Showing 474001 words to 477000 words out of 495987 words
Chapter 159 - Cutar Kai Book Complete Hausa Novels by Aysha Bagudo.txt
lu'ulu'u ce agurinka ka shareni na tsawon lokaci sannan ka ɗauki matarka kayi tafiyarka daita batare da sanina ba ? ko fa kirana a waya bakayi ba bare kasan halin da nake ciki amman yanzu kazo kana cewa ni lu'ulu'u ce agurinka this and that babu wani ai na ganeka so kake ka sake rabuwa dani saboda na ......."
" shiiiiiii ...." ya d'aura yatsan hannunsa akan lip's dinta kafin daga baya ya zarce da shafa pink lips dinta da yake matukar qauna yana lumlumshe mata ido , ta bata rai tana hararasa tare matsawa ya matso daita sosai jikinsa ya fara mata chakulkuli nan take ta fara kyalkyale dariya har sai da yaga tana neman sukewa sannan ya barta yace " Kiyi hakuri baby love misali ace na rabu dake yau bazan samu macen da zata soni tsakanina da Allah ba kamarki ,na dade ina tunani akanki nayi zurfin tunani akanki sosai baby love kece kaɗai macen da zata iya zama da Aliyu muradi na har abada , Ina sonki matata Insha Allah mutuwa ce kawai zata rabamu dake ,Kiyi hakuri Aliyu muradi ya 'bata miki rai na tsawon kwanaki amman duk kece sila ai " ya k'arasa maganar yana had'eta da jikinsa ya matseta "ina tsananin sonka mijina ta fada tana kallon kwayar Idanunshi "sona yafi naki baby love .." Shima ya fada yana hura mata iskar bakinsa a'a world best nawa yafi naka ,yayi murmushi kawai yana shafa fuskarta "wace irin damuwa kika shiga a rayuwarki akaina da har zaki ce sonki yafi nawa ? tayi shiru tana cigaba da kallon cikin kwayar Idanunshi saboda ta rasa amsar da zata bashi dan ta soma damuwa da sanin mahimman cinsa bayan ta shiga ha'ula'i rayuwa ".
"baki da wannan amsar ,kisna baki da amsar bayar dan baki taba shiga damuwa mai tsanani ba akaina ? Idanuwanta ta runtse na second biyu sannan ta budesu fesss akanshi tana cigaba da kallonsa tamkar ranar ta fara ganinsa kullum kyawunsa sake fitowa yake , idan suna tare har bata son kifta idanunta akanshi ya busa mata iskan bakinsa a idanunta sannan ya cigaba da magana cikin sanyayyiyar muryarshi " a lokacin dana rabu dake da kyar na iya jurewa rayuwar rashinki ,kuma sai a lokacin na fahimci rayuwa babu ke babban tashi hankali ne ,lokacin dana ji batun aurenki da wancan tana nan daya kusan cutar dani Allah ya taimakeni ji nayi kamar nayi hauka, zuciyata ta dinga quna duk da a lokacin nayiwa zuciyata alkwarin bazan sake tunaki ba saboda a ganina bana sonki amman hakan nan na tsinci zuciyata da shiga damuwa ,na kasa ci na kasa sha na kasa bacci in takaita miki yanayin bugun zuciya ma yaki saisaita idan kika ganni sai al'amarin ya baki mamaki ."
