Showing 369001 words to 372000 words out of 495987 words
Chapter 124 - Cutar Kai Book Complete Hausa Novels by Aysha Bagudo.txt
sannan ya fita yana furzar da sauran guggubin na bakinsa bayan fitarsa sadiq yace "gaskiya bana jin dadin yadda kikewa dan'uwana duk duniya shine farincikina idan dai har haka zaki dingayi masa ni kam zan tattara na koma inda na fito "kai kuwa daga dan wannan matsalar to Shikenan kayi zamanka zan canza daga nan ya mike ya bar gidan gaba-daya zuwa gidan mumy wayarta ce ta dauki qara ta dauka tana duba screen din wayar sunan aunty ummi ta gani yana yawo ta dauka",hello aunty ummi Ina yini ? "Lafiya kisna ya labari da fatan dai komai na tafiya daidai ?"to gani nan dai aunty ummi wallahi zuciyata ta kasa karban dan'uwanki "kai kisna yanzu bazaki fawwalawa Allah komai ba ki rungumi mijinki kullum da an gansa ansan yana cikin damuwa "wallahi sai nayi kamar na karbesa sai haushinsa yayiwa zuciyata diran makiya "ki daure kinji auta da sannu komai zai wuce ki dinga masa abinci mai dadi da sobo wanda yaji kayan hadi idan kuma akwai abinda kike so ki fada min "inshallahu zan fada miki sukayi sallama tana shirin ajiye wayar wani kiran ya shigo ta dauka Muryar afra taji nan ta mike ta shige daki suka ci-gaba da wayarsu".
Washegarin ranar Lahadi muradi na zaune yana aiki akan system daga shi sai kayan shan iska kisna ta fito daga ita sai towel iya cinyarta gashin kanta daure da ribbon yayinda hannunta ke rike da cup fuskarta babu komai daga ganin kasan daga wanka ta fito kallo daya yayi mata yaji wani irin muguwar sha'awarta ta tsarga masa da fari mikewa yayi ya kulle kofar falon saboda kar tsautsayin yasa sadiq shigowa sannan ya koma zauna ya cigaba da aikinsa yana nan zaune ta fito daga kitchen ya d'ago a hankali ya kalli bayanta bata da kiba amman hakan bai hana mazaunata motsawa ba tana da kyaun diri sosai ta bangaren cikar kirji kam ma ba'a magana dan a cike suke basu da alamar rusunawa kamar bata taɓa daukar ciki ba wani wahalallen miyo ya hade a lokacin data shige dakinta yana tsotsa tsakiyar kanshi.
Tunda muradi yaga kisna a wannan yanayin kacokan hankalinsa ya sake koma kanta sha'awarsa ta motsa sosai yaushe rabon yayi sex a kiyasinsa zai kai wata takwas ranar dai kwanan manage yayi, dan kwana yayi yana watsawa jikinsa ruwa shi kansa bai san yana da tsananin sha'awa mai karfi ba sai a wannan lokaci ,kullum da sha'awa yake kwana yake tashi gashi shi bai iya neman mata ba bare yaje waje yayi ,dan haka yanzu ta kowani hali neman hanyar da zai biya bukatarsa yake yi akanta dan tunda yake ganin mata bai bata ganin macen da take sa sha'awarsa saurin motsawa ba kamar kisna yanzu kam zaman falo take sosai ko ta lura da yanayinsa kuma cikin shiga ta iskanci , tayi ta kai kawo tana juya jiki shi kuma idanusa na kanta har abun ya fara damunsa lura da kisna tayi idan ta cigaba da shigar iskanci kanta zata cuceta yasa ta daina ta soma kaffa kaffa da kanta dan tana lura da yadda jijiyarsa ke wani irin kumburi ta cika masa wando ."
