haka ana iya ganin sawun kugunta inda wando bai gama rufewa ba rigar siririn hannu gareta gashi ta matukar bayyana halittar dake makale da qirjinta gashin kanta kuwa yayi sama da alamar tsalle take shirin yi a lokacin da aka dauka saboda hatta kafafunta sun yi sama gashi ta gantsaro tayi matukar kyau dan tuni ta canci a bata lambar yabo a bangaren kyau sai dai lokaci daya yaja tsaki mai bayyana tsantsar damuwarsa saboda duk wannan kyau nata ya zamo kyan dan maciji shi bai ma ga amfanin zaman hoton a falo ba yayinda a ganinta ta makaleshi ne dan burgewa ga duk wanda ya kalla mai zai hana duk wani lafiyyayen nmj daya kalla bai ji sha'awarta a ransa ba ? Idan kuwa mai tsananin sha'awa ne tuni zai yi realize ya cire hoton ya juyasa ya dauki jakarsa ya shige dakinsa  bayan kamar minti goma Kisna ta fito tana kada kugu gashi idan tana tafiya kamar ka sureta ka gudu tsabar iya tafiya karaf idanunta ya sauka akan hotonta daya juya wata irin girgiza tayi ta rike kugu "wani ɗan iskan ne haihuwar asara ya juya min hoto wa na aika ko ina ruwan mutun da zaman hotona ? ya fito ya zuba mata ido Allah ya tsinewa duk dan iskan daya juya min hoto abar min kayana haka nake son ganinsa" ta karasa maganar tana  jan tsaki     muradi yayita kallonta ɓacin rai yayi masa yawa yana jin kamar ya soma  koya mata  hankali Amman ya share  ya juya cikin zafin rai  ya juya zuwa daki ...

