Showing 327001 words to 330000 words out of 495987 words
Chapter 110 - Cutar Kai Book Complete Hausa Novels by Aysha Bagudo.txt
?"
"wannan wani irin iskanci ne zaka wani matse mutun ? A hankali ya kai bakinsa daidai saitin kunnenta ya soma rada mata magana cikin sanyayyiyar muryarshi mai tsananin kashe jiki "iskanci ya kai wanda kike yi da wancan stupid din a fusace tace "karka sake zaginsa dan ya fika dari bisa dari agurina .."shiiiiiii ........"ya daura yatsansa akan lip's dinta sannan ya fuskanceta sosai tayi saurin runtse idanunta saboda qirjinsa dake bude kwance da gashi sai kanshi yake a sanyaye ya kalleta yana busa mata iskar bakinsa mai zafi "a natse ya cigaba da magana "Kisna ba wai sakinki ne bazan iya ba zan iya sakinki koda saki dari kika nema daga gareni amman abun dubawa halin da ahlinmu zasu shiga a dalilin sakin "ni babu ruwana da wani hali zasu shiga kowa tashi ta fesheshi ni dai burina ka sakeni "shinkenan naji zan miki abinda kike so sai dai kin kara min lokaci bana son su fahimci matsalar daga gurinki ne" tayi shiru tana sauke numfashi batare da tace komai ba "Kisna zanyi tafiya zuwa amerca tafiyar zata daukeni a qalla watannin uku zuwa biyu ina fatan baki da wata matsala kuma ina son ki duba gidan nan duk abinda babu ko bai miki ba sai a canza miki ko a kawo miki ,ga atm dina nan zan bar miki idan kina bukatar kudi ,ya karasa maganar yana furzar da iska "ki kula da kanki very carefull don bana son yawo ban yarda da fita ko'ina ba zansa mumy ta kawo miki masu aiki ko guda nawa kike so ya karasa maganar yana matsota sosai kamar zai shige jikinta On-expecting taji ya tallabo kanta ya matseta da qirjinsa gam ya haɗe bakinsu guri daya yana hura mata numfashi da iskar hancinsa cikin tsananin gigita da tsinkewar zuciya da tsoro ta bude idanunta tare da kyarma jiki ta kalleshi saurin cije haƙoranta gurin guda tayi tana fidda numfashi sama sama Idanunshi ya runtse da karfi ya sake matseta da bango yana shafa laulausan gashin kanta da suka bayyana a dalilin hular kanta da yayi baya , ganin taki bashi hadin kai ya toshe mata hanci nan take ta bude bakinta ya sake matseta sosai nan da nan numfashinta ya soma fita da sauri kamar ya cire bakinsa ganin tana kokarin sume masa amman yaga gara ya nuna mata ba wancan sakaran saurayin nata kadai ya iya abinda yasa ta kasa rabuwa dashi ba cikin kwarewa ya shiga tsotsar bakinta yana yawo da harshensa cikin bakinta yana haɗawa da haƙoranta da lip's dinta na sama dana kasa yana tsiyaya mata miyon bakinsa babu yadda ta iya haka ta dinga hadiyewa saboda numfashinta dake barazanar daukewa ,wani irin salon shan baki yake mata yana sauke numfashi tamkar zai cire mata baki da haƙora ya dinga sarrafa bakinta ya sa hannuwanta duka yana kokarin kwatar kanta cikin tashin hankali ya haɗe hannuwanta ya rike gam dole tayi luf ajikinsa shi kuwa wani irin dadi yaji yana ziyarar jikinsa harshenta akwai laushi haka ma lip's dinta shiyasa ya kasa barinta ya cigaba da tsotsar bakinta cikin natsuwa yana tsotsa yana fitar da wani wahalallen numfashi a qalla sai daya dauki sama da minti talatin yana tsotsar bakinta sannan ya saurara mata aiko yana sakinta ta tattaro miyon bakinta ta tofa masa a fuska tana haki tace "Allah ya isa bazan taba yafewa ba dan iskan kawai tana gama fadar haka ta kwasa da gudu tayi hanyar bayi dake manne da parlour ta durkusa ta dinga kwakulo amai ya karaso ya tsaya a bakin kofar tare da zuba hannuwansa duka cikin aljihun wondansa yana kallonta hankalinsa a matukar tashe ransa idan yayi duba to ya gama ɓaci a zahiri ake iya hango ɓacin ransa