Bayan sati daya tana zaune a falo mai gadi yayi sallama ta shi ta bude kofa "hajiya ga sakon yallabai tsohonsa yace a kawo masa kamar tace ya shiga d'akinsa ya mika masa sai kuma taga rashin dacewar haka dan haka ta amsa ta dan jima a bakin kofa tana tunani sannan tayi knowcking ba'a jima ba ya bude mata kofa kallo daya tayi masa ta fahimci daga wanka ya fito yana sanye da jallabiyar duk jikinsa ruwa har kansa yana ganinta ya tsura mata ido can ta mike masa file din hannunta batare datayi magana ba "meye shi '"?ya fada yana juyawa ya koma cikin dakin tare da cewa" ki shiga mana ta shigo kamar a mafarki ta ajiye masa akan dan karamin table na glass dake tsakiyar d'akinsa dagowar nan da zatayi kawai taji mutun a bayanta kafin tayi wani yunkuri ya rungumeta ta baya yana shinshina wuyanta zuwa cikin kunneta kamar mai shirin rada mata magana a hassale ta fixge jikinta cikin wata irin zuciya ta kankance idanunta sannan ta kalleshi shima idanu ya zuba mata tir dana sake barin ka taba jikina bare kusantata dan nasan mutunci kaina ,ina gargadinka karka kara tunanin zaka kusanceni arayuwarka tau taji muradi ya ɗauketa da mari mai daukar hankali ta dafe kuncinta a gigice yayinda kwalla ta cika mata ido har ya fara zubo mata a fusace ya fara magana "ke ni kike fadawa magana kodan Kinga Ina kyaleki ke har kin isa ki kyamaceni nunata yayi yana cigaba da cewa "Wallahi tallahi sai nayi maganinki nazaci kinyi hankali a she har yanzu kina hauka tunda baki da mutunci zan nuna miki na fiki iyawa yayo kanta a matukar tsorace ta nufi hanyar toilet dinsa jikinta na rawa ya fincikota tun kafin ta shiga ta dawo baya tare da fixge jikinta ya zare jallabiyar jikinsa nan hankalinta ya qara tashi saboda ido biyu da tayi da jijiyarsa dake mike tana haniniya ."
ta runtse idanunta a gigice tana cewa "na shiga uku wai menene haka ? Muradi wanda ke tsaye ya tsura mata ido cike da maita yana shafa joystick dinsa yace "sha'awa ce ai nan kisna ta zube kasa saboda rawar da jikinta yake tuni ta fara wani irin kuka cikin muryar tashin hankali dan bata manta karonsu na farko ba "kayiwa girman Allah kada ka sake taba jikina ya dage mata girarsa daya yana wani irin murumushi sannan yace ", Allah ko kin manta nawa aka biya min sadakin aurenki ki kwantar da hankalinki mu raya sunnah "tashin hankali kenan tuni zufa ya karyo mata kamar wacce aka tsunduma a ruwa ta runtse idanunta ta bude ta sake ganin muradi tsaye a gabanta "dan Allah ka ji kaina karka tura min wannan ƙatuwar abar taka mai kama da karfe wallahi bazan iya ba ta fada tana rushewa da wani kuka wanda idan mutun ya gani dole hankalinsa ya tashi kuma yaji tausayinta sai dai sam muradi bai ji tausayinta ba burinsa ya biya bukatarsa dan haka ya nufota taja baya da sauri tana buga wani irin tsalle ta fada toilet kafin ta rufe kofar ya banko ciki ya kamota ya hadata da qirjinsa wani irin zummm taji dan gbdy kasusuwan jikinta sun amsa alamun ta shigo hannun cikkaken namiji sai faman fizge fizge take cikin kururuwar kuka tana kiran sunan ya sadiq wayyyohhly Allah na shiga uku gbdy muradi ya sunkuceta ya fito daita ya direta akan makeken gadonsa ya hayeta tare danne qirjinta kisna wacce ke ihu da iyakacin karfinta dan neman agaji Amman ko ajikin muradi bare ihunta ya razana shi ko ya tausaya mata dan a wannan lokacin shi kansa bai san meke damunsa ba gbdy hankalinsa ya bar gangar jikinsa cikin minti biyu ya rabata da kayan jikinta Allah Allah yake ya fitar da abinda ke mintsinansa jin yana kokarin shigarta yasa ta sandare aguri daya ta matse jikinta