Showing 480001 words to 483000 words out of 495987 words

Chapter 161 - Cutar Kai Book Complete Hausa Novels by Aysha Bagudo.txt

jarunta da karfin  zuciya,  shi kansa  ya  tausaya mata sai dai ya kasa barinta wani   irin qara ta saki jin yana  tabo mata inda bataso  muryarta a sanyaye ta fara magana "dan  Allah  ka  cire  zan mutu  ...." yi  hakuri baby love  sauran kadan nayi reliz  kiyi hakuri yanzu zan gama    da  kin san yadda nake  jin dadinki    baby   love da kince na cigaba ,  babu  wata mace data  kai ki dadi  a duniya ,kin fi kowace mace dadi a duniya ina sonki fiyye da yadda nake son rayuwata Allah yayi miki albarka ! Allah yayi miki albarka !! sambatu kawai yake furtawa yana saka mata  albarkan data tsana.."

  shiru  tayi  kawai  hawaye na gangaro mata  yana  samun  natsuwa  ya  barta  ya  koma gefe yana  mayar  da numfashi  ,itama numfashi me zafi  take fiddawa  da  kyar  idanwaunta  na runtse,   zazzaɓi  mai  zafi  ne ya rufeta  sai  rawar sanyi take  daga  kwance da take ya ɗauketa cak  suka   shiga  bayi  tare suka  yi  wankan tsarki   ya  natota   acikin  towel ya  fito  ya  shiryata  ya kwantar  daita  akan  bed sannan  ya shirya kansa  ya  hau  kan gadon ya  kamota  jikinsa  yana mata  sannu nan  yaji ilahirin   jikinta  ya ɗauki zafi  sosai  fiyye d'azu gashi  jikinta  ya ɗan  sake  alamun  gajiya atare  daita   tana  fitar da  numfashi  kasa kasa , da  sauri  yaje  ya  kawo mata  maganin  zazzaɓi da ciwon jiki dan ya lura da  kyar  take motsa jikinta   ya bata ta sha ya sake   kwantar  daita tare da  lullu'be   gbdy jikinta da bargo  iya  kanta kawai  ya  bari a waje ya d'aura  hannunsa  ɗaya a  kan  sumar  kanta  dake hargitse   ya fara shafawa  a  hankali  yana mata  "sorry  dinsa na gado   tana  jinsa  tayi masa  banza  taki kulashi saboda  numfashi ma da kyar  take  fitarwa bare aje ga magana ."

shi  kuwa  kallonta kawai  yake yana mamaki  irin  ni'imar da Allah  yayi  mata  zumarta  akwai dad'i a tun  farkon aurensu ya fahimci  haka  ,bai  sake sanin  mata  suna  suka tara  ba  sai  da suka zamo  su  biyu agurinsa   ,tunda yake  auratayya da nawal bai  taɓa  jin zumarta kamar  ta  kisna ba, amman  dai  tana  da daidai  nata  but na  kisna  daban ne  , kisna mace ce   har  mace,  mace ce da  duk wani  namiji  zai sota   iya  cikar mace ta cika  har  ta zarta , ni'imarta  ta dabance da sauran  mata ga tsafta ciki da waje  ko'ina ajikinta kamshi ne na musamman    ke tashi da tsuma zuciya ,hamdala yayi   da  bai  cutar da kanshi   ba  gurin dawo daita rayuwarsa , wani qaunarta  yake  ji yana qaruwa.  tabbass idan babu  kisna  a rayuwarsa bazai iya rayuwa ba , sai daya  ga  bacci ya ɗauketa  sannan  ya  tashi ya  fita zuwa part dinsa   dake   hade dana  nawal   yana  shiga  nawal  taji ajikinta dan nan  take  zuciyarta  ta amsa ta shiga  bugawa  da  matsanancin  karfin gaske   kamar  ta  tashi taje   garesa  sai kuma   taki   tashi  ta cigaba da zaman   jiran   fedy dan tayiwa  kanta alkwarin duk  runtsi  duk wuya sai ta  raba  tsakanin  kisna da  muradi  ,sai  kisna  ta bar rayuwarsa  gbdy , dan dole   ta   barsu  suyi rayuwarsu  kamar  yadda suka  tsara  ita  dashi kaɗai   zasu rayu muddin rai , dan  haka  zata iya yin komai akan wannan sihirtaccen   soyayyar  da yake  ma kisna   a yanzu ,  domin a yanzu   itace  matsalar  rayuwarta  zata  iya  sadaukar da rayuwata  dan raba tsakaninsu  sai dai kowace  ta  hakura dashi  duk  maganar  da  take  a fili  take yinsa saboda ta kasa hakurin  yinta   a zuci bayan  ya  dauko system  dinsa  kamar  ya shiga su gaisa sai kawai  ya fasa dan baya son damuwa ya kuma san muddin ya shiga sai ta kusan  kasheshi da matsalolinta, juyawa yayi  ya  fita  ya koma part din kisna ."