tun tana kwakwalo aman har na gaske yazo ta amayar da duk wani abinda ke cikinta sannan ta wanke bakinta da fuskarta ta d'ago tana kallonsa a wulakance shima ita yake kallo ga jijiyarsa ta cika masa wando dan gaba-daya ya tsokanowa kansa sha'awa ga bakinciki abinda tayi masa dan har lokacin bai goge yawun data tofa masa ba tsaki taja tana watsa masa kallon banza ta raba ta gefensa zata wuce taji ya cafki tsintsiyar hannunta jikinsa na wani irin rawa ya soma tafiya daita "zaki san ke karamar yar iska ce , yau zan nuna min waye Aliyu ,yau zan zuba miki abinda bazaki iya zubar wa ba a zuciye ya nufi hanyar ɗakinta yana shiga ya cillata saman gadonta yana haki ya hau cire rigar jikinsa ta duro a gigice tana ihu haɗe da kiran sunansa "ya ali Please mana ...."
Mmn sudais
[7/19, 5:33 PM] +234 803 631 5951: 💗💗💗💗💗💗
CUTAR DA KAI
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
Page 48
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan littafin na kudi ne ,mai bukata karanta shi zai tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number alert +234 803 238 4602 domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne . "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi za'a iya tuntu'bar Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos lace da kamfala ,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da chiganvy, voyal lace duk akan farashi mai sauki ,ga mai bukatar siyan ɗaya ko sari yayi magana ta wannan number 08059623096.
"Please fa kika ce ? "ni zaki tofawa miyo akan na sha hakina ?" hakina ne fa kika bi na banza ma bare ni mijinki da sadakina ke kanki ?" ya k'arasa maganar yana wurgi da rigarsa ya soma ƙoƙarin hawowa sama gadon "Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un ta furta gabanta na wani irin faduwa da matsanancin karfi tayi saurin ja baya da sauri ta hade rai sosai jikinta da bakinta na rawa tace "banason wulakaci fa da cin mutunci dan Allah ka fita a dakina idan kuma ɗan miyon dana tofa maka ne ka tsaya na goge maka " ya watsa mata wani banzan kallo wanda yasa hantar cikinta kad'awa ,ya kai mata cafka ta zille ta sauko kasa jikinta na sake ɗaukar rawa yayi saurin isa bakin kofar dakin ya murda key tare zarewa yana kallonta tamkar mayunwanci zaki .
ganin gabadaya yanayinsa ya canza ya kara tsorata dan qirjinsa har wani sama sama yake ,a hankali ta soma jujjuya masa hannu tamkar yadda yara ƙanana ke yi muryarsa a dake yace "Zaki yarda ta girma da arziki ko kin fi son nayi da karfina ?" nan take ta girgiza masa kai tana yarfe hannuwa sannan ta daurewa zuciyarta tare da aro jarumta ta sanyawa jikinta tace "banason iskanci da wulakacin fa wai bana fada maka ni din sauran wani bace , me zakayi da abinda wani yaci ya rage ? "ni din mazinaciya ce wacce ta sha yin zina ba sau daya ba sau biyu ba har ciki nasha cirewa musa me zakayi da mazinaciya wacce ta sha cire ciki ? " dan Allah ka rabu dani banason damuwa dan ko iskanci zanyi bazanyi da kai ba saboda banasonka " karki damu ai nima banasonki nake ba zan dai cire miki kwadayin bin wancan dan iskan da kikeyi ne " .ya karasa maganar yana fixgota gaba-daya ta zubo jikinsa tana kwalla kara mai sauti .
ya tsurawa fuskarta Idanunshi da suka gama rikidewa cike da tsananin ɓacin rai "uhmmmm zaki yarda ki samarwar kanki sauki ko kuwa nayi amfani da karfina ?"