al'amarin daya fi komai d'aga min hankali shine yadda kika dawo cikin zuciyata kika yi kanene duk saukan numfashina da tunaninki yake sauka na kasa hakuri dan haka na lalubo hotunanki dana yi musu mugun ajiya a pc dina na tsura musu ido ina kallonki kina murmushi, sai nima na tsinci kaina da yin murmushi, na ɗauki waya na kira aunty ummi tana ɗauka ko gaisawa bamuyi ba nace "aunty ummi nayi fushi dake haka ma mumy da dady a she kisna aure zatayi aka rasa wanda zai fada min ? "wannan har wani auren da za'a tsaya fadawa mutane ne bare kai ? auren da mumy ta tsine masa haka ma dady kamar yadda kasani wannan auren kawai za'a yisa dan mutane sun bawa mumy da dady hakuri amman sam bada son ransu zaa d'aurasa ba , Kai har yanzu kana son kisna ne ? a lokacin ji nayi kamar nace mata "eh! ina sonki amman sai zuciyata ta gargade da fad'an hakan ta dinga nuna min ai ba sonki nake ba kawai dai dan na amshi budurcinki ta karfin tsiya ne yasa na damu ke ya karasa maganar yana haɗe bakinsu guri ɗaya sai daya tsotsa son ranshi sannan ya zare bakinsa ya cigaba da magana a natse "na sha wahala sosai akanki zuciyata ta shiga rudani kala kala saboda ke a lokacin da ni kaina ban san sonki nake yi ba ,duk a tunanina na damu dake ne saboda budurcinki da haduwar da jikinmu yayi , byn kwana biyu zuciyata ta kasa hakuri na turawa aunty ummi hotonki guda biyu ta what's app wanda mukayi ne a Abuja lokacin dana rakaki sing , daya muna tare daya kuma ke kaɗai kina sanye da bakar riga da mini siket da facing cap tana gama bud'ewa ta turo min da sakon "muradi kana da haunkali kuwa ? take na bata amsa da lafiyata glu ina duba pics dina ne na gansu "to ka gagesu dan basu da wani amfani agurinka tana gama turo min amsa ta sauka online ta barni ina kallonki cikin tashin hankali mai tsanani ..."
Bayan wani lokaci sai ga kiran dady akan kin samu matsala a dalilin wannan yaron da fari kamar nacewa dady kar yayi komai akai kamar yadda ya fada min abinda ke cikin zuciyarsa sai naji zuciyata ta kasa aiwatar da haka , rayuwar mumy da rayuwar da mukayi tare ta dawo min ina jin sonki da tausayinki amman har lokacin na kasa yarda da hakan kullum k'ok'arina na yakiceki a rayuwa dan ko maganarki bana son ana yi min a tunanin hakan zai sa na cireki acikin zuciyarta sai dai abun ba haka bane ni kadai nake iya boye abinda ke raina amman zuciyata cike take da tarin damuwa akanki , babu shiri nasa aka ɗauki manya lauyoyi daga lauyoyin gwanati aka koma kan shari'ar ya karasa maganar yana furzar da numfashi mai zafi daga bakinsa tare da tsaida idanunsa akanta "kin yi galaba a rayuwata da komai nawa kisna sonki a jinina yake bazan iya rabuwa dake ba a daidai lokacin da nake hango tarin soyayyar da kike min ,duk duniya bayan mahaifiyata da mumy kece zaki biyo bayansu babu wanda ya kaini sonki a duniya ." ta kwanta ajikinsa sosai tana tabo wasu wurare ajikinsa batare data san ta aikata hakan ba " har mumy da dady fa kace ? har su nafi su sonki kema kuma nasan haka ne a zuciyarki kinfi sona akansu tayi murmushi tana kanne masa ido daya alamun ba haka bane ........"ya cafki gefen cikinta yana shirin mata chakulkuli tayi saurin cewa "haka ne !! na fi sonka ...ta k'arasa maganar tana dariya "kin taimaki kanki da yau kin gane kurenki a hannuna sarai ta fahimci abinda yake nufi .