basu hadu ba sai dare daya shiga dakinta ya ganta a kwance ta lullube rabin jikinta kallo daya tayi masa taja tsaki tare da juya masa baya ya kalleta yana shafa goshinsa ya karasa gaban mirrow dinta yana kwance agogon hannunsa ya  cire ya ajiye ya hau gadon yana hauwa ta zabura ta mike "uhmmmm uhmm menene haka ?yayi shiru yana dubanta wai me yasa bazaka fahimci ko hanyar dakina banason ganinka ba  bare hada gurin bacci ? bai yi magana ba ya fito daga dakin zuwa parlour yana zariya da tunanin abun yi  kusan minti goma yana tunani can yayi murmushi daya tuno abinda zai mata ya ciro wayarsa yana neman layin jahid Kira uku yayi masa bai daga ba yaja tsaki yana katse kiran ya karasa gurin mai gadi ,mai gadi na ganinsa ya taso da sauri  "yallabai barka da dare ?
"Sanusi " na'am yallabai "dan Allah ina zan samu kyankysai  masu rai ?
"Kyankyasai kuma yallabai ?
Muradi  ya daga masa kai "ina bukatarsa orgently "...
"gaskiya yanzu dare yayi yallabai  duk  inda zan samu  sun  rufe  gidajensu irin unguwar nan kuma bai zama lallai a samu ba  amman da dai zuwa gobe ne   wannan mai   sauki ne  cikin minti biyar kacal  za'a iya samo maka  murda murda  "is okay " ya  faɗa  yana  zira hannuwansa  duka cikin aljihun  wandonsa ya soma sintiri a tsakiyar gidan  ko cikakken minti biyar bai ba ya sake dawowa  inda sunusi yake  "kana  ji ko gobe ka samo  min  su da wuri " yana gama fadar haka ya juya  "ba  da matsala yallabai  ko guda dari biyu kake so za'a samo maka  gobe a natse  ya tura  kofar dakin ya shiga daidai  lokacin  datayi wani juyi  cikin bacci  tana ƙoƙarin fadowa kasa  yayi saurin kwanciya   agurin  a nashi azancin idan zata fado ta faɗa jikinsa aikuwa haka ce  ta kasance ta fado saman fad'ad'd'en  qirjinshi yayi saurin  ɗauke numfashi  ya daura hannunshi a suman kanta yana shafawa yana zukar numfashinta   "da  yanzu  a kasa da zata fado ta jawo  masa matsala ya kai  hannusa yana gyara mata suman kanta daya rufe  mata ido  haɗe da cusa hannuwansa cikin gashinta ya matseta ajikjnsa  yana jin wani iri abu suna masa yawo ajiki  tsigar jikinsa suka dinga mikewa  a haka shima  bacci ya d'aukeshi  farkawa tayi ta ganta ajikin mutun ba akan  gado ba kamar yadda ta kwanta  wata irin zabura tayi ta mike tana duba jikinta  ko yayi wani abu daita shima a hankali ya bude kyawawan Idanunshi yana kallonta tare da  dan yi mika da yin addu'ar tashi daga bacci still Idanunshi na kanta ajiyar zuciya mai sanyi ta  sauke " ya'akayi nazo jikinka dan ban san yadda akayi ba har na farka na ganin kwance a wannan banzan jikin naka mai kama da karfi ? tayi maganar tana kallon surar jikinsa shi kuwa ido ya zuba mata kawai tare da mikewa tsaye  ya raba ta gefenta zai wuce "atimar da kai nake magana ya'akayi na tsinci kaina ajikinka ?
"tsayawa yayi ya fuskanceta tare da sanya kwayar Idanunshi cikin nata muryarsa a kasalance yace "me kike tunani ?"ban sani ba asma zaka bani ba tambaya ta nace kayi ba " 
"Ki kama kanki kisna ki san irin maganar da zaki dinga min sannan kiyi amfani da damarki karki bari ta subuce miki a wasu lokuta Allah na bawa bayinsa dama ba dan sun cancanta ba kina daya daga cikin wadan bayin da suka samu dama agurin Allah Kiyi kokari Kiyi amfani dashi yana gama fadar haka ya juya ya nufi kofar bayi cikin sanyi jiki ya cire kayan jikinsa ya saura daga shi sai boxes ya kalli boxes dinsa yaga duk  ya jike da danshi  uwa uba ga jijiyarsa sai harbawa take bakinsa ya tsuke yana kallonta kwance jijiyoyin jikinta sun yi rudu rudu alamun yana son tashi mamaki yayi a ranshi yace abun har ya kai haka ? wanka  yayi ya fito  daure da towel dinta tana    zaune a bakin gado kallo daya tayi masa ta dauke kanta  dan bata san ganin duk wani abinda ya dangancesa shima bai tsaya bin ta kanta ba ya fita   ya shiga  dakinsa ya shirya yadda ya kamata a parlour ya samu Samir ya mika masa hannu suka gaisa sannan yace " muje kou "naga bakayi breakfast ba ?"share batun breakfast din nan idan naje office zan sa jumoke ta haɗa min ko coffe ne na sha "gaskiya bazai yiwu ba muje zee ta haɗa maka tunda ita wacan sakariyar har yanzu batasan ciwon kanta ba "kada ka damu kawai muje har ya nufi kofar fita ya dawo ya shiga dakin Kisna tana nan inda ya barta da alamun ma bata tashi tayi Sallah ba muryarsa a sanyaye yace "ya har yanzu bakiyi Sallah ba "baza'a yi ba ko akwai abinda zakayi ne ?" No babu abinda zanyi wannan kuma ke da Allah amman ni kuma hakina ne nasa kiyi "to baka isa ba "Ki tashi kiyi sallah ni zan fita office "tsaki taja ta mike ta shige bayi ya girgiza kai sannan ya wuce ..."

