Showing 483001 words to 486000 words out of 495987 words

Chapter 162 - Cutar Kai Book Complete Hausa Novels by Aysha Bagudo.txt

din joystick dinsa kuma duk akan idanu nawal  aiko ranta yayi  bakinkiri  taja  tsaki.  aikin banza a she ma ba wani ciwo bane me tsanani  ,bakinciki goma da ashirin ga aikinta da malam yayi mata bai ci ba ga bakinciki rashin mijinta  dan rabonta dashi tun shekaranjiya daya zo mata wai ta cigaba da girki har sanda kisna zata samu sauki ai kuwa kai tsaye tace bazata iya ba  tana zaune taga zai bata mata lokacin ta  wuce kitchen ta barshi nan zaune sake da baki  ta cigaba da aikinta  dan bazai  yiwu a raina mata hankali  ba,   ita ta dinga mata girki  tana  kwana da miji  ba ,haka kawai  ta zama baiwarsu ta dinga masu girki wallahi bazata dauki cin kashi ba yaci kutumar ubansa idan ma ya cigaba  da zama  daita   tayi mean din muradi a cikin zuciyarta , koda maganinta bai yi aiki ba zasuyiwa juna rashin  mutunci  sai dai ya  saketa..."

Aunty zee ta kalli su kisna "wai me kike fada mata ne ita kadai mu ma bari muzo muji ta k'araso a daidai lokacin da aunty ummi take cewa "zaki iya massaging din da hannuwanki ko tafin kafafunki tunda suna da laushi sai wanke ki shafa bluesel ,ga kuma baki amman karki kuskura ki bari maziyi ya wuce miki domin shansa haram ne shi kuma spam Shan sha halal ne kisna ta zaro ido "Kai aunty ummi bazan iya shansa ba gara ma massaging din kafa da hannu Amman sucking din wahala garesa ,ai kuma maza na so ki dinga kokartawa sukayi sallama
muradi bai shigo bangaren nawal  ba har kwana biyu nan fa zuciyarta  ta  dau  zafi   ta fito daga part dinta  fuuuuuuuu  sai ɓangare kisna ranar shine karonta na farko data shiga, kisna dake  zaune tana waya da basma   ta  d'ago a hankali ta kalleta tare da cewa" lafiya zaki shigo wa mutane ko sallama babu kamar wata yar coci ?  ke kikasan lafiya , da zaki wani tambayeni lafiya ai kinsan ba lafiya ba tunda kika gani anan ?,kuma uwarki ce yar cuci "dan nace miki lafiya ai rashin sallamar da bakiyi bane yasa na fadi haka shine zaki zagi uwata  dan ke  ..."ɗan Allah  matsa can yar borouba  take kisna ta zaro ido tana ajiye waya tace "kai ni kika zaga dan  kutumar ubanki ? ubanki yaci uwa tar shegiya kwarmasashiya , ubana kika zaga ?,na zagi ubanki ki kira shi yazo yayi abinda zai yi  dan ubansu ba dashi kike takama ba to an zagesa azo a kai ni kotu koli  naci ubanki ni zaki  gaya iskanci   "

"Gaskiya  kam  bazan gaya  miki  iskanci ba tunda kin sha zuwa gurin saurayi Kinga karshen iya iskanci kenan ta fada tana tafa hannu   "na godewa Allah  da dakin saurayi naje amman ki tambaya shi mijin naki bai taba rike   hanuna  da sunan wani iskanci ba amman ke  fa ? hotel hotel ina ne bakuje da maza sun   ya taba miki nono da duwawu ba ?sau nawa kina yi birthday  shi kansa mijin naki ya taba  miki duwawu kun dauki hoto kina prounding karuwa yar iska sai da'aka gama lallatseki sannan aka aureki  .."eh an latseni kuma ya aura."
amman  dai an gama yawo dake atiti an tattabaki ba tukuna aka aureki ..