Sake girgiza masa kai tayi tana kokarin fixge jikinta a nashi ya dauke cak sai kan gado , ta tashi a gigitaccen tana sakin wani razannaniyar ƙara mai sauti " wayyyohhly ka tsaya ka bari na goge maka miyon ..." wallahi zan goge maka ko da bakina kake so zan goge maka amman dan girman Allah kayi hakuri karka yi komai dani zan goge maka " ta karashe maganar cikin tsanani kuka ya sake ɗaukarta ya makata akan katifa nan fa suka shiga dambe idan ya rikota ta nan ta zille " kika bi wancan ɗan iskan markwashenshen ma bare ni yayi maganar yana ƙoƙarin cire wondasa ta sake yunkurawa ta mike tsaye jikinta kyarma kamar mazari zuciyarta na wani irin dokawa tamkar ana buga mata guduma , cikin fita haiyaci yasa kafa ya hard'eta ta zube kan katifa "wayyo Allah dan Allah karka cire kayanka a gabana wallahi ban san komai ba karya nake maka ban taba yi zina ba , dan girman Allah kayi hakuri karkayi iskanci dani , Karka kayi !!! gaba-daya rashin kunyarta da tsiwanta sun kare sai tsananin tsoro da firgici ne atattare daita ,sosai tsoro ya shigeta jikinta ya dinga rawa kamar mazari tana kuka tana rokonsa daga karshe ta tsaya guri daya ta dawo tamkar gunki tana kallon muradi haihuwar uwarsa da ubansa idanuwansa sun canza kala ya dawo tamkar garwashin wuta cikin zafin nama ya soma da sarrafa albarkatun qirjinta a gigice ta sauke wani wahalallen numfashi tare da buge masa hannu tana cewa "dan girman Allah ka daina wallahi bana.... .." bai bari ta karasa ba ya haɗe bakinsa da nata ko kaɗan ba yaji baya gani dan har wani duhu duhu yake gani a Idanunshi na ɓacin rai zuciyar nan ta rufe tazo wuya ganin da gaske yake saduwa zai yi daita dan tuni ta lura ya gama fita haiyacinsa , yasa ta soma tutturesa tana dukan qirjinsa da hannuwanta duka dan bazata iya jurar sakoninsa da yake aika mata dashi ba , ta dinga dukansa tana yakushinsa hade da cizo ,shi kuma sai aikin tsotsan brest dinta yake yasa kafafuwansa ya ware mata kafafuea tare da tokareshi ,
gajiya tayi da dukansa da cizo ta kyalleshi saboda bai ma san abinda take yi ba, a hankali hawaye suka dinga bin kuncinta babu abinda take sai kuka shi kuma zuwa wannan lokacin ya rungumeta gam ajikinsa yana addu'ar saduwa da iyali tare da kokarin daukar hanyarsa cikin tsanani tashin hankali da bakinciki sai dai jin kofar yayi gam a kulle alamun ba'a taba shiga ba ya ɗan yunkura ya sake shigarta still yajita gam tsayawa yayi yana tunani qirjinsa na luguden bugawa da sauri sauri , yayinda kisna tuni ta sadaukar da rayuwata garesa dan numfashi ma da kyar take fitarwa saboda karfin daya sakar mata a qirjinta ,
bangaren muradi kuwa kamar ya tashi ya barta domin dai ya fahimci da gasken bata taɓa aikata abinda kowa ya dade yana tunani akanta ba kuma abinda ita da kanta ta sha fada akan ta bawa musa kanta yafi sau babu adadi duk da bai taba aikata zina arayuwarsa ba ya yarda kuma ya amince da wannan hanyar ba'a taba shigarta ba , jin ya tsaya batare daya shigeta ba yasa kukanta ya ragu ta dinga fidda numfashi sama sama tana furta"wayyyohhly Allah qirjina ka tashi qirjina ciwo .." sama yayi da qirjinsa kaɗan yana shafa sansar jikinta tare da mammatsa mata jiki, gaba-daya haushinta da yake ji ya juye zuwa tausayinta sai dai baya jin zai iya barin tausayin yayi tasirin a zuciyarsa da har zai d'aga mata kafa daga niyyarsa ."