a parlour  kisna  yayi  branch  ya soma shigar da sakonni masu  mahimmanci  can wayarsa tayi ringing ya d'auka ya manna a kunne  yana cigaba da aikinsa "wa'alaikis salam ya furta a natse sannan ya cigaba da magana "alhamdulillah mumy ina kokarin na karasa shigar da mahiman bayanai  ne  na kiraki fatan duk kuna lafiya?  subhanallah me ya same aryan  okay inshaallahu gani nan zuwa nan da minti goma  amman dai kamata yayi a qara masa ,  to  shinkenan  sai na shigo suka yi  sallama ya karasa aikinsa ya shiga d'aki  inda kisna ke kwance ko numfashi bata iyawa har saman gadon ya hau yana riko laulausan tafin hannunta cikin nashi yaji zafi  ya sake , saurin tarairayota yayi yana kallonta ya taba wuyanta zuwa qirjinta  yaji wani irin zafi ya ratsa tafin hannunsa saurin kwantar daita yayi yana mata sannu  ya shiga bayi ya fito  rike da roba  dake dauke da ruwa da  karamin towel ya fara goge mata sansar jiki  ganin yadda numfashinta yake  fita da kyar ya kai bakinsa ya haɗe da nata  ya dinga tsotsa dan saisaita numfashinta duk dai ita bata so hakan ba dan gbdy tsoro jarabansa  take ,  mutun sam bai gajiya sai taji ina ma irin  rayuwar aurensu na farko suke sam baya damuwa da wani sex iyakarsa daita romancing  amman yanxu ya maida ita kamar  wata machine  wannan ai sai  ya zuge mata ni'imar da yake fadan tana da, kamar ta fixge bakinta sai dai babu dama abinka da jarumi kuma ɗan kwallon  ita kuma jiki babu kwari ."

a hankali ya dinga tsotsar bakinta  har numfashinta ya daidaita ta dawo tana saukewa a hankali wunin  ranar yana tare daita yana lalla'bata da bata kulawa gbdy ya manta da  batun aryan  bashi da lafiya  ,dan  gbdy hankalinshi na  kan  kisna alokacin ,
sai   dai  duk  tattali da kulawa da yake bata    zazzabin yaki barinta  sai kukan  ciwon maranta ciwo take masa dan  haka yayi tunanin  gara  ya dangana hospital daita sai  dai  sai hakuri  yake  bata  "I'm sorry baby love duk nine na  haifar miki da ciwo yi hakuri yanzu zamu hospital bazaki kwana da wannan ciwon ba  ..." 
ya ɗauketa ya fito daita a lokacin da biyar da rabi ta buga  ya sakata cikin mota ya kwantar mata da kujera  ya jinginata yana  mata sannu lumshe idanuwanta kawai tayi ya zagaya da  sauri ya shiga mazaunin  direba batare daya kira direba ko bi ta kan  escout  dinsa ba ,  suna kokarin fita motar nawal na kokarin shigowa  gidan  ganin motarsa ce tayi  saurin yin baya  har sanda ya wuce  nan taji wata mummunar faduwa gaba sai dai ta sanyawa jikinta jarunta ta shigar da hamcin  motarta ."