Ta numfasa tana cewa "tabbasss kai din masoyi ne na yarda duk duniya babu wanda zai soni kwatankwacin yadda kake min to amman me yasan lokacin daka ganni da yusif madibo ka nuna rashin damuwarka? "baban tashin hankali kenan ya furta a fili yana sakar mata murmushin gefen baki , ai dawowar da nayi gida na ajiyeku na fita gurinsa naje .."ta zaro idanu waje cike da mamaki tana tashi daga ajikinsa da tsura masa ido " yes wallahi gurinsa naje da sauri ta dafe qirjinta saboda tsananin mamakinsa qirjinta na dokawa shima da sauri yace " serious karki ji da wasa muna isa kofar gidansa na gansa yana kokarin shigar da motarsa kai tsaye nace direbana ya sha gabansa na fito daga bayan motata batare dana tsaya rufeta ba na karasa inda yake na soma ƙoƙarin bude murfin motarsa da karfin tsiya fahimtar ko waye a tsaye ya bude yana kokarin fitowa na fixgoshi a firgice yake kallona yayinda ni kuma zuciyata ke min wani irin zafi saboda azababben kishinki na cakumi wuyar rigarsa na soma tafiya dashi ban tsaya ba sai dana yi tafiyar minti biyar sannan na tsaya tare da ingizashi sauran kadan ya fadi na damkosa na rike kafadansa ina kallon cikin Idanunshi ina huci shima tsira min ido yayi bai tsaya tambayata dalili ba dan da alamun yasan laifinsa wanin mugun kallo nayi masa take ya dauke Idanunshi a cikin nawa yana sauke ajiyar zuciya a zafafa na fara magana ina cewa "kayi kuskuren farko a rayuwarka karka kuskura ka sake aikata abinda kayi yau tsayuwa da matar da ba taka ba zai iya jawo maka gagarumin tashin hankali " da fari yadda naga kana ta ƙoƙarin cusa kanka agurinta abun dariya ya bani daga ciki ....."
shiru yayi yana kallona da ganin yadda yake kallona a razane yake sai dai yayi dauriyar cewa "kai wani irin sakaran namiji ne da zakayi wasa da igiyoyin aurenka dake kanta ? "da alamun baka sonta tunda baka sonta me zai hana ka saketa ka bawa masu sonta da....."?ai kafin ya karasa yaji saukar naushi a bakinsa nan da nan sai ga jini a firgice ya dafe bakinsa yana dubana a tsorace "dan girman Allah ka cigaba da bibiyar rayuwarta ni kuma zan tayaka bakinciki barin duniyar da zakayi batare da wa'adi ka sun cika ba , ina kallon yadda ya sake firgita kamar nace kirrri ya kwasa da gudu gbdy ya tsorata dani .
"yanzu sai ka iya aikashi lahira ? share wannan maganar akanki babu abinda bazan iya yi ba ta numfasa tana shafa sajen fuskarsa, dan ma mumy tayi min iyaka akan hukuncin da zan masa if not da nayi kwallo dashi a karshe na karairayashi ,
kallonsa tayi a matukar tsorace "kenan mumy tasan komai ?of course tasani mana shiru tayi tana sanya idanuwanta cikin nashi tana sake jin yadda qaunarsa ke sake huda zuciyarta, "wayyo Allah me yasa na dinga bata lokacina akan musa alhalin ga inda ya dace na bada amanar soyayyata ? ta runtse idanunta saboda bakinciki tarayya datayi da musa kuma sai yanzu take godiya ga Allah da haukan soyayya bai sa ta bashi budurcinta ba ta kai hannu tana shafa gefen fuskarsa "kasan komai daya faru dani tun daga kan batun aurena da musa da kuma halin da na shiga amman me yasa bakasan da zaman su aryan ba su waye ma suka fada maka ?ya ɓalle mata baki yana zabga mata harara tayi saurin rike bakinta tana kallonsa "idan kika sake ambaton sunan wannan kyankyason zaki hadu da mummunar ɓacin raina ..."