" ni kirashi ki tambayesa hannuna bai taba rikewa ba ya aureni kuma duk iskancina shine ya fara sanin diya mace  ke fa duk an gama watsawa a titin kasashen duniya   nawal ta fusata tace "yar matsiya kawai ,
na gode amman kece babbar  matsiyaciya ai mai arziki baya yin haka, dan ga tsiya nan ya nuna  ajikinki ,nawal tace "oho na gode  ai duk na san shige shigen malaman da kuke keda uwarki  kun mallake min miji ai duk abinda yake  asiri  kuka masa bai sani ba   inji cewar nawal  ," na gode  amman uwata na bin malamai   kamaninta  bai  canza ba amman ke fa  uwarki garin yawon bin malamai bata kwatano bata nan  bata can shiyasa kafarta ɗaya ta karkace  ta karasa maganar tana kwatanta mata tafiyar uwarta   kisna ta fadi haka adaidai lokacin da muradi ta shigo falon sosai dan ya ɗan ji wasu abubuwan   shi kansa  bai san sanda ya kwashe da dariya  ba  karshe nawal ta rasa me zata ce tace uwarki zarma masu warin kashi  kazame da basa sallah , yayinda   ta dinga mata ihu da cewa "hoooo uwarki me karkatance  kafa   suna cikin sa'insa nawal ta cire hannu zata  yarfawa kisna mari  tayi saurin ta  goce tare da ja baya  ta soma ƙoƙarin  biyota zata cafkota ji tayi an rike hannunta ta juyo bayanta muradi ta gani."

nan take  kuma jikinta yayi sanyi sai kuma ta rushe da kuka ita kuwa kisna ko ajikinta taja tsaki a ranta ta shige ɗakinta tana jin zafi da haushin muradi dan ko rantsuwa tayi bazatayi kaffara ba shine ya fadawa nawal tana zuwa gurin saurayi idan ba haka a ina zata sani ?  "na gode nawal uwata ce ta zamo abar zagi agurin kou ?ita baka ji irin zagin da tayiwa  tawa uwata  ba har da ce mata mai karkatacciyar kafa ta karasa maganar tana kuka ta bude baki zata cigaba da magana ya daga mata hannu  "banason  jin komai ki wuce , kuma babu abinda zance sai Allah ya qara dan banga abinda ya kawoki  part dinta ba a zuciye ta wuce fuuuuuuuu  tana  jin haushin kanta da tasan baya part din ma bazata zo ba ya shiga dakin kisna  ya rikota ta fixge "ka rabu dani daman zakin bakin banza kake min  alhalin kana zuwa kana fadawa wacan matar wai ina zuwa dakin saurayi ta karasa maganar  tana kuka da karfinsa  ya janyota   ya zauna tare da zaunar daita a kan ciyarsa yana shafata  yana rarrashinta "wallahi ki yarda dani ban fada mata komai ba yadda bansan inda kika san mamarta nada  karkatacciyar kafa ba haka itama ban san inda tasan wannan maganar ba amman na ɗauki laifina kiyi hakuri ,hakurin duniya kisna  taki yarda  ,ya rasa yadda zai yi  shawo kanta   ta hakura duk inda yayi ta   batsare  masa  ...."