dan bazata yarda ya kara dirka mata wani cikin ba bakinsa ya kai cikin kunnenta yana busa iskar bakinsa tare da ware kafafuwanta dana shi kafafun ,ya riko kugunta ta kasa yadda zai ji dadin shigeta cikin second biyu ya dauki hanyarsa yau ma dai kamar farkon yinsu a kulle take da kyar ya shigeta ya fara aiki duk kukan da take bai saurara mata ba ya cigaba da biyan bukatarsa gbdy jikinta yayi laushi ta kasa magana sai kalmar ruwa take furtawa ya kai hannu kan bedside ya dauko ruwa ya bude ya d'ago kanta ya bata ta sha ya ajiye ya cigaba da aiki tun tana kiran ya barta har numfashinta ya dauke bai dagata ba sai da yayi realizing sau uku batare daya cire joystick dinsa ba sannan ya dagata yana sauke numfashi jin dadi kuma sai alokacin ya lura bata numfashi hankalinsa ya tashi yayin hanzarin kamota jikinsa yana dubata Allah ya rufa masa asiri bai yi irin na farko ba dan dai babu jini sai ruwan spam dinsa dake jikinta sunanta ya fara kira" kisna !kisna !! Shiru babu shiri ya ajiyeta ya sauko ya bude karamin friji din dake d'akinsa ya dauko robar ruwan faro mai sanyi ya dawo ya ɓalle murfin ya zuba mata a fuska ta sauke wata irin ajiyar zuciya haɗe da bude idanunta fuskar muradi ta fara arba daita wani mahaukacin kuka ta rushe dashi ta shiga buga kanta da jikin gado da karfin gaske wanda ya tsarota muradi dan har ta fara yiwa kanta lahani goshinta ya fara kumburi ya riketa yana cewa "kada kijiwa kanki ciwo mana bafa zina kika aikata ba "
kisna ta bar abinda take ta watsa masa idanunta ta kasa cewa komai tsakaninta da Allah mutuwa tafi bukata alokacin ta huta ta mike da kyar gobobin jikinta na mata wani ciwo ta sanya kayanta ta kalleshi murya a shake da hawaye male male a fuskarta tace "kaci Allah ya isa har na koma ga mahaliccina bazan taba yafe maka ba ka dinga haduwa da maseefa da bala'i kenan " ta nufi kofar ta bude ta fita ya zira jallabiyar ya biyo bayanta yana cewa "akan hakin nawa zaki min Allah ya isa ai ni ne daidai dana yi miki allah ya isa ba ke ........" ai turus yayi a daidai lokacin daya karasa fitowa falo inda yaga kisna tsaye cikin halin tashin hankali sakamakon ganin dady zaune akan kujera kuka ta cigaba jikinta na rawa dan tasan dady ya gama jin komai jikin muradi ya kama rawa addu'a ya fara acikin zuciyarsa Allah yasa dady bai ji komai ba jikinsa na rawa ya karasa gaban dady ya durkushe yana kokarin bude bakinsa sai gani yayi dady ya ciro biro a gaban aljihunsa ya mika masa "ungo ga takarda can ka dauka ka rubuta min takarda sakin sakina yanzu ka bani "Inna lillahi wa Ina ilaihi raji'un ya shiga furtawa yana girgiza wa dady kai yayinda kisna ta juya ta nufi dakinta da gudu tana kuka ta fada saman gadonta ."dady dan girman ..."nace ka rubuta kabani yanzu umarni na baka ko ban isa da kai bane ? shiru muradi yayi kanshi na sunkuye a kasa yana jujjuya biro hannunsa a qalla yayi kusan minti goma sannan ya fara magana cikin tsarkewar murya "dady bari naje naga kisna kafin na rubuta " shiru dady yayi hakan ya bawa muradi damar mikewa ya isketa a dakinta kwance ya kai hannu ya tarairayota zuwa jikinsa ya rungumeta tsam ajikinsa qirjinsa na wani irin dokawa "kinga abinda kika haifar kou yanzu ke fa ba yarinya bace , kinsan daidai har yanzu kina kan ra'ayinki na son rabuwa dani ?"tayi shiru kawai tana lefe ajikinsa qirjinta na luguden bugu da karfi "bakinsa ya kai cikin kunnenta ya cigaba magana mai kama da rada "zaki rabu dani kisna ?ya tambayeta yana busa mata iskar bakinsa wanda take ilahirin tsigar jikinta suka mike tsaye "a hankali ta zare jikinta ta tsaya ta fuskanceshi a qalla ta dauki minti goma tana kallonsa wanda a zahirin gaskiya bazata ce ga dalilin kallon ba kafin daga baya ta soma mgn "wannan shine abinda na dade ina nema agurinka a shirye nake da amsar takardan sakina a hannunka "tana dasa aya bai sake cewa komai ba ya mike ya fita daga d'akin ya koma parlour ya dauki takarda ya rubuta saki daya ya mikawa dady ya juya ya shige d'akinsa ya kulle ."