yana tuki yana  mata sannu sannan yana mamaki  nawal  karfin halin nawal a cikin zuciyarsa "lallai yarinyar nan ta bala'in raina shi  ,fita  ma tayi batare da neman izininsa ba to ko gidan uban taje?  da wannan tunani ya karaso asibiti , ya fito ya bude murfin bangaren da take ya cicibota ya rungumeta , hankalinsa yayi matukar tashi jin tana furta zan mutu wayyo marata , daya sanin kusantarta da  yayi da safe yake  "Please ki daina furta mutuwa idan kika mutu nayi yaya   byn kece mahadin  rayuwata ?  yana tafiya tana  sambatu   ya nufi cikin hospital  da   ya badamasi  ya fara cin karo yana  tafiya yana  kallon fuskarta yana  mata  sannu"kiyi hakuri mun zo inda magani yake zaki samu sauki cikin kankanin lokaci   mutane sai  kallonsu  suke sun burge mutane   sosai  dan kulawarsa mai tsayawa  a rai ce ita kanta sai data ji kashi ashirin acikin ciwon ya ragu   ba tare da bata lokaci ba ya badamasi  ya hadasu da doctor   faiza  suka shiga office dinta yajawa kisna kujera ta zauna tana runtse idanunta doctor    ta fara da  tambayar ta  yanayin yadda take ji  da kyar kisna  take fada mata yadda take ji" yaushe rabonki da ganin period dinki ?tayi shiru  tana fidda numfashi da kyar muradi ya tsura mata ido yana kallonta yana shirin yin  magana yaga ta  motsa  bakinta "junuary  26 ya kamata na gani  sai  dai gashi  har march 14 yanzu   bai  zo ba  ,kafin doctor  tayi komai ta  bukaci  ta hau saman gado zata dan dubata  "bazan  iya hawa  ba,ta fada da kyar  muradi ya ɗauketa cak ya kwantar daita yana cewa "meye amfanina  ? .

yana tsaye akanta yana mata sannu yayinda likita  ke aikinta cikin kankanin lokaci ta fahimci  kisna na dauke da ciki  har ta gama mata  scan muradi na tsaye  sannan tace ya sauko daita ya zaunar daita yana lalla'bata kamar kwai  suna zaune har magarib ta kawo kai doctor ta nade  result a cikin envelope tare da zagayowa kan kujerar ta ta mika masa envelope din tana cewa   "congratulations matarka na dauke da ciki har na tsawon  wata biyu juyowa  yayi  da sauri ya fuskanci  kisna yana sakar mata murmushi  tare da   rike hannuwanta duka cikin nashi can kuma ya kai hannu ya tura cikin rigarsa yana shafa marata "Allah na gode maka da ka sake nuna min wannan rana kisna dauke  da cikina na gode  na gode !!! a she zan sake ganin wannan ranar ?ya rungumota gbdy  kamar zai mata numfashi saboda tsananin so da farinciki "tabbas kece mahadin rayuwata kisna rayuwar da babu ke babu farinciki "me kike son nayi miki ?ki fada min duk abinda kike bukata zan miki shi ya karasa fada yana sausata rikon da yayi mata hawaye ya zubo mata na tausayin kanta dan baza taba manta irin wahalar data sha a haihuwar su aryan ba amman duk da haka tayi karfin halin cewa "bana bukatar komai daga gareka da wuce kulawarka da soyayyarka ,sannan duk runtsi karka canza min daga yadda kake wannan shine abinda nafi bukata "bazan taba canza miki ba , inshaallahu zaki cigaba da rayuwa dani cikin tsananin farinciki da kulawa  amman duk da haka ki fada min abinda kike so wallahi zan miki kuma zan siya miki koda ya kai mizanin kudin dake cikin asusuna ya k'arasa maganar yana  lumshe idanunsa tare da  kai lip's dinsa daidai bakinta  "thank you so much baby love da  wanna farincikin da kika bani itace tayi karfin halin janye jikinta kar yayi abun kunya abgaban doctor ."

ya juya ya kalli doctor yana mata godiya tayi murmushi "ka dan rake kusantatar idan ba haka zaku iya rasa babyn saboda shine ma ya haddasa mata  jin ciwon mara naunayen ajiyar zuciya kisna  ta  sauke a ranta tace"shinkenan sauki yazo min daga Allah "shinkenan doctor zaa kiyaye   doctor tayi rubuce rubuce sannan ta basu farar laida da wasu magungunan suka yi mata sallama suka dauki hanyar dawowa gida tun a hanya ya kira samir da sadiq  ya sheida musu  da aunty ummi ai kuwa sun ji dadi sosai suka tayashi murna yana shigowa gidan ya  kaita ɗakinta yana lalla'bata ya tambayeta abinda zata ci "indomie " ta fada muryarta can kasa  amman kar a saka  komai zallarta  kawai nake so , ya juya ya fita zuwa kitchen  yana fita ta sauko ta shiga bayi tayi alwala ta fito tayi sallah magrib da isha'i ta koma kan gado ta kwanta    da kanshi ya dafa mata ya kawo mata ya ajiye akan karami stood ya d'agota zuwa  jikinsa sannu kinji baby love ta gyada masa kai , a baki ya dinga bata har ta kawar da kanta ya bata magani ta sha "muje kiyi alwala kiyi sallah ,nayi ta fada da kyar ya kwantar daita ya fita zuwa gidan mumy duk farincikinsa kasa fad'awa mumy da dady yayi hakan ya tsinci kansa da jin kunyar fada mata .