naunayen ajiyar zuciya ta sauke hawaye na zubo mata dan taji zafi sosai ya rungumota "I'm sorry karki yi kuka ta zame tana dukan chest dinsa ya sake kamota "okay zoki rama ya fada yana sakar mata tsadaddan murmushinsa "oya ka tsaya na rama take ya tsaya yana runtse Idanunshi tayi sama kadan sai ji yayi tana tsotsan lip's dinsa ya bude Idanunshi yana matseta tare da kai bakinsa kunneta "nasan komai daya faru a bakinsu habibi ne ,ina ganin boye cikin su har zuwa haihuwarsu da dady yayi yasa su kansu basu sani ba har sai dana kasar hawaye ya cika mata ido tuno irin wahalar data sha agurin haihuwarsu suna rungume da juna tana jin kamar ta bashi labarin wahalar data sha taji yana yawo da hannuwansa a sansar jikinta kaɗan kaɗan suka dinga jin sauyin yanayi tsigar jikinsu ya dinga tashi , a hankali yayi sama da rigarta ya sake haɗe bakinsu ya soma tsotsa ta kalli cikin kwayar idanunsa gbdy yanayinsa ya canza sai da yayi dogon zango sannan ya cire bakinsa yana sauke numfashi "ka bari zuwa anjima mana ,bazan iya ba baby love ki bari nayi yanzu marata a cike take alabashi sai na ƙara zuwa anjima ke yanzu bakiyi missing Dina ba ?"nayi mana amman su aunty ummi zasu shigo muyi sallama kai kuma ba gamawa kake yi da wuri ba kana taking time idan ka fara kamar ka samu abinci."ai kin fi abinci mahimmanci agurina da ajiye min abinci gara an ajiye min ke ina ci ina korawa da ruwa ."
"ki duba iya kwanakin da bama tare "nasani kuma ai hakan bai hanaka cin na wata ba ? ta faɗa a hankali tana ƙoƙarin tashi ajikinsa ya fixgota ta fado jikinsa yana sauke wani wahalallen numfashi yana shinshina wuyanta zuwa cikin kunneta "me kika ce ?ki fada min abinda kika fada yanzu ?"nifa bance komai ba tayi maganar a shagwabe tana turo masa baki , bakinsa ya sake kaiwa cikin kunnenta "naci na wata amman a yanzu na fison naci naki dan nayi missing dinsa .lumshe idanuwanta tayi tana sune kanta a qirjinsa saboda kunyar yadda yayi maganar bata sake cewa komai ba , wani irin mamaki rashin kunyarsa take .."
Shiru yayi na second biyu kana ya cigaba da magana " bazan jima ba yanzu zanyi na gama idan nasa a raina kwana zanyi ina yi sex dake hakan ce zata kasance, idan kuma nace awa daya ne to bazan wuce awa ba just give me time ya k'arasa maganar yana zare pent dinta sannan ya sunce belt dinsa ya dan zamo wandonsa kaɗan da boxce dinsa sai ga jijiyarsa ta bayyana wani irin faduwar gaba taji from know where yayi mata diran makiya ta hadiye yawu da sauri qirjinta na cigaba bugawa, jijiyarsa ba dai girma ba, ita tunaninta ma yadda zata d'auko vesilin din hulban da aunty ummi ta aiko mata take, sai dai bata kai ga samu mafuta ba taji ya kamota yana bata umarnin tayi sucking dinsa tayi saurin girgiza masa kai saboda bata taɓa yi ba "bazan iya ba world best zanyi amai, bazaki yi kiyi ba ki min plz ."
a tsorace ta d'aura bakinta dan bata son yi masa mutsu ta soma tsotsa cike da tsoro ai tuni muradi ya soma lumshe Idanuwa yayi sama da rigarsa yana d'aura hannunsa a saman kanta wanda hakan yasa taji joystic dinsa ta sake lumewa cikin bakinta ta koma tana sha kamar tana shan sweet "ki cigaba da sha ina jin dadin yadda kike sha abinda ya dinga faɗa kenan cikin rawar jiki yana sake danna kanta , ita kuwa duk a tsoroce take saboda rashin sabo , numfashi yake fitarwa a hankali yana jin wani irin sanyayyen dadi na ratsa lugu da sako na gangar jikinsa jin jijiyarsa na ta'bo makoshinta yasa ta cire tana dubansa a hankali ya ɗauketa cak ya d'aurata akansa yana kissing din wuyanta zuwa brest dinta sannan yana ƙoƙarin shiga jikinta, take jikinta ya kama rawa kamar mazari ya sauke naunayen ajiyar zuciya tare da kai bakinsa cikin kunnenta "kin fiyye tsoro baby love kamar wannan ne karo na farko da zata shiga jikinki ? bata da girma fa .....? " ta buɗe baki kenan da niyyar bashi amsa taji kan kaciyarsa na kokarin shigarta dan haka tayi shiru tana sauke numfashi jijiyarsa taki shiga kai tsaye kamar koda yaushe duk da wet din da jikinta yayi sai daya saka hannunwansa duka ya matsa bombom dinta tare da ɗan budesu kaɗan sannan ta shige , ai tana shiga taji wani irin dadi ya ratsata hannuwansa duka ya kai kan brest dinta yana murzawa sai daya gama sarrafasu sannan ya maida hannuwansa kan bombom dinta ya dinga matsawa yana shigarta a hankali ."