Misalin  ƙarfe shida na yamma ya dawo yana gama  parking Sanusi ya dauko masa wata ƙatuwar kwalba mai dauke da kyankyasai masu rai da motsi yayi murmushi yace "ranka shi dade gashi da fatan sunyi "yauwa sanusi gaskiya sunyi yace ajiye min su agurinka zan amsa zuwa anjima sannan ya juya ya shiga ciki yana shiga parlour'n ya iske Kisna tana zaune  tana   wayarta data saba " sure i really miss you too when are you coming back to lagos plz ?"sosai fa shiyasa na matsu ka dawo wallahi, ina ai bai isa ba wannan body din naka kai kaɗai Allah common kiss bai taba shiga tsakaninmu ba gyaran murya muradi yayi hade da sallama ta juyo tana jan tsaki batare data amsa masa ba "eh wahalallen  ne ya dawo kafin ta sake yin wata magana musa ya kashe wayar gaba-daya dan saboda muradi yaki dawowa Lagos saboda an fada masa yana nemansa ruwa ajallo bai ce mata uhm ba bare uhmmmm ya shige dakinsa karfe goma na dare Kisna ta shiga  wanka ta jima tana saba jikinta sannan ta fito d'aure  da towel tana fitowa taga kyankyasai  far suna bin dakin gaba-daya ta rude ta gigice ta soma neman hanyar gudu aiko daya yayi wani sufa  yayi kanta  wani irin razannaniyar  kara  ta saki ta sulale  kasa sumammiya. ...



Muna saida ingantattun maganin mata masu kyau da nagarta wanda ko da kudinka sai da rabonka tsimi , zumar Mata, gunba, gari insertion,kaza,zakara ,
jigida dadai sauransu.

1.Tsumi Yana saukarwa mace niima Kuma bazataji wuyar jimai ba.

2. Zuma Tana taimakawa wurin Jin sha'awa Kuma itama Tana taimakawa wurin jindadin jima'i.

3.insertion( Dan matsi) daban dabanne akwai Wanda ke matse mace kuma yake saukar da ruwan ni'ima sannan akwai na mallaka , idan ana bukata a tuntubi wannan number
234 815 945 0159..


Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951: 💗💗💗💗💗💗
CUTAR DA KAI
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗

Page 46

~TRUE LIFE STORY~

*PAID BOOK*

*AYSHA A BAGUDO*

WATTPAD @HAUESH

bismillahirrahmanirrahim

"Wannan  littafin na kudi ne  ,mai bukata karanta shi  zai  tura 500 ta wannan   account number  din  1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an  tura sai a turawa wannan number alert  +234 803 238 4602   domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi  sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .  "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi  za'a iya tuntu'bar  Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos  lace da kamfala  ,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da  chiganvy, voyal lace  duk akan farashi mai sauki ,ga mai  bukatar  siyan ɗaya ko sari  yayi magana ta wannan number 08059623096.



..Muradi dake parlour a zaune ya jiyo kararta yace "sarkin tsoro kenan " da kamar bazai tashi ba sai kuma yaji yana ra'ayin tashi ya duba yaga yadda zasu kare da mutanen nata , shigarsa ke da wuya ya ganta kwance flat a kasa bata numfashi towel din dake d'aure ajikinta yayi ta kanshi bai tsaya wani bi ta kan suturta mata jikinta ba ya isa inda take kwance cike da matsanancin tashin hankali ya sureta ya d'aurata ajikinsa yana dubata yana kiran sunanta sai dai ko motsi bata yi take ya gane suma tayi ya d'auko ruwa mai sanyi ya kwara mata ta sauke ajiyar zuciya batare data buɗe idanunta ba ya shiga bata kulawa har sai daya ga ta dawo daidai sannan ya barta ya ɗan matsa kusa daita karta haushi da ruwan bala'i ."

a hankali ta dan bude idanunta da kyar tana. furta "wayyyohhly Allah nah" cike da kulawa yace "sannu ya dauketa ya kwantar daita akan gadonta yaje ya d'auko mata doguwar riga ya saka mata dan gbdy jikinta babu laka numfashi ma da kyar take fitarwa , bai barta ba har sai daya ga bacci ya dauketa sannan ya bar d'akin ya koma parlour , kusan 11 na dare ta farka ta sauko da kafarta da niyyar saukowa

Chapters

Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login