ya zauna kusa daita ya daura hannunsa kan nata  "mumy ina yini murmushi ta sakar masa tare da dafe hannunsa dake kan nata ta kallesa da kyau taga yanayinsa yana cikin farinciki  byn sun gaisa ya tambayi jikin aryan mumy tace "yana  daki   yaji  sauki sosai "Allah ya qara sauki lumshe idanunsa yayi ai tun lokacin da muka yi waya  naso zuwa duba jikinsa to itama kisna bataji dadi  sai da muka je hospital "ya rabbi to ya jikin nata ? "alhamdulillah taji sauki yayi maganar yana shafa keyarsa Allah ya bata lafiya  tashi yayi yana cewa "ameen ya  shiga dakin mumy inda su aryan suke,  kwance yaga aryan duk ya zuge yayinda arif ke rubutu  a takarda aryan na daura idanushi akansa ya soma kwabe fuska alamun zai yi kuka muradi ya zauna yayi crossing legs dinsa ya dagosa ya daurasa akan cinyarsa "sannu babana ya jin naka ?naji sauki sannu kaji yace "to! ganin aryan kwance ajikinsa shima arif  ya rarrafo ya kwanta akan kafafunsa yana cewa "papa Ina mumymu take ni ina son ganinta ka kaini na ganta ta gudu ta barmu  yayi shiru tare da  tsura musu ido ,sun saba da mahaifiyarsu sosai fiyye da shi ganinta kawai nasasu farinciki kuma yasan rashinta ne yasa aryan ciwo yaji kamar ya wuce dasu amman ya kasa   ganin  sune ke ɗebewa   su mumy   kewa  , haka yayi ta jin shirmensu na tsawon lokaci sai karfe goma ya bar gidan yayiwa mumy sallama ya  koma  gida  kai tsaye bangaren nawal ya shiga  tana ganinsa ta hau shan kamshi dan  tasan cikin kwana  biyu  kacal zai dawo tafin kafafunta sai yadda tayi dashi  kamar yadda mlm ya fada musu tun sgjigowarta ma ta fara aiwatar da wasu ayyukan da'aka bata ."

ya tsaya akanta yana magana can kasar makoshi  " da izinin wa kika fita daga gidan nan  ? an daukeni da darajan da zan tsaya tambayar wani izinin  fita ne ?ta bashi amsa da haka yayi shiru kawai yana nazarin maganarta batare da yace uffan ba " ka fadi wata maganar ban da maganar  fita dan daga yanzu na dinga fita duk inda raina yake so kuma babu wanda ya isa ya hanani dan ... "Enough nawal ya fada a tsawace yana mata irin kallo tare da nunata da dan yatsa  , ni saaniki ne da zaki fada min haka ? Ko  kuma ance miki  ina jin  tsoronki ne?   ki shiga hankalinki fa  tun wuri sannan  ki dawo da hankalinki jikinki dan ni ba lusarin namiji bane nasan abinda nake sannan   ba a gidana zaki dinga fita  a sanda kika so ba sannan ki dawo a  sanda   kika ga dama ba ,wannan ya zamo karo na karshe da zanga fitarki daga gidan nan  batare da sanina ba  sai magana ta karshe bazan samu damar kwana anan  ba  saboda kisna bata jin dadi   "  shiru  tayi tana sauraronsa  zuciyarta na wasi  wasi abinda ya fada tasan wani sabon makirci ne kawai ta sake kirkirowa  amman dake tasan abinda zai biyo baya  sai kwabe baki  tayi  tace "babu komai Allah ya bata lafiya tana gama fadar haka ya juya ya shiga  part din kisna  yayi wanka  ya sako jallabiya fara  sol  bai fesa turare ba saboda  kisna tunda yasan yanayin cikinta tun yanzu zai fara  kiyaye lafiyar cikinsa ."