******
Muna saida ingantattun maganin mata masu kyau da nagarta wanda ko da kudinka sai da rabonka tsimi , zumar Mata, gunba, gari insertion,kaza,zakara ,
jigida dadai sauransu.
1.Tsumi Yana saukarwa mace niima Kuma bazataji wuyar jimai ba.
2. Zuma Tana taimakawa wurin Jin sha'awa Kuma itama Tana taimakawa wurin jindadin jima'i.
3.insertion( Dan matsi) daban dabanne akwai Wanda ke matse mace kuma yake saukar da ruwan ni'ima sannan akwai na mallaka , idan ana bukata a tuntubi wannan number
234 815 945 0159..
Mmm Sudais
[7/19, 5:33 PM] +234 803 631 5951: 💗💗💗💗💗💗
CUTAR DA KAI
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
Page 56
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan littafin na kudi ne ,mai bukata karanta shi zai tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number alert +234 803 238 4602 domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne . "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi za'a iya tuntu'bar Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos lace da kamfala ,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da chiganvy, voil lace Swiss lace duk akan farashi mai sauki ,ga mai bukatar siyan ɗaya ko sari yayi magana ta wannan number 08059623096.
da sauri afra ta fito suka kamata suna kiran sunanta "daman bata da lafiya ne afra. ?"granny ta tambaya cikin tsananin tashin hankali "eh tun shekaranjiya dai da zazzaɓi take kwana afra ta juya ta isa inda frigde yake ta bude ta dauko ruwa mai sanyi sosai suka shafa mata a fuska sai dai shiru bata motsa ba sai yatsun hannunta ne suka shiga karkarawa direban granny aka kira aka ɗauketa zuwa hospital , likitoci suka rufa akanta har washegarin daurin aure kisna bata farka ba koda musa da danginsa suka zo da zumar daurin aure sai sakon rashin lafiyar kisna suka iske nan take musa ya garzaya zuwa asabiti cikin tashin hankali shida uwarsa kwananta biyu asibiti likitoci suka tabbatar da ciki gareta na wata hudu da sati daya suka daura mata drip dan har lokacin bata haiyacinta hasalima bata san ko su waye akanta ba ,nan fa idanun afra dana musa ya rana fata ,afra tamkar ta daura hannunta aka ta rusa kuka tsabar bakinciki sai faman furta kalmar " na shiga uku take tana maimaitawa shi kuwa musa zuciyarsa ce tayi shock ta daina bugawa na wuncin gadi kafin daga baya ta fara bugawa da sauri da sauri ya shiga tunanin "ina ta samu ciki dan a tunaninsa wani abu bai taba shiga tsakaninta da muradi ba , a duk hirarsu daita lokacin tana gidansa tabbatar masa take babu abinda ya shiga tsakaninsu budurcinta nashi shi kadai sai yadda ya gadama "to ko kisnarsa ta fara bin maza ne ?"ya tambayi kansa yana tsaye akanta yana kallonta saurin girgiza kai yayi "kisna can't do that ya bawa kansa amsa ,Allah Allah ya dinga yi ta farfaɗo ya tambayeta wanda yayi mata ciki "to kuma idan muradin ne yaya mata me zakayi ? zuciyarsa ta sake jiho masa tambaya ".ai kuwa daya cuceni ya cuci rayuwata dan bai san yana tsananin son budurcinta sai yanzu da yaji labari ciki bai san sanda wasu hawaye masu zafi suka shiga zubo masa ba zuciyarsa na tuttukin bakincikin mara misaltuwa ..."