Karfe tara  ya shigo part dinsa dake cikin na  nawal sai dai har shadaya bata san ya shigo ba ya tashi ya shiga ɗakinta ya iske har lokacin kuka take ya zauna yana rarrashinta kamar yadda yayiwa kisna  amman sam taki sauearansa har shabiyu ya gaji ya  tashi ya koma d'akinsa ,bata  biyosa ba  bare tasan anan ya kwana ko a bangaren kisna ,ranar batayi bacci  tana tunanin hanyar bi dan mallakar muradi ita kadai kuma ko ta wani hali a cikin satin nawal ta zamo customer malamai taje nan ta mika kudin ta taje can ta mika kudinta , kowani malami  na cin rabonsa tare da girba mata karya ta kashe kudi ba kaɗan ba sai  dai  babu wata biyan bukata me makon ta hakura ta natsu ta kwantar da hankalinta tayi hakuri tayiwa mijinta biyayya sai ma wani salon iskanci ta dauko  rikici yaki karewa case fa  har gurin  dady   babu  wanda bai yi dariya  ba daga ya badamasi har aunty ummi mumy ce ta hade rai  shi kansa dady dannewa yayi   dan idan yace zai yi dariya lallai abun zaiwa  nawal yawa, ya numfasa bayan wannan zagin da kisna tayi min dady har da kwanana yake dauka ya kai mata  muradi ya zabga mata wata ƙatuwar  harara "ban nemi iznin agurinki ba  ki fa shiga hankalinki kin dai san na fiki iya abinda kike yi ?dady yayi saurin daga masa hannu "magana ta natsuwa za'a yi ba fada ba "wallahi dady sai dana nemi izininta kuma da kanta ta amince "shinkenan ya isa gbdy sukayi shiru suna sauraron dady  a natse ya soma magana .

"Allah subhanahu wata'ala ya farranta adalci akan miji wanda ya auri mace sama da daya, koda guda dayar ce Allah yace dole yayi mata adalci kuma ya riketa da amana ,idan kuma mace tafi daya biyu ne uku ne ya zama wajibi yayi musu adalci kan rabon kwana ciyar dasu abinci tufatar dasu da kuma gurin da zasu dinga kwana wannan dole ne sai namiji yayi adalci atsakanin  matansa ,wajen kwana kar yace zai je kwana biyu a  gurin daya ita kuma dayar yake mata kwana ɗaya sai dai idan da mincewar daya wannan ya hallas a Shari'a amman ban da tillasta wa sai tare  da amincewarta  ,ta amince yayi kwana biyu a dakin yar'uwarta, ita kuma  yayi mata kwana ɗaya koma ya koma  yana kwana a dakinta gbdy muddin dai itace ta amince da haka babu matsala haka ma gurin cin abinci abinci da kabawa waccan shi zaka bawa dayar ya zamonto komai daya babu wani bambanci dalili akan haka kuma  Allah subhanahu wata'ala yana fada acikin Alqur'ani

فإن خفتم ألا تعدلوا فواحدة أو
ما ملكت أيمانكم

Idan  kukaji tsoran bazaku iya adalci a  tsakanin matayenku ba to ku auri guda daya da kuma abinda zaku mallaka na kuyangi  wato bayi kenan idan mutun yana da mata yana da  baiwa to bazai yiwu ace duk abinda mutun yayi wa matarsa ta aure shi zai yiwa baiwar  ba,  ita din ba dai dai take da matarsa ba, idan  yana jin tsoron  bazai iya adalci a tsakanin mata biyu ba kuma yana bukatar ya zauna da mace sama da daya yaje ya nemo baiwa sai ya zauna daita , dady yayi shiru tare da  nunfasawa  yana dubansu daya bayan daya "dan haka kayi  iyakar kokkarinka kayi adalci a tsakanin matanka a karshe ya hadasu yayi musu nasiha sannan kisna tace "dady ni ba'a yi tawa maganar ba ina son naji a ina taji ina zuwa dakin  saurayi  kafin nayi aure idan ba haka ba rigima bazata kare  ba ? ta fada hawaye na zubo mata aunty ummi ce tayi magana wannan karon" ke nawal waya fada miki ? wannan ne ya fada min gashi nan idan karya nake ta nuna muradi , gbdy suka zaro ido suna kallonsa shi kuwa dafe qirjinsa yayi yana kallon nawal "Inna lillahi ya furta a fili "wallahi aunty ummi bani na fada mata ba kinji na rantse ke kuma idan baki fada musu wanda ya fada miki ba zan katse igiyoyin aurenki dake kaina ya k'arasa maganar yana nunata , dady yayi saurin cewa" a'a muradi shi hukunci ba'a yanke sa cikin fushi , sannan ya kalli kisna yace "mamana kinsan abinda nake so dake ?,ta girgiza masa kai "kiyi hakuri ki bar maganar nan kuma bana son ki sake tayar daita har abada idan kika yi haka kin gama min komai yana gama fadar haka ya  sallamesu  koda  suka fito nawal ta shige gaban mota ta hakince  tana zagin kisna tana mata habaici so take ta tanka mata a gidansu amnan kisna bata ce mata komai ba ta bude gidan baya ta shiga ta  zauna har sanda muradi ya fito yayi mamakin ganin nawal a gaba ,sai dai shima bai ce mata komai ba ya shiga suka wuce har suka gida bai ce kowace acikinsu qala ba dan ransa a bace yake ."