   ya shigo  d'akinta ya  kwanta  a bayanta  tare da  juyo daita suka fuskanci   juna  atare suka sauke numfashi muradi  ya  tsurawa  kisna ido na tsawon minti goma can sai ga  hawaye na gangarowa  a Idanunshi  tuno irin gwagwarmayar da'aka  sha akanta  karshe yace" daman  ance bayan wuya sai dadi "kingani  ko hjy kayi rayuwarmu na cike da al'amura masu al'ajabi  Ubangiji ya jarabeni akanki kuma nayi hakuri na kar'ba  rayuwar daya nufeni da yi ,   nayi tawakkali,  nayi  juriya sai ga ubangijina yayi  min kyakkwar  sakayya kina sona  kuma zaki sake bani  farincikin dana fi buƙata  a rayuwa kinga ma min komai kisna  ta runtse idanunta na second  biyu sannan  ta budesu  fesss akan fuskar   masoyita ,  sai dai ta kasa furta masa komai  illa  ta  cusa kanta a qirjinsa , matsota yayi  sosai  ya rungumeta tare da lullu'be su da bargo a hankali suka dinga sauke numfashi atare kafin daga bisani bacci yayi awon gaba daita  ranar kam tayi bacci  sosai  kamar  tana aljana saboda babu abinda yayi mata ."

washegari ta tashi  da  dan kuzarinta ba kamar jiya ba , sosai ya dinga ji daita dan ji yake duk mutanen duniya bayansa zasu biyo a farinciki godiyarsa ga Allah bazai misaltu ba bayan kwana biyar wanda ya kasance weekend  sai ga ahlina mumy  sun zo gbdy  har da  sadiq da matarsa  babu  wanda  bai nuna murnarsa  ba a can falo  suka  zauna  bisa kafeta suna  zabga  hira zuciyoyinsu a wanke sannan  cike da farinciki muradi ya zubawa kisna ido kamar zai cinyeta cikin  wata  irin sabuwar qauna dake shiga kowane  sako na zuciyarsa   tayi  kyau duk da cewar tana dan jin jiki aunty ummi suka kebe da  kisna "karki ce dan kin samu ciki zaki guji mijiki akwai dabarun da zaki taimaka masa dashi kisna ta yatsina fuska tana cewa  "ai doctor ma tace abarni na huta zuwa wani lokaci "maganata dai tana kan hanya doctor  tace ki huta shi haka zai zauna yana kallonki ? "to ba yana da wata matar ba yaje gurinta mana  burina yayi ko sati ne a bangarena kuma yayi dan haka zai iya komawa can "kinji mara wayo ki dai maida hankali gurin kula da miji tsafta gida data jiki  da kuma iya  girki  masu dadi  ,duk ina iya kokarina  kuma inshaallahu bana tunani zan kasa ,nawal kuwa tasan baki da lafiya naga har yanzu bata shigo ba alhalin bangarenta muka fara shiga ?"wallahi ban sani ba ni bana ma son tasani bare  ta shigo min kowa ya zauna matsayinsa dan ko fuskarta bana qaunar gani "a'a kisna kishi fa ba hauka bane ko ita bata zo ba ke kije mana  zaman lafiyarku shine kwanciyar hankalin mijinku bugu da kari rashin maganarku zai iya haddasa muku gaba mai tsanani karki biyewa  sharrin zuciya  kinji autar mumy ku dinga gaisawa bazai rageki  da komai  ba ,nasiha sosai aunty ummi  tayi mata wanda bata sani ba duk a kunnen muradi tayi sa yaji dadi sosai kuma yayi alfahari da samun yar'uwa  kamarta , daman ya za'a yi zuri'ar mumy su zamo masu mugun hali ? gbdy kyawawan halayenta  na mumy shiyasa a kullum mumy  ke nuna musu mahimman cinta after her is aunty ummi haka ya badamasi shiyasa basa wasa da  umarninsu duk abinda suka yanke  shi za'a yi   , sai  gurin yamma  suka fito dan barin  gidan  kisna na biye dasu aunty ummi na fada tasa a nemo mata bluesel vesilin wanda zata dinga yiwa muradi massaging

Chapters

Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login