Harshensa ya zira cikin kunnenta yana hura mata iskar bakinsa , a hankali ya dinga wasa da sansar jikinta yana tsotsan cikin kunneta wani irin yanayin ta tsinci kanta ciki mai wuyar misaltuwa muryata a shake take furta kalmar "wayyyohhly Allah karka min komai wallahi bazan sake ba duk abinda kake so shi zan dinga yi ni dai burina ka barni karka yi komai dani " shi kuwa ina baya jin zai iya saurara mata wani irin salon dauke hankali yake aika mata cikin tsananin bukatuwa , tayi shiru a manne ajikinsa tana amsar sakoninsa masu sanyaya sansar jiki gaba-daya duk tsigar jikinta sun mike tsaye ta sakankace dashi ta saki jikinta a tunaninta iya wasan kawai zai tsaya
bakinsa ya zare cikin kunneta ya sake maidawa cikin bakinta yana tsotsa tare da lip's dinta nan fa ta shiga turesa amman ina yafi karfinta wasanni kawai yake daita wanda suka sa ta kasa komai kafin
ta ankara sai ji tayi ya sake ɗaukar hanyarsa nan fa sabon dambe da kokuwa ya tashi ta kasa jurewa ta dinga cizonsa da yakushinsa da iyakacin karfinta amman duk a banza yaki barinta wani irin zafi taji ya ratsata hade da azaba yasa ta sake fita haiyacinta da iyakacin karfinta ta shiga tureshi tana ihun kiran sunan mumy amman ina ta kasa kwatar kanta dan Aliyu ingarman namiji ne mai karfi ne da zamakunta ko namiji dan'uwansa bai isa ya kara dashi ba bare mace, macen ma irin Kisna kokuwa sosai sukayi kafin daga bisani tana ji tana gani ya shigeta ya maidaita cikakkiyar mace sosai, wani irin kuka Kisna keyi mai taba zuciya , ya rike ɗan ƙaramin kugunta ya dinga zuba mata jijiyarsa son ranshi baka jin motsin komai a d'akin sai na saitin numfashinsa da gunjin kukanta shi kuma sai faman aikin sarrafata yake yana danna mata joystick dinsa yana bambamce mata tsakanin aya da tsakuwa".
"Awa daya awa biyu har uku duk suka wuce amman muradin na saman ruwan cikinta bashi da niyyar tashi akanta tun tana fahimtar dare ne har tazo sai a hankali bata fahimtar komai sannan bata gane komai saboda tsananin mugunta irinta muradi sai dab da karfe ukun dare ya barta bai tausaya mata ba sannan bai yi tunanin ita din budurwa bace mutuwa tayi suma tayi oho bai sani ba shi dai aiki kawai yake sai daya ta 'bata sannan ya fahimci irin barnar da yayi , yarinyar ce akwai rashin kunya ga tsiwa , yaso ya tausaya mata amman daya tuna raini yake son fitarwa a tsakaninsu sai ya cigaba da aiki gaba-daya jikinsa ya jike sharkaf da gumi tamkar an masa wanka da ruwa , duk aikin da ac a dakin yake hakan bai hana gumi sake tsatsafo masa ba .. ..