*******

Ranar wata Laraba nawal  na zaune    muradi  ya shigo  bangaren  bakinsa dauke  da  sallama  Assalamu  alaikum  yana  kallon  fuskarta   tayi  masa banza  tamkar bata san da tsayuwarsa  ba dan har lokacin fushi take dashi ganin take baya mata adalci yafi son kisna akanta shima fushin yake daita sai dai ya danne nashi saboda yana son sanin wanda ya fada mata kisna na zuwa dakin saurayi kafin aurensu da har tace shine ya fada mata ya lumshe idanunsa yace "amman dai kinji nayi sallama kou?duk fushin da kike ai bai kamata kiyi  watse da rahma da kuma aminci Allah a gareki ba, tsaki taja aranta sannan ta dauki wayarta tana  dubawa haɗe da  mikewa tsaye ya janyota jikinsa ya makaleta da hannunsa daya yace " Please nawal banason muyi irin wannan rayuwar ki dinga hakuri  kina  saka fahimta  acikin zamantakewarmu ,  shinkenan bazaki min uzuri ba  "kada ka fada min komai dan banason jin komai daga bakinka dan duk kalamanka na yaudara ne a gareni ka tafi kawai ka cigaba da son zuciyarka Kayi abinda  Kaga  dama yayi shiru yana tunani dan shi da biyu yake lalla'bata
"kina ji ko ina son ki fada min wanda ya fada miki cewar kisna na zuwa gurin saurayi ?

"bazan fada ba ,ni kuma muddin baki fada min ba bake ba zaman lafiya a cikin gidan nan bare wani adalci da kike magana akanshi "kome zai faru ya faru Amman bazan fada ba , cikin  haka wayarta  ta soma ringing  ta duba sunan fedy ta gani yana yawo akan screen din wayar hankalinta kwance ta danna silet  ta cigaba da fidda numfashi tana hura hanci yaki sankinta haka zalika  kira yaki daina shigowa  wayar "wake kiranki da kika ki dauka ?tayi shiru "bani wayar sai lokacin ta d'ago ta zuba masa idanunta "saboda me zan baka ki bani wayar nace yayi maganar a dan tsawace ,bazan bayar ba tunda ba kai ka siya min ba ta nawal ya fada a karo na biyu, zuciyarsa cike da tashin hankali ya ajiye system dinsa ya mika mata hannunsa yana firfito da kwayar Idanunshi nan take jikinta yayi sanyi dan sam bata tsamaci zai matsa ya amshi wayar hannunta ba, yana amsa kiran fedy na sake shigowa ya danna koren madanin tare da sakawa a handsfree  batare da yayi magana ba "nawal kiyi hakuri na bata lokaci kou wallahi na  tsaya amsar address din malamin nan   ne amman gani akan hanyar zuwa nan da minti goma kacal zaki ganni a kofar gida hope kin gama shirinki jin shiru yasa fedy furta hello !!! nawal kina jina zan tsaya a kofar gida kinsan me gadi baya barin na shigo da kinga kirana ki fito kawai still shiru taji hakan yasa ta katse kiran ya tsaida Idanunshi sosai akanta yana dubanta a wulakance   bai  ji abun ya taba shi ba saboda daman yasan da komai tunda   suka fara  shirinsu 
guri  ya samu    ya  zauna ya kunna  system  dinsa  ya shiga wani bangare ya soma dube dube har ya shigo inda yake bukata , yayi shiru ne jin  nawal   din  taki amincewa   da shawarar fedy  shi  yasa ma  bai tunkareta da maganar  ba ko a kwanaki  da yaji wayarsu sam bai damu ba dan ganinsa sai fedy ta samu damar shigowa gidan zata  fita zuwa wani  guri byn kwana biyu ya daina jin wayarsu yayi tunanin ko sun bar komai ne ,a natse ya d'ago Idanunshi batare daya kalli inda take tsaye tana rawar jiki ba , ya ciro wayarsa ya kira mai gadinsa tare da bashi umarnin idan fedy tazo ya barta ta shigo inji madam mai gadi yace amsa masa da "okya sir ."