kafin kace me tuni batun cikin kisna ya isa ga dady , koda kisna ta farka da fuskar musa data afra ta fara cin karo da ganin fuskokinsu akwai tsananin damuwa da tashin hankali afra tayi ƙoƙarin fada mata granny ta hanata likitoci suka ci-gaba da bata kulawa, haka nan jikin kisna ya dinga bata babu lafiya akwai mummunar abinda ya faru daita duba ga yanayin kallon da aunty afra da musa suke mata,a hankali ta kalli fuskar musa dake tsaye a gefen murayar a kasalance irin ta marasa lafiya tace "an daura mana auren kuwa ?" cike da sanyin jiki ya girgiza mata kai alamun" a'a" dan bakinsa yayi nauyin da bazai iya bude baki yayi mata magana ba, sai dai gaba-daya yanayinsa ya nuna yana cikin damuwa da tashin hankali "ka kwantar da hankalinka ifemi muddin ina raye baka da wata mata bayan ni wani irin qarar farinciki aunty afra tayi lokacin da take kokarin fitowa daga bayi dan jin abinda kisna ta fada dan ita burinta kawai kisna ta auri musu ,dan wannan cikin zai iya dawo mata da lissafinta baya shi kuwa musa wani kuka mai karfi ya fashe dashi domin kuwa yasan muddin cikin ya kasance na muradi ne ya rasa kisna har abada" to ma shi me zai yi da matar data haihu da wani ?" wallahi daya san kisna zata yarda ta bawa muradi jikinta wallahi da bai saurara mata ba da tuni ya amshe budurcinta daya dade yana kwadayi da lallabawa "kayi min magana mana dan Allah , kukan me kake yi ifemi ?" muna tare fa ina fitowa daga asibiti aurennu za'a daura ka daina kuka ka daina damuwa kisna taka ce shigowar mutane dakin ya daidai da mikewar Musa tsaye yana goge ragowar hawayensa da bai gama gogewa ba cikin tashin hankali yake kallonta yana ja da baya a hankali zufa ce ta shiga tsatsafowa kisna idanunta na kanshi har ya fice daga dakin , su zahra da mufeeda suka tsaya suna duban kisna duk wanda ya kalli fuskarsu yasan suna cikin farinciki aunty mufeeda tace " kisna tashi kici abinci " . kin tashi tayi illa ta zuba musu idanu tana son karanta abinda ke sakasu farinciki irin haka sai dai duk nacinta da son gano dalili ta kasa dan wata hirar ma suka balle daita har kusan yamma suna tare daita ."
kwananta biyar a asibiti aka sallameta kai tsaye gidan dady aka nufa daita tun acikin mota take tambayar granny "wai me likita yace yana damuna ne ? " me ya hana a daura min aure da musa ? "ki wantar da hankalinki da zarar mun isa gida zakiji komai" . suna isa a babban falon