bayan ya sauka akanta ya shiga bathroom dinta ya dibo ruwa ya sheka mata ta dawo haiyacinta a firgice daga suman da tayi ya dauketa cak tamkar yar baby yayi bayi daita da kanshi yayi mata wanka ya fito daita rungume ajikinsa duk jikinta ya sake ko hannunta bata iya motsawa sosai sai numfashi kawai take fitarwa da ajiyar zuciya ya zaunar daita akan kujera ya canza zanin gadon daya ɓaci sannan ya sake ɗaukarta ya zaunar daita tare da janyo pillow yasa a bayanta ya jinginata ya bata magani rage radadi ta sha sannan ya kwantar daita tana wani irin kuka mai taba zuciya da ban tausayi a hankali muryarta ta fito tana rawa "zan sha ruwa ya mike ya fita ya dauko goran ruwa ya kawo mata ta sha ya amsa sauran ya ajiye akan bedside ya janyota jikinsa ya rungumeta tsam yana rarrashinta ta hanyar shafa sumar kanta ya daura habarshi bisa suman kanta dake kwance dan sam bata qaunar kitso sau dubu zaka ga kanta a haka zaka ganshi babu kitso sai dai koda yaushe cikin gyara da kamshi yake duk yadda yake rarrashinta zuciyarta taki saduda dan ko sauraron rarrashinsa bata yi sai kuka take bakincikinta budurcinta daya amsa taso ace musa ne ya amsa cike da so da qauna ba wannan uban yan shishigin ba gashi ya samu a banza ". me yasa bata amince ta bawa Musa kanta ba ta bari wannan banzar ya samu ? .
Bakinsa ya kai cikin kunnenta yana jin wani irin yanayi yana mishi yawo acikin jinin jikinsa gaba-daya lisafinsa ya canza akanta magana ya soma a hankali mai kama da rada "ya zaki iya wanka tsarki yanzu kuwa ? tayi masa banza ya matseta yana cigaba da magana " ga sallah magariba da isha'i duk baki yi ba .."
ai ko gama rufe bakinsa bai yi ba tace bazan yi ba kuma karka dameni" kin ma iya wanka tsarki ma kuwa ? A fusace tace ban iya ba "
"okay bari na koya miki kinga amfani zuwa islamiyyar da'ake ta fama dake kina kin zuwa ace common wanka tsarki baki iya ba ? "dan Allah malam karka damu rayuwata ka barni naji da abinda ya dameni kai bakasan bakar magana bane ?" ya waro mata Idanunshi yana dage mata girarsa daya sannan ya girgiza mata kai alamun bai sani ba ".
"kar Allah yasa ka sani banza mugu kawai Allah ya isa budurcina daka amsa "ta fada tare da fixge jikinta ta juya masa baya tana rushewa da wani sabon kuka kamar wacce ake zarar ranta , shi kuma ya tashi yaje ya shiga bayi yayi wankan tsarki mai haɗe da alwala ya fito ya tsaya ta bangaren da take kwance yana goge jikinsa zuwa gashin kansa tayi shiru tana kallonsa qirjinta na bugawa har ya gama goge jikinsa ya saka boxcer sannan ya daura dogon wandonsa ya sa singlet yana kokarin maida rigarsa ta runtse idanunta tana jin wani irin tsanarshi na kara samun matsuguni a cikin zuciyarta bata jin zata iya son shi ko cigaba da zama dashi ta sake bude idanunta a hankali taga ya tsaya yana kallon gabas ya natsu a gaban ubangijinsa tun tana kirga bafilfilin da yake byn ya rama sallah har bacci ya dauketa har zuwa asuba yana zaune yana kai wa Allah kukansa tare da rokon zaman lafiya a tsakaninsu da samun zuri'a dayiba sannan yaje ya sake daura wani alwala ya dawo bakin gado ya