"kin bani mamaki nawal duk abinda kika fada min kafin aurenmu bashi na gani ba , kenan yaudarata kika yi kou ?ban yaudareka ba kai ne sanadin canzawata wallahi ba halina bane wannan fedy ce ta kai ni ,me kike son nayi miki nawal iya kokari ina yi amman bakya gani kina tunanin na tare agurin kisna ne saboda tayi min asiri kou?  ki sani ace kisna ke yin abubuwan da kike min wallahi da iyayena bazasu barta ba , ke bama zatayi abinda kike min ba , sannan duk abinda ke yi wallahi nasani a tunanina idan Kinga babu riba zaki hakura a she wani lasisi kika samu na baje kolin bin mlm ko daren dana zo na fada miki kisna bata da lafiya duk abubuwan da kika binee acikin gidan na gani kuma ni nan da kaina na cire  su  ,ke kanki baki yarda cewa za kiyi  nasara akanmu ba bare ni dana nasan karya kawai malamai suke miki kudinki kawai suke ci , duk abinda zakiyi ya tsaya iya kaina saboda ni na auroki karki yi kuskure da zai shafi kisna dan ita agurinta dake da babu duk daya ne  na gode da abubuwan da kika min  Allah ya saka da alkhairi  suna zaune sai ga fedy ta shigo tana cewa "kawa da alamun aikin wancan malamin ya fara aiki naga har ....  turuss tayi gabanta na faduwa ganin muradi zaune ya daura kafafunsa akan center table yayi crossing dinsu idanunsa na kallon system ta dan juya a hankali inda nawal ke tsaye babu laka ajikinta ta tsira mata ido ,muradi ya rufe system dinsa ya  tashi "ki tattara komai da kika san naki ne ki bita har sai na nemeki ,ya soma ƙoƙarin barin falon ta durkusa bisa gwiwowinta tana kuka dan Allah kayi hakuri ka min rai wallahi bazan sake ba ya fixge karsa ya fice ta kalli fedy ta sake rushewa da kuka "kinga abinda kika janyo min ko kin bani muguwar shawara sai da zuciyata ta haneni amman Kika rinjayi zuciya  gashi kin kaini kin baro dukab yaushe nayi auren da har zan koma gida surutai kawai take fedy na bata hakuri da kyar ta samu ta lalla'bata ta dauki abubuwanta suka fito suka shiga mota suka wuce gida tana zuwa gidansu da kuka ta karasa shiga hankalin mahaifiyata ya tashi ta dinga tambayarta dalilin kuka "na shiga uku fedy ta kai ni ta baro tasa muradi ya kareni "me tayi tukunna take ta fada mata komai "bar shege zai dawo da kansa yace bai fada ba daman duk jinin tsiya sai ya nuna rashin arziki da daddare mahaifinta ya kira layin muradi sai dai yaki dauka har ya gaji ya hakura ya zubawa sarauta Allah ido  kuma cikin satin muradi ya soma ciku cikon barinsu kasar   cikin sati biyu  komai ta kammala kisna taje gida dan yin sallama duk anan suka hadu da sauran yan'uwanta anan ne ma take jin nawal din tana gidansu shine fa ta fara basu labarin fadansu ai babu wanda bai yi dariya ba aunty mufeeda tace" ke kuwa a ina

Chapters

Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login