ta zagaye hannuwanta da wuyansa tana furta "ashhhh wayyyohh Allah !!!! "sorry baby love ya hakuri ya fad'a yana cigaba da gudanar da aikinsa cike da shaukinta a ranta tace "aikin kenan kana ci kana wa mutun sorry da sanya albarka bai kai ga yin reliz ba suka ji knowcking dinsu aunty ummi tayi saurin kallonsa a firgice jikinta na rawa ya kalleta tare da kashe mata idonsa ɗaya tana kokarin tashi ya matseta gam yana shigarta a hankali " karki yi magana bari su gama tsayuwarsu su wuce , ta girgiza masa kai alamun a'a "dan Allah ka bari muyi sallama dasu kar su dauka ....." "ban gane karsu dauka ba ? ya fada yana sake matseta gam yana mai shagwabe mata kamar zai yi kuka "Please baby love yanzu bazaki bari na dan gurjeki ko kaɗan bane ? "Kayi hakuri idan sun tafi zan bari kayi har sai ka koshi kai har sai ma ya fita ranka "kai baby love promise ? "I promise !
"shinkenan but bazaki taba fita a raina ba ya fada yana shafa sumar kanta a hankali , ta raba jikinta da jijiyarsa , ta tashi ajikinsa tana tashi ya runtse Idanuwanshi ya mike ya shiga bayin dake falo ya wanke jijiyarsa yayi alwala ya fito dan idan yace zai tsaya yin wanka zasu fahimci wani abu fahimtarsu ba damuwarsa bace baby love dinsa ce abin dubawa ya dawo falon har lokacin tana nan tsaye tana daidaita numfashinta da natsuwarta , sannan ta sake fuskantarshi yana maida wandonsa ta dawo kusa dashi ta kare masa kallon tsab taga dai stil a hannu yake "ko zaka koma daki ne har su fita dan kamar tare suke da ya Samir "akan wani dalili kije ki bude musu kawai dan babu inda zani ? abinda kika yi babu wacce bata yi acikinsu ta girgiza kai kawai tana furzar da numfashi ta k'arasa ta buɗe musu kofar suna hada ido dasu aunty zee suka sakarwa juna murmushi sannan ta basu hanya suka raba ta gefenta suka karasa shigowa falon daya bayan daya har ya samir , kowacce ta samu guri ta zauna , kallo daya samir yayiwa muradi ya fahimci halin da yake ciki kisna ta koma kusa da aunty zee zata zauna muradi yayi mata wani irin kallo yana cewa "malama ki dawo nan ki zauna ko baki ga itama kusa da mijinta ta zauna ba ? tsam ta mike simi simi ta dawo kusa dashi ta zauna babu kunya ya riko hannunta daya cikin nashi , zahra da mufeeda suka kwashe da dariya "kai muradi baka dama wallahi , wai kai me yasa ko dan kunyar nan tamu baka ji ne ? inji kunyarku akan wani dalili ? a dalilin mu din yayyayen matarka ne , ta bashi amsa da hakan tana murmushi " ai kuwa da nayi aikin banza muddin na kare a jin kunyarku daga nan hirar ta barke a tsakaninsu kisna ta shiga kitchen ta buɗe frigde ta dauko apple's guda goma da yar karamar wuka da ya'yan inibi masu sanyi ta fito ta dawo falon ta jiye musu ta koma ta dauko musu